[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA💘💖💝
Gudu yake tsalawa hankalinshi kwance ba ruwanshi da a cikin gari yake,ko ansa traffic din stop🚦 yana zuwa yake wucewa,kuma wani abin mamaki saidai kaji ana cewa allah ya shirya(nima allah ya shiryan nace)
Can na gane muku wata kyakkyawar budurwa suna tafiya itta da kawarta suna hira hankali kwance zasu tsallaka titi,wanda awannnan lokacin mai motar ya danno kaiii,ai kuwa kawar a dari ta Kwasa,yayinda dayar ta tsaya ta rufe ido tana fadin innnalillahi wa’inna’ilarhi ra’un,
Kiiiiiii ya taka burki a fusace ya fito yana zuwa ya dauketa da mari tas tas tas tas har gudu hudu,yayinda tai tsaye tana kallan kyakkyawar fuskarshi yai bala,in tafiya da zuciyarta bana kadan ba,fari dogu shiba karami ba shiba babbaba,katse mata tunani yai ta hanyar fadin,ke dan ubanki baki ganin hanya baki san mutun ya taho ba ki bashi hanya,banza mara hankali,
By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💖💝MAI SONA2💝💖💘
Runtse ido tayi tana sauraren muryarshi,tai ba,in mata dadi,kawar ce ta karaso tana fadin,dan Allah kayi hakuri,wlh bakuwace bata sanka ba(topa kuji kowa ya kenan ya sanshi)ke yasmeen ke bashi hakuri mana,murmushi tai tare da fadin am so sorry,mtsww sorry for your self,wlh you are so locky da ta kanki zanbi sai inga wanda ya tsaya miki idiot,yana kaiwa nan ya figi mota,kasa tafiya tayi,ji tayi dama bai tafi ba,kawar ta tace ta jata,wow asma,u wannan wanne guy ne?hmmmm ai wlh yasmeen ki godewa Allah da har yasa bai bi ta kanki ba,saboda bashi da mutunci yasha kade mutane da yake babanshi wani ne ba,a tanka musu ,sunanshi habib amma ana cemai shurhabib
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA3💘💝💖
Habib kenan amma anfi kiranshi da shurhabib(topa kuji wani suna kamar na tsuntsu:D)babanshi babanshi ba karamin mai kudi bane anan garin jos, ke hatta yab siyasa tsoranshi suke,kasancewar mahaifishi Alhaji umar ba karamin mai kudi bane,kuma yana goyan bayanshi a duk abinda yake,maihaifinshi na la,akari da yadda ya tsao ba tare da jin dadin uwa ba shiyasa ya ce ya dauki kudi a matsayin mahaifiyar shi,.
Sannnan kuma yana karatu a uni of jos yana year dinshi ta karshe akan medicine,babanshi ba yadda bai yi ba akan yabar karatun ga campany da ya jina mishi amma sam yaki wai rayuwar uni tana burgeshi,
To kinji takai tattacen labarinshi,
Wow asma,u wlh guy dinnan ya hadu👌🏽kawai ina sanshi kuma insha allahu shima sai ya soni,what:oops:yasmeen kin sami matsala ne?
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💘💝MAI SONA 5💖💘💝
Sanda habib ya kuma gida duk ranshi a bace,yana zuwa ya tadda daddy shida baki,zunbur ya mike tare da fadin,wannne dan iska ne ya taba min my shurhabib,dan gidan uban waye a garinnan,
🙁wlh daddy wata yar iskar yarinyace tabi ta gabana ina tuki kuma sai na bigeta aje ana surutu a gari,
Mtsww aida kabi ta kanta inga uban wanda zaizu min gida in take kan dan iska,matsalar mutane kenan inmai mota ya bige mai machine ace raifin mai mota ne,haka ma inya bige mutun ace duk laifinshi ne, aikin banza kawai,kayi hakuri my shurhabib yanzu wuce kaje kayi shirin sallah inka gaji ma kayi zaman ka kawai(:oops:topa da aiki ba kadan ba)ku biyo ni
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖 MAI SONA 4💝💘💖
Ba wani matsala,dama govn ta dauki nauyin karatuna for this reason zanyi ammafani da wannan damar sai incike uni of jos din,plz yasmeen you have to control your self wlh mutuminnan baida mutunci ko kadan ,look asma,u indai bazaki yabe shiba to karki kushe min shi☹,topa aiki babba to shikenan Allah ya taimaka,ameen that my besty,
Gida suka nufa ,gidan ba yabo ba fallasa,Besty basai na koma gida ba kawai dama na tahu da exam dina,uhmmm yadda kikace,yanzu ran Monday sai inje skul din inji ya za,ayi,gaskiya kam dan mun riga mun fara daukar lacture,but amma yasmeen kina ganin za,a yadda a gidan ku? Why not
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 7💘💝💖
Asma,u ce ta dafa ta tare da fadin sannu da aikin tunani; hmmmmm kedai bari guy dinne banma san ta inda zan fara ba,😒haba yasmeen da girmanki da ajikinki amma wai kece kiki sab furtawa wani da na mijin kalmar so gaskiya bana jin dadin wannnan al,amari.,:)hmm asma,u kenan da kinsan yaddda nake da samari sunyi duba wane dari amma wlh kaf cikin su ba wanda ya mun,☺amma tashi daya allah ya nuna min wanda zauciya ta aminta da shi kice zan zubar da ajina. Ai a lamarin so ba wani zancen zubar da aji my besty,,💦hmm to allah yaba da sa,a nidai yar kallo 👀 ce,yauwa ✌🏻besty sai ki yi kallan kawai yafi kamm.
💦❄💨wani na gani ya nufi inda shurhabib yake kana ganinshi kasan shima dan masu da shi ne,💦A aboki how far,? Fine wlh hamid, to thanks god,hira suka tsaya sunayi,yayinda wata Budurwa anci make-up sai kwarkwasa aka ta nufi inda suke .
❄A shurhabib ga sweety ka fa tana zuwa,mtswww wlh wannnan shegiyar bata da zuciya,uhmm hamid bari in bar gurinnan in ta tafi sai in dawo,tab aikai ma san binka zatai,
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 6💘💖💝
Washe gari da safe suka tafi uni of jos,bata wani sha wuya ba kasancewar exams dinta sunyi kyau both neco,waec,and jamb,suyimata post utme bama,sannan akace zata iya fara zuwa daukar lacture,saboda an riga ana fara tun wancan satin,haka ta wuce department dinsu na yan biology education,tare suke da asama, ma❄
💦Bayan sun gama daukar lacture sun fito before a shiga wata ai kuwa dai-dai lokacin shurhabib ya danno kan motar shi da body gurd dinshi suna take mai baya da tasu motar, 💦💨❄ihu aka saki ana fadin sai shurhabib din daddy,fitowa yayi yana takunsa na kasaita kamar baya san taka kasa, 💦A dai-dai lokacin su yasmeen suka fito daga lacture .
💝💘wowww ta fada a ranta gaskiya guy dinnan ya hadu ba karya
By🙋 natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 8💖💝💘
A sannunku yauwa zeebaby,hamid ya naga abokin naka yana wani Dauke kai,any way nifa ba yadda zai yi da ni kaga hamid ka bashi shawara, na daya Allah ya bani kyau👰,na biyu allah ya azirta mu da kudi,na uku……ke dallah malama wuce ki bamu guri,banza kawai,to wlh bari kiji,ko akayan miya aka samun dake sai na dauka nayi wurgi dake ,arziki kuma kije wanda basu da shi saikiyi musu wannan dadin bakin, 💦( ni na dauka ma zatayi zuciya amma sai me)murmushi tai tare fa fadin wlh I love you a lot shurhabib that why kaga kana mun wani abu ina sharewa, amma wlh badan haka ba sai ka gane shayi ruwa ne, ❄mtsww kaga hamid zu mu wuce mujr hall din nan kafin lactural ya zo, haka suka wuce suka bar tsaye, sannan ittama ta kama hanya gabanta,
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA9💝💖💘
To yasmeen kinga wacca ta fiki ko itta ga nata way din amma ke bansan ta inda zaki bullo ba;:)to ai itta wannan tasa shashanci ne ai in kana san mutun ba ta haka zaka biyo mai ba sai ka bashi a hankali ba wai kadinga nuna kai wani bane,gaskiya kam,nidai allah ya yaye miki wannan ciwon ameen,.wannan kenan
Yau satin su daya da da fara lacture komai na tafiya dai-dai,yayinda yasmeen ke shirya yadda zata bullowa al,amarin,
💧💦yau labara kuma lacture safe ne da su gashi sun tashi a makare haka suka tafi basu karya ba tunda suka shiga 8:30 sai 11:30 suka fito direct capteria suka nufa suka sai abinci suna ci suna hira,dagowar da yasmeen zatai taga shurhabib tare da hamid suna cin abinci suna hira,💧
💘💦murmushi tare da tsayawa kallanshi dai-dai lokacin ya dago sukai ido hudu tai saurin dauke kaii,
By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💖💝MAI SONA 10💘💝💖
Tsaki yaja tare da cibaga da hirar shi,dagowar da zai suka kara hada ido👀.
💧💦a fusace ya ajjiye lemon hannunshi ya mike hamid yana magana amma yai mai banza,yana zuwa yaja kujera ya zauna tare da fadin,💧ke dallah malama kinsa mutun a gaba kina kallan mutun kamar baki taba ganin mutane ba 😙.
Ni kamar ma na sanki💧kece kika shiga gabana ina tuki ko? You better control self vana shiga gonar mutun kinji ko?nifa ba kallan ka nake ba:|,inji uban wa bayan sai da nayi comferming before nazu nan ,nadai na fada miki yana kaiwa nan ya miki,
💧💦itta kuwa Asma,u me zatai banda dariya,kaii yasmeen gaskiya ke matsoraciya ce to a haka zaki ce kina sanshi,haba asma,u bakiga yadda ya taso kamar wani zaki ba:Duhmm ai ya fi haka ma.
Itta kuwa zeebaby na gefe ta cika tayi fam,wato shurhahib wato shurhabib waccan banzar yarinyar yake so kenan,tashi tayi tana zuwa ba ko sallama taja kujera,a malama duk da daima ban sanki ba amma ina so inja miki kunne,ki fita harkar shurhabib danshi nawane nk kadai in fatan kin fahinta,.
A baiwar allah dawa kike ne naga sai magana kike ke dai,kut kina nufin ni mahaukaciya ce? To waya sani abu acikin bakar ledar,daga hannu tai da niyar dauketa da mari taji an rike hannun ta baya
By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝 💖💘MAI SONA11💝💘💖
A fusace ta juya wani ne daban shima,kai kuma a suwa harda zaka wani rike min hannu do you know who I am?
💧💦yi hakuri baiwar Allah Annma ai ni a ganina tsau -tsayi ne kice zaki daga hannu ki Mari wannan fuskar ai tafi karfin haka, kaga malam wannan tsakanin ku ne ni bai damen ba kuma ina Mai baka shawara ka fita harkata,
💧yasmeen ce ta katse su,ai malan da ka barta ta mare nin data gane kuskuren ta,.
To me kike nufi da mai zaki mum,💧hmmmm AI kawai ki godewa Allah da yasa wannan bawan Allah Ya tai makeki look Asma,u zomo wuce bawan Allah mun gode, tafiya sukai suka barta tsaya, giggiga kai tayi ☹alamar zamu hadu sannan ta wuce.
💧💦kaiii aboki kaga Zee baby da neman fada ko me sukai mata,hmmm aini wlh dama Ya bari an saita ta haba aboki zeen taka😜,kaga aboki zamu bata wlh to sorry
By🙋natty girl 💃
💝💖
Kuyi sorry nashi busy kwana da yawa ne shiyasa💝💝💘
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA12💖💝💘
Suna kamawa gida suka tadda Maman Asma, u na jiran su hankalinta a tashe, aa mama lafiya naga ki haka kamar mara lafiya? Wlh yau akazo wai anaso mutashi daga unguwar nan zaai asibiti ni yanzu bansan ya zamu yiba gashi ance kudin suke bayarwa, baban ku ma ya fita yace za san abinyi, yasmeen ce tai saurin cewa Mama karku damu insha Allahu komai zaiyi dai dai, to Allah Ya sa, ameen ⚡
💧💦washe gari da safe suka tafi lacture bayan sun fito suna tafiya 🚶🏻ohh Asma, u kinga na manta book dina a hall dinnan😮,OK kiyi sauri wlh duk yau na gaji, yanzu kuwa da sauri ta wuce, bayan ta dauko book din tana tafiya tana gyarawa taji tayi karo da mutun littafin Ya fadi kasa itta tayi tana tan gal tangal saboda takalmin kafarta, 👠.sauri riko hannunta yayi ya dago ta, you 👈ya firta waike me yasa baki kallan gabanki ne?
Ni kuma Amman ai naga kaine da laifi, what kina nufin laifi nane nizan bda hakuri? Yes of course kaine da laifi kai zaka bada hakuri ko kafi karfi ne? Allah Ya sauwake inba talaka irinku hakuri
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 13💘💝💖
Murmushi tai tare da fadin Allah ko wai me yasa aka raina talaka ne? Ai kuwa watarana har kasa zaka kana bani hakuri Amman lokacin nama Nisa……..
A hargitse Ya daga hannun shi zai dauke shi da mari Amman yaji an rike hannun ta baya, wannan saurayinne dai again, am sorry sir Amman gaskiya da ka mare ta gara ka mare ni,.. Ai kuwa yana rufe baki ya dauke shi da mari, they you touch my hand do you now who I am?habib umar inkiya shurhabib you better respect yourself, and now how to control your hands idiots,murmushi yai tare da fadin malan habib krnan, ai kudi ba abin yarda bane nsan su suka saka haka, Watarana sai su gudu su barka, ni yanzu yadda nake jina na fika nesa ba kusa ba, a fusace yayo kanshi yasmeen tai saurin shiga tsakiya
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 14💘💖💝
Dan Allah shurhabib kayi hakuri marinma dakamai a bainar Jama,a Ma Ya isa plz kayi hakuri,, tsaki yaja tare da barin gurin,
💦💧Malan nagode kana taimakana Amman bansan sunan kaba murmushi yai tare da fadin sunana yusuf ranki ya dade gimbiya Maryam yasmeen, to nagode malan yusuf Amman Dan Allah ka dena shiga hadarin da nake shiga,, to shikenan yadda kika ce haka zaai amma inaso ki Sani hakki nane na kare lafiyar ki, murmushi tai tare da wucewa, (topa shikuwa waye wannan )
💧sorry asmau na bata miki lokaci ko? Look yasmeen Dan Allah ki fita harkar wannan mutumin kwatakwata baida mutunci, asmau kenan kedai kawai kimin addua,
Suna zuwa gida suka tadda Mama na cikin farin ciki ,mama sannu da hutawa mai ya faru naga kuna ta murnane? Yaranan ba dole muyi murna ba muna zaune da baban ko muna tattaunawa wani yaro ya shigo wai ana sallama da baban ku Bayan Ya fita ya dawo da murnar shi yake sanar mun wai wani bawan Allah yazu yace ance yazu yabada gida Amman mutumin yace basai ansan waye shiba, da baban ko yaki yadda, haka mutumin ya lallabashi dakyar ya karba yanzu ma giadn zamu wuce,
Kaii Allah yasa haka yafi alkairi
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 15💘💖💝
Washe gari sun tafi lacture safe bayan sunyi lacture bayan Sun fito ne suaka zauna suna hutawa kafin ashiga wata, a dayan bangaren kuma shurhabib da hamid ne suce fira ,canna ga zeebaby tana nufusu rai a bace, ko sallama babu shurhabib gunka nazo, kamar bazai yi magana ba sai kuma yace go ahead ina jinki, yanzu ka rasa wa zaka so sai wancan yarinyar ta nuna yasmeen, ka kalleni fa da ajina da kimata Amman na ajiye gefe na furta ma kalmar so, Amman ka rasa me zaka saka mun dashi sai kiyayya, ☹😭,
☹ke dallah tsaya wanne dan iskanne yace miki ina santa? Bawanda Ya fada mun gani nayi tunda har rike mata hannu kayi:roll:,,
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 16💘💖💝
A fusace Ya diro daga kan motar shi ya nufi inda yasmeen din take ,itta bama tasan me ake ba tayi zurfi cikin tunani, katse mata yayi ta hanyar fadin, kece kika cewa wannan yarinyar ina sanki?
Shiru tayi batace komai ba, yayinda Yan skull suka taru suna kallan ikon god ,kewai ba magana nake miki ba, to ai itta tazu ta sameka itta ya kamata ka tambaya Ba niba, Tom naji inaso ki fada mata cewa bana sanki kuma kema baki sona (topa da aiki 💃💃)shiru tayi bata ce komai, A fusace ya daga hannun shi da yatsunshi guda biyar da Allah Ya bata ya dauke ta da mari👋🏻.
A wannan lokacin shima yusuf ya dauke zeebaby da kyawawan mari har guda biyo 👋🏻👋🏻
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 17💖💝💘
Rike kunci sukai yayinda yasmeen idonta ya kada yayi jajur, ta rasa meke mata dadi, yusuf ne ya kalli shurhabib tare da fadin ka godewa Allah da yasa gimbiya maryam tace indaina shiga tsakanin da wlh wlh kaji na rantse maka da sai kayi dana sanin marinnan da kaii mata,
💧💦murmushi yai tare da fadin wai kai malan Dame kake takamane? Kaii dan gidan uban waye?
Niba dan gidan uban kowa bane kuma bana takama da komai sai dai takama da darajar da gimbiya Maryam take bani,.
💦woww ai sai yanzu na gano point din, kawai kace santa kake, gaskiya kukari ko ba dama zaka tai maka mata, shurhabib kenan ai kai bazaka taba ganewa ba amma itta tafi karfin intaimaka mata saidai ta taimakamon,.
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 18💖💝💘
Yasmeen ce tai saurin cewa ya isa plz, yusuf Dan Allah ka tafi, zai tafi kenan zeebaby tai saurin cewa, haba shurhabib marinafa yayi har sau biyu, kuma kana gani bazaka ramamun ba, to da uban wa yace ki hada ,bake kika hada komai ba, kuma wlh Bari kiji daga yau sai yau kika sake shiga harkata wlh na lahira sai ya fiki jin dadi, shikenan shurhabib harni kake ciwa mutunci a gaban jama, a, wlh sai kayi dana sanin wannan abun da kaimun….. Fuuuu tabar gurin, 💦tsaki yaja tare da fadin Allah Ya fiki banza kawai fuuu shima yabar gurin,
💧itta kuwa yasmeen kukan da take buyewa batasan sanda ya fito ba ranta inyai dubu ya baci,asmau ce ta riko ta tana bata hakuri, wlh wani san cutane yafima guba cuta, kiyi hakuri watarana sai labari,
Tana sheshekam kuka take magana ina sha allahu asmau saina yi yaki dasan habib daga yau zan fara cire sanshi a raina ko ta halin yayane, rumgumeta tayi tare dafin Allah Ya baki saa yasmeen ni kuwa zanfi kowa jin dadi indai hakan ta faru, haka suka shiga lacture suka fito suka kama hanyar gida wannan kenan
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 20💖💝💘
A bangaren yasmeen kuwa abu kamar wasa bayan ta kuma gida zazzabi ya rufe ta ba karamin tashin hankali asmau ta shiga ba, haka tai tashan magani, asmau ce kadai ke zuwa makaranta, yau satinta daya tana jinya Amman yanzu ta sami sauki,
💦💧yau Monday ta shirya zuwa skull sannan kuma ta fara listing cire San shurhabib a ranta (da dai yafi )suna zuwa skull suka shiga lacture, bayan Sun fito suna shirin tafiya gida, a lolacin yawancin mutane sun fito
Shurhabib ne yasha gabansu fuska daure, ranshi a bace, yana huci ya nuna ta da yatsa ke dama naga take taken ki, ance miki zanyi soyayya da irinku ne, cikin rashin fahinta ban gane ba, eh dama bazaki gane ba tunda bazaki iya tunkarata da so ba yasa kika rubutamun wasika,
✋tsaya malan banfa gane me kake nufi ba a fusace ya mika mata wasikar
(bacin raii ba tashin zuciya😙😙)
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 21💝💖💘
Karba tayi ta fara karanta wa kamar haka
ASSALAM ALAIKUM
YA HABIBI KAINE GANINA KAINE HASKEN IDANIYA TA, SHURHABIB BAZAN IYA BOYE MAKA BA AMMA TUN SANDA NA FARA GANINKA ALLAH YA DASA MUN SANKA A RAINA INA FATAN ZAKA AMINCE DA WANNAN KOKON BARAR DA NAKE BUKATA A GUNKA
DAGA MARYAM KABIR YASMEEN
sakin takaddar tayi tama rasa Me zata yi gashi note Din sak nata ne Amman itta tasan bata rubuta wannan da hannunta ba, katse mata tunani yayi ta hanyar fadin to wlh bari kiji wannan ya zama farko ya zama karshe, ni bana ma bukatar mutane irinku wlh banza wawiya, juyawa yayi zai tafi tai sairin rike rigar shi tana fadin wlh bani Na rubuta Ba……… Yana juyowa ya dauke ta da mari, ya fisge rigar shi ya tafiyar shi
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA22 💘💝💖
Hawaye ta fara ta rasa meke damunta, wai Me yake shirin faruwa da nine, asmau ce ta riko ta yasmeen yaushe kika rubuta wannan wasikar, wlh asmau bani na rubuta ba kuma kinga note din iri daya ne ,Amman wlh inna gano waya min wannan abin sai ya gane bashi da mitinci,,
A bangaren Yusuf kuwa runtse ido kawai yayi sai hawaye da yake a take ya dauko wayar shi banji mai yace ba,
❄haka suka koma Gida ta rasa meke damunta sai tunani take sanda ta rubuta wasikar Amman ta kasa tuna komai, daren ranar kuwa kasa bacci tayi, ranta duk a bace,
A bangaren shurhabib kuwa ji yayi kwatakwata bai kyauta ba yaci mata mutunci a gaban jamaa gashi bai tabbatar itta ta rubuta ko ba itta bace tono sanda ya dauke ta da mari yayi, tsaki yaja tuni maye ma Na tunani ai itta tajawa kanta aikin banza
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 23💘💝💖
washe gari sunyi shirin zuwa makaranta ba yadda asmau batai da itta ta hukara da zuwa ba amma taki, haba asmau baki tunani innaki zuwa wasu zasuyi tunanin ko nina rubuta wasikar ba kawai burin kunya ne ya sa naki zuwa, to basai su fada ba tunda kinsan kedai bake kika rubutq ba, look Asmau gaskiya saina je, OK muje, gashi dai saijin faduwar gaba take ji amma kawai daure wa tayi wannan kenan,
A bangaren shurhabib kuwa har sun shiga lacture zasu shiga wata, hmm wlh hammid jiya kasa bacci nayi ji nayi ban kyauta ba abinda naiwa yarinayr nan jiya Na rasa ya zanyi
Toni Maye Na fada mun ai tun ba yau ba najke jama kunne akan wannan fushin naka amma kaki ji yanzu ni ina ruwana, yanzu Me kake so inma kuma, haba aboki ka fada mun ya zanyi mana, to hanya dayace kamar yadda ka mata a bainar jamma haka xakaje ku kurkusa har kasa ka bata hakuri,, :oops:what har kasafa kace aboki, a To bazakaiba kenan ai shikenan, aa To zanyi, yana Iya, amma wlh bantaba bama mutun hakuri bama balle wai har haka gara inbata In huta ma, ato ya zakayi aikai ka jawa kanka, a dai dai lokacin su yasmeen suka shigo sai sauri suke dan sun kusa makara suna zuwa suka shiga hall , a loakacin su ma suka shiga tasu lacture ,Sun dau kamar 2hr suna lacture, sannan suka fito suna hira. A lokacin su shurhabib ma suka fito mota yaje ya aijeye litta fai sa sannan ya nufu inda suke
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 24💘💝💖
A dai dai lokacin wasu motoci suka danno kai bakake goma a gaba sai daya fara a tsakiya sai bakake goma a baya, ai tuni kallo ya koma kansu yayinda yasmeen keta zuba bama tasan meke farubawa, wowww tashi daya aka bude motocin banda farar ,tashi daya wasu mutane suka fito tsaye a bakin ko wanne murfin mota ,sai wasu mutane da suka fito suna busa sarewa ,yayinda wasu ke kirari, Allah Ya ja da ran sarki Dan sarki jikan sarki, takawarka lafiya (Inna zaba daidai sarki ne )
Wanine yai saurin bude motar ,kana gani kasan shine sarkin kuma kana gani kasan ranshi a bace yake,
A bangareen yasmeen kuwa mutuwar tsaye tayi kana ganinta kasan bata da gaskiya, gunta naga ana nufuwa itta tayi balain tsorata da ganin yanayin fuskarshi, amma kawai ta daure, yana karasowa ya dauke ta da mari, rike kuncinta tayi tare da fadin ABEE, a fusace ya Fara magana, yanzu maryam duk tarbiyar Dana baki saikinzo kina mun karya, wai har kece kike rubutawa saurayi letter,, ta kalmar so,kizo kina zubar mun da mutinci ,wai har wanine zai daga hannun shi ya yata ta ciki Na kuma ina duran duniya, dakyau Maryam kin cika, shikena tunda auren kike so inaso In fada miki na miki miji, karatunma Na suke, kuma ba wani bane illa yayinki yarima Hashim,
Abee ya Hashim 😭,dallah rufe mun vaki kuma inasan ganinki a fada, yana kaiwa nan ya wuce, yayinda wani ke fadin afuwa gimbiya take nema bata san ran abee din Nata zai baci bane. ,sarkinne ya tsaya tare da fadin ka tabbatar ka tahu da itta, anga ranka ya dade, kamar walkiya motocin suka Bar harabar school din, yusuf ne ya nufu inda suke tare da fadin afuwa nake Nema ranki ya dade ni bqzan Iya ganinki a wannan halin ba shiyaasa Na sanar da mai martaba ,
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💞💖Mai sona25 💖💞💝
Shiru tayi batace komai ba, yayinda daya keta faman yar sarki jikar sarki kuma matar sarki insha Allahu,
Afusace ta dauke shi da wani hadadden mari tare da fadin wace matar sarkin😠?
Afuwa nake nema ranki ya dade, kafin kace maye wannan tuni dogarai sun zagaye ta itta abunma Mamaki yabata, tsaki taja,
Itta kuwa asmau ba karamin shiga rudani tayi ba wai ME ne haka wai yasmeen Yar sarki ce, yasmeen ce ta katse mata tunani ta hanyar cewa am so sorry asmau Na muku karyar family dinmu, Amman insha Allah nan da sati zan dawo zan biki labarina, saurin riko hannunta ta Asmau tai plz yasmeen fitar dani duhu mana, murmushi tai tare da fadin ni yar sarki ce asmau zaro ido tai, look Asmau inna dawo zakiji Komai kedai kawai ki tayani da addua, a dawo lafiya yasmeen Allah yasa alkairi NE, ameen My beasty, mota ta shiga yayin ake ta busa sarewa sai garin kaduna
💝💞💖💝💝💖💖💜intermission 💜
💖💝💞💞💞💝💞
🙋By natty girl 💃
💧Hajara muhammad Falalu 💦
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 26💘💝💖
A banharem shurhabib Ma mutuwar tsaye yayi wai dama wannan yarinyar yar sarauta ce? No wonder, yanzu kuma ta ya zanje in bata hakuri, wasu ma sai suce dannaga yar sarki ce,, hamid ne ya katse mai tunani, aboki kaga wani abun AL, ajabi, gaskiya aboki ta kwabe ma yanzu zaa ce kana tsoron karta sa a kama ka ne yasa zaka bata hakuri 😂gaskiya ta kwabe ma 😴gaskiya aboki ka makaro,Ma ye haka aboki yanzu ya zaa yi ne? Eto hanya daya ce inta dawo saika Lura lokacin tana itta kadai saikaje ka bata hakuri,, good idea aboki shiyasa kake burgeni,, shurhabib ni kodai kodai, kodai me, ina nufin ko ka kamu ne, look hammid kawai bawai haka bane inason ibata hakuri ne,.
❣a bngaren yasmeen kuwa basu suka isa ba sai wajen LA, asar dan bsu sami flight ba, Wow gaaskiya gidan sarauta ya hadu iya haduwa ba karya, suna zuwa kamar wacce take jira, tai maza ta fice ta nufi cikin Gida, bayi sai gaida ta suke amma shiru suma knsu sunsan tana cikin tashin hankali, dakin mahaifiyarta ta nufa, salam alaikum, wa,alaikuml salam, ammi ina wuni, lafiya my yasmeen how was your lacture? Qlau ammi, dama ammi abi ne yace yana san ganina kuma wai yamun miji, eh haka ne yasmeen abi dinki ya miki miji fashewa tayi da kuka.
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 27💖💝💘
Fashewa tayi da kuka tana fadin ammi auren dole zaai mun kuma kina gani, wlh ammi inada Wanda nake so Dan Allah ki ceci rayuwata ,wlh yasmewn tun vaki nan nake ta fama da abi dinki yabarki ki zabi wanda kike so Amman yaki waida yayinki Yarima hashim zai hada ko, Ya Hashim kuma wlh dana aure shi gara Na mutu wlh dan iska ne nasha kamashi da matan banza kuma ansha ganin shi a hotel, wlh mazinaci ne, come down my daughter duk wannan abin da kika lissafo Na Sani nima kaina bana san wannan auren amma abi dinki ya dage, wai bazaa barshi ya auri yar iska ba suna laakari da yadda kike ne shine zasu daka ku, ku zaki canza shi kawaidai kiyi ta addua Allah ya zaba miki mafi alkairi, to amma shi wanda kike so din waye kuma yana sanki, shiru tayi sai kuma tace niban fada maiba, what keki sanshi kenan zancen banza kawai ai kuwa gara kisan yadda zakayi ki cire shi a rai kinsan abi dinki baya magana biyu, wlh wlh wlh ammi bazan aureshiva insha allahu
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 28💘💝💖
To yanzu ki huta da magari kije kun Baban naki, kinma je kin gaida da Aunty amarya kuwa, aa ammi ni wlh bana san zuwa gurinta nasan ma saita fi zuga abi akan a Aura min ya Hashim, kuma wlh saita gane ,ke bana San shashanci, ba kamar mahaifiya take a gurin ki ba, to yi hakuri ammi bari inje In gaida ta, yauwa my yasmeen ko kefa,
Part dinta ta nufa direct Siyama ta gani Na kallo a palo bayi nata hidima, wowww sister yaushe a gari,? Wlh yanzunnan, OK ya karatu? Karatu alhamdulillah, ina Aunty? Tana daki, OK
Da sallamarta ta shiga ciki ciki ta amsa, hadimai ne suka fara kwasar gaisuwa, fuska sake ta amsa, amaryar Hashim yaushe a gari, wlh Aunty ban wani dade da zuwa ba, OK ina fatan kinsan aure zaai Miki? Eh Na Sani saidai kuma wanda aka zaban bazai taba zama muji naba, aa To saboda Me, saboda bana sanshi kuma bawanda zai mun dole, a matsayinki Na Yar shi kinga jahadi zakiyi, Aunty kenan why not baa ba Siyama ba? To ai siyama yarinya ce, to dani da itta damai kwado yafi gaya, oho dai kinsan abi dinki baya magana biyu, uhmm aunty bari In wuce a huta lafiya, Allah yasa ,
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 28💘💝💖
To yanzu ki huta in anjima da magariba, sai kije wajen Baban naki, kinmaje kin gaida Aunty amarya kuwa? “a’a ammi ni wallahi bana san zuwa gurinta, nasan ma sai tafe zuga akan a daura min aure da ya Hashim, kuma wlh saita gane. “Ke!! bana Son shashanci, ba kamar mahaifiya take a gurinki ba, “toh kiyi hakuri ammi bari inje In gaida ta, “yauwa my yasmeen ko kefa.
“Part dinta ta nufa direct Siyama ta gani na kallo a falo bayi nata hidima, “wowww sister yaushe a gari,? Wlh yanzu nan, OK ya karatu? Karatu alhamdulillah, ina Aunty? Tana daki, OK
” Da sallamarta ta shiga ciki ciki ta amsa, hadimai ne suka fara kwasar gaisuwa, fuska sake ta amsa, “amaryar Hashim yaushe a gari? wlh Aunty ban wani dade da zuwa ba, “OK ina fatan kinsan aure za’ai Miki? “Eh na Sani saidai kuma wanda aka zaban bazai taba zama mijina ba, “a’a To saboda Me? “saboda bana sanshi kuma bawanda zai mun dole,” a matsayinki Na Yar shi kinga jahadi zakiyi, “Aunty kenan why not ba’a ba Siyama ba, ” To ai siyama yarinya ce, “to dani da ita damai kwado yafi gaya? ” oho dai kinsan abi dinki baya magana biyu, “uhmm aunty bari In wuce a huta lafiya, Allah yasa ,
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 29💖💝💘
Dakinta ta nufa direct dakin a gyare, kwanciya tayi a gado Tana tunanin mafita,karshe tashi tayi ta shiga toilet tayi wanka tafi To tana shiri aka turu kofar tare da salama,wa,alaikumus salam, sister lafiya? Lafiya qlau nazu muyi wata maganane, OK tashi tayi tasa kaya tayi shirin sallar magariba ,to sister inajinki, shiru tayi tama kasa cewa komai,;sister Ya kikai shiru? Dama sister kedin kina San Ya Hashim ne? A, a sister ni inda wanda nake so kawai dai dole za,ai mun wlh, amma sister lafiya kike tambayata me ya faru?aa Ba komai sister Allah Ya zaba miki mafi alkairi, ameen sister, .tashi tayi ta fita, 🤔anya sister bata boye mun wani abunba Allah dai yasa lafiya,. Bayan sallar isha ta shirya don zuwa fada
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 30💖💘💝
Kuwa ya hallara, ammi, Aunty amarya, siyama, yasmeen, alhaji aminu amina da kuma sarki kanshi, fadawa gaba daya sun fita kasancewa family issues ne, Mai martaba ne ya bude taro da addua sannan ya dora da cewa kamar haka,….. Wannan taro bawai munyi shi akan komai bane saidai akan ke Maryam, naji duk abinda ke faruwa dake a makaranta, saboda inaso In fada miki zancen karatu Na soke sannan kuma ina so in fada miki Na miki miji yayanki Hashim ko damai magana, aa yaya gaskiya baikamata a zalinci yarinya ba abata dama ta zabi wanda take so,
Haba aminu kasan fa yau IN Allah Ya dauki raina shi muke tunanin daurawa akan kujera, yaya indai ya shiryu ba, yauwa To kaga shiyasa nace aimai aure watakil sai Allah ya shirye shin,. To yaya naji ke yasmeen kin amince da wannan auren,shiru tayi sai kuma hawaye, ato kaga yaya ninasan yarinyar nan bata shanshi jininsu tunda baima hadu ba, haba aminu waiya zaka dinga biyewa shashancin yara ne, nawa akaiwa hakan, Aunty amarya ce tai saurin cewa gaskiya ke yasmeen bai kamata kice aa ba saboda dan uwanki Na jini ne fa, kuma wai ki dinga jayayya da mahaifinki, hajiya amina ce tai magana, gaskiya nima muddin yarinyar nan bata amince ba baza,ai mata auren dole ba kamar wata Mara gata kodan anga itta bata da baki ne, yasmeen ce tai magana abba aminu Na amince abi Na amince Allah Ya sa hakane alkhairi, amma abi dan Allah abarni nayi karatu koda level one ne inna gama sai ai auren inyaso Na cigaba a gidan nashi ;to naji zan barki kiyi karatu bisa wasu sharadai
1 na daya bake ba wannan yaron
2 na biyu bake ba mai rashin kunya duk abinda yasa ki dole kiyi shi
3 na uku kina gama wannan level one din zakiyi auren
Shiru tayi Kafin tace Na amince abii
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 31💘💖💝
That good, Amman a wanne gidan zaki zauna? A su asmau wannan friend din tawa tana kirki abi, to Allah Ya taimaka, yanzu yaushe zaki koma? Wani satin abi saboda zamu fara exam nan bada dadewa ba ;Allah Ya taimaka,”ameen,.
Tana zuwa daki tadauki wayarta ta kira asmau, slm Asmau ya gd su Umma? Lafiya qlau wlh besty, mana da baba sunce kin kyauta,;eyya Dan Allah kibasu hakuri wani satima zamu zo nida ammi Na da kanwata, ;woww are you telling me the truth?yes of course, kice muna da baki manya ma kuwa,to Allah ya kawo ku lafiya queen yasmeen, Ameen basty, kitayini da addu,a inna cikin tsaka mai wuya inna dawo zaki sha labari, to Allah Ya dawo dake besty, ameen saida safe, OK bye.
Tana gama wayar ta nufi dakin siyama tana ta sallama amma shiru tana kan gado hannunta rike da dairy book tana hawaye, Ba karamin tashin Hakali yasmeen ta shiga ba da sauri ta je kusa da itta ta dafa ta, a zabure ta rufe dairy book din tana goge hawaye, Siyama lafiya meke faruwa? 🙂bakomai sister,”yaza,ai kice mun vakomai alhalin naganki kina kuka meke faruwa,?murmushi tai tare da fadin kawai ina kukan zaki barnine, eyya sister ai zan dawo karki damu ;to muga book din ko secret ne,
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 32💖💝💘
Sister kiyi hakuri but bazan iya baki wannan book dinba, no karki damu, rungume juna sukai, .
A bangareen shurhabib kuwa ya kasa bacci, to ni wai me yake damunane? Sai tunanin yarinya nake, mtsww ni ta dawoma Na bata hakuri na huta da wannan banzan tunanin,. Bashi ya sami bacci ba sai wajen 3:00 ,washe gari ya nufi school ;Aboki wai yaushe ne wannan yasmeen zata dawo ne nifa na kagu, a topa kodai kodai? Bangane kodai kodai ba, ina nufin ko ka fara santa ne? Aa kawai dai inaso inbata hakuri akan abun da yafaru ne ni duk kasa bacci nake sainai ta tunanin sanda Na mareta tana hawaye zuciyata har wani iri take mun, murmushi yai tare da fadin aboki ya fada kogi, kace ME? Aa bakomai ;yanzu dai muje mu sami wannan kawar tata watakil itta tasan lokacin dawowar ta, OK muje
Da sallamar suka karasa inda su amsau suke, a sannun ku, yauwa sannu ;asmau inbazki damuba inadan san yin magana dake, magana kuma? OK gefe suka koma ;a Dan Allah Asmau abokinane yake san yasan sanda abokiyar fadan nasa zata dawo, duk ya kago daya bata hakuri, intai ce miki ma har kasa bacci ma yake (hhhhh kaji hamid saikace an ce ya fada )kasa bacci kuma any way bayan ya gama cimata mutinci a gaban jama,a;look asmau duk wannan sharrin zuciya ne kuma tun lokacin yaso bata hakuri Amman abun ya gagara, hmm naji yanzu dai sai wani satin zata dawo, ok kin tabbata,?haka tace mun, OK na gode zamu iya zama friend, murmushi tai tare da Fadin why not.
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘 MAI SONA33 💖💘💝
Exchange number sukai sannan sukai sallama, uhmm koda wayace yai mata rashin mutincin yanzu kuma yazu yana nadama mtswww,.
💧aboki ya kukai da ittan,? Eh munyi magana tace sai wani satin zata dawo, ohh god wani satin kuma 😁 gaskiya time din is too long, ni yanzu aboki taya zan sami number dinta? What lallai habib kayi nisa amma dai kasan mun kusa gama school dinnan ko? Induction dinmu nan kusa ne anya zamuyi wata hudama kuwa 🤔,ni I just need her number, aboki lafiyat ka kuwa wlh Santa fa kake, naji nidai number dinta plz, come down friend number dinta aidole ne ta baka inta dawo, aa nikafin ta dawo nake so, OK I think saidai a gun Asmau,.OK aboki je ka karbo min,aa saidai gobe, haba aboki why not Yanzu, to inkana bukata yanzu ga friend dintacan 👉sai kaje kace ta baka, OK Allah yakaimu goben, ameen.
Haka kuwa akai washe gari sukaje gun Asmau dakyar da temakon Allah ta basu number shikuwa shurhabib sai murna yake ko ba dama zaiji muryar ta ai,
A bangaren su yasmeen kuwa tana bakin ciki kasancewa yau yau Yarima Hashim zaidawo daga waje shida yayansu yarima muktar duk ranta a bace yake,.
Su yasmeen kuwa sai abinci ake kala kala anata murna, bayan LA, asar yasmeen tayi sallah ta dauki wayarta tana chatting taji dayan wayan Na ringing, mtswww 😗😗ko waye wannan ina chatting dina zai katse mun, ajjiyewa tayi tana ta ringing harta yanke aka sake kira ta Kara yankewa sai ana ukun tayi tsaki sannan ta daga tare dayin sallama.
By 🙋natty girl💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 34💘💖💝
Salam alaikum tayi Sallama yafi a kirga amma shiru tsaki taja tana shirin katsewa yai saurin cewa wa, laiki asalam ;karkiyi fushi mana,”duba number tayi taji gabanta ya fadi, wannan kamar muryar shurhabib,zancen zuci take amma bata san yafito ba, eh nine, dama nace Dan Allah ina wayane da gimbiya Maryam ne ko? Murnushi tare da fadin of course nice, to alhamdulillah da fatan kina cikin koshin lafiya kamar yadda nake ,😟lafiya qlau, a to amma dan Allah dawa nake magana, eto amma ai dazu naji kin ambaci dawanda kike magana,. Nidin kuwa gaskiya aa ;OK To karki damu dasanin waye wani bawan Allah ne ;hmm ai To kuwama bawan Allah ne, gaskiya ne wannan tokina magana da shurhabib ne, siyama ce ta turo kofa tare da fadin sister su yaya Sun kara so kiyi sauri kizo, OK ina abune kiji dasu plz, nidai baruwana indai abi yaga bakinan, aa zanzu fa yanzu ma kuwa ina waya ne, ok kiyi sauri tana kaiwa nna ta fice, sorry sister nace wai yayana da wanda zan Aura ne auka dawo, murmushin yake yayi, OK Kenan aure za, a miki kenan? Yeh mana baka saniba ne? Hmm To ai shikenan, aa ba haka ake cewa ba Allah ya sanya alkairi ake cewa,;eh ai wannan Na fade a zuciya, murmushi tayi, to amma a ina ka sami number Na,? A gari Na zagaye Na nemo, dama dai sonake Na baki hakuri akan abunda ya faru plz am so sorry wlh sharrin saidan ne, aa To ka gane Nani Na rubuta bane kome? Aa kawai dai naji ban kyauta bane, ai kuwa ka kyauta sosai ma tunda kai mataki kadauka ba matsala komai ya wuce Allah Ya shige gaba, kaii amma Na gode sosai, zamu Iya zama friend?
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 35💘💝💖
Friends kuma kana ganin ba Matsala indai wanda zan aura yaji labari? Hmm to ki tambayi Wanda zaki aura din shidin bashi da friend mata ne,;bazai rasa ba amma ai shi Na miji ne,bama wannan ba dad dina yace bani bakai kuma Na amince da hakan, siyama ce takara shigowa, sister ya muktar yace kin kyauta, eyya my brother ganinan zuwa,sai anjima kaji ana nemana bye,
Da sallamarta ta shiga, brothers sannunku da dawowa ya wajen? Lafiya qlau sister, naji ance kin Fara skull, how was the lacture, wlh qlau brother, gaskiya yaya ka kara kyau haka wajen ta karbe ka tonawa besty Na kamu, ko waje besty din taki? Wlh yaya inka ganta saika suma dan kyau, hhhhh Allah ko, to duk haduwa nakai wanda zaki aura ne, hade rai tayi tare da fadin aikai ta ko ina ka hade, shikuma wanda za,a Aura min din aiba sanshi nake ba, yarima Hashim ne yai saurin cewa kuma ba yadda zakiyi dani ba, yarinya kiyi rashin kunyar ki yadda kike so inkika zo hannuna zaki gane, a gaskiya dan uwa karka wahalarmun da kanwa, ni ina ruwa Na da itta kawai zan gyara ta ne, kuya kika ce Siyama, dan uwa kasan wani abu wlh siyama nan fuskar tausayine da itta, kawai take ban tausayi ,hhhhhh lallai dan uwa itta din ce mai fuskar tausayi To inda itta za,a aura mafa? A ai inda itta ce ai zamuyi zamanmu lafiya ko siyama?
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [7/26, 1:09 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💘💖 *Mai sona 36*💖💘💝
Murmushi tai tare da fadin sister dinma zaku zauna lafiya AI da itta, hmm AI wlh sanda yarinyarnan zata shigo gidana saita gane shayi ruwane,;😟to ni maima zai kawo ni gidan ka Allah Ya Kare ni shiga gidanka, look yasmeen banda rashin kunya kedai kawai kiyi fatan Allah Ya baku zaman lafiya.ubmm yaya zan wuce ,muma masallaci zamu ai, eh dan uwa kafin muje zanyi magana da itta, turu baki tai sannan ta zauna su kuma suka basu guri, wato dan kinga ina daga miki kafa ne yasa kike mun rashin kunya ko? To da kyau sannan naji a Jos kike karatu ko, saboda kidan expecting dina at anytime zan Iya zuwa kuma ba baxata, aa ni gaskiya yaya karka zu ka hanani karatu ni bana bukatar zuwan naka, oho wannan keya dama nidai Na fada miki yana kaiwa nan ya fice, hmm wlh duk randa tsautsayi yasa yazu skull dinmu saina mai rashin mutunci, 😭😭ni wlh ma an cuce ni, .
A bangaren shurhabib kuwa yana cikin farin ciki sannan ya tabbatar wa kanshi yana santa amma inya Tina aure zaai mata duk saiyaji ba dadi saboda ya makaro amma zaisan abinyi kuma insha allahu ittama zata soshi,.
Yau sati ya zagayo su yasmeen ansa shiri, da amminta da siyama zata kuma skull sai farin ciki take ba adadi, Ya mukhtar ma yace dashi za, ai tafiyar saboda yana so yaga basty, aikuwa Yarima Hashim ma yace zaije amma gun abokinshi insun gama sa hadu su dawo, haka suka kama hanya sai garin jos da uban motoci
By🙋natty girl 💃
[7/26, 1:30 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💖💘 *MAI SONA 37*💝💖💘
Sun isa da wuri kuwa ,aikuwa Sun sha tarba gurin Mama da ababa da kuma asmau nan aka zauna a na ta hira, mukhtar ne kewa yasmeen magana, sister zu mudanyi magana mana, tashi tayi suka nufi garden ,to waike haka ake saiki wani saki baki kina ta surutu vaki hadani da besty din taki ba, aa To dama wai yaya da gaske kake ,eh mana nidai tamun kawai ki turu min ittta, woww gaskiya am so happy yaya ka burge ni thank da gudu tabar gurin,hira taje ta samu sunayi da ammi, uhmm besty zamuyi magana, ok gani amma kije garden ki jirani yanzu zanzu, OK, itta ta dauka wani abunne ma, tana zuwa tagan shi a garden murmushi tai tare da gaisawa dashi,;uhmm baki san sunana ba ko? Eh mana ,sunana mukhtar yayan yasmeen uwa daya uba daya, OK Na gane,to kedin ya sunanki?sunana Asmau nice name, uhmm zamu Iya zama friend, murmushi tai tare da dafin sosai ma nan suka danyi hira sannan ta kuma taga yasmmen nata zuba harara ta galla mata itta kuwa tayi murmushi, zama tai kusa da itta, asmau ya kukai da yayan, nan ta bata labari, oh god yaya da Abu yake waifa sanki yake shine yake tai miki tambayoyi, sona kuma? Eh mana ko kedin baki sanshi uhmm baki tambaye ni labarin skull ba, aa bani amsa tukun,;kai yasmeen Dan Allah ki barni, baki sanshi kenan? Nidai bance ba ke anjima zamuyi magana plz ;basu suka tafi Ba sai wajen la,asar wannan kenan
To besty ki bude kunnan ki yau zan baki labarin family dinmu, to ni tun yashe kunne yake a bude,
Nima Hajara Mami (natty girl )tuni Na bude kunne Na danna ji dadin dauko muku labarin wannan family din
By 🙋natty girl 💃
💝💖💘💝💖💘 *by Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl )*💝💖💘💝💖
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [7/26, 7:59 PM] 🙋Hajara mamii💃: *💝💘💖MAI SONA 38*💖💘💝
Mahaifina Dan kadunane kuma sarkin kadunane shima gadar sarautar yayi gun kakan mu, su biyu ne yayan kakan mu shine babbba wato Sani sai kaninshi aminu, haka suka so da kaunar juna, sunyi karatu sosai,da tsofa ya riki kakanmu shine yayi murabus ya nada mahaifina tare akai binshi da da maifiyata sa,adatu lokacibln akai nadinshi a sarauta, bayan haka ne kawo aminuma ya auri matar shi hajiya Amina, bayan mahaifiyata ne ta haifi yayana, lokacin mahaifina ya kara aure ya auri aisha, wadda muke ce mata aunty amarya, bayan dan shekaru mahaifiyata ta sami ciki Na lokacinma aunty amarya mada ciki,an haufeni da sati biyu aka haifi siyama, haka muka taso kamar yan biyu komai Na mu daya, karatuma makaranta daya mukai, bayan wasu shekaru muka kammala secondary, mahaifin mu baya san mata suyi karatu sosai ra, ayinshi daya dana Siyama, nikuma inasan inci baga, haka aka dauki waya aka bamu saikuma Allah Ya hadani dake a social network, mutunci mai karfi ya kulli tsakaninmu kowa yasanki a gidan mu, ganin bama komai yasa mahaifiu ya tambaye mu abin da muke so, mukace hajji zai kaimun sannan ni kuma nace inasan kawo miki ziyara, da kamar bazai yadda ba amma dan ya faranta mun ya amince, bayan mun dawo shine na kawo miki ziyara, ashe raban zanyi karatune, kinsan yadda na shawu kan mahaifina kafin ya amince kuwa da kyar saida kawo aminu tasa baki, wannan shine labari asmau,
A bangaren su ya muktar kuwa bayan kawo aminu yayi aure ya haifi yaya Hashim tsakaninshi da ya mukatar wata hudu ne, waje sukaje sukai karatun su bayan sunzu wani hutu ne ake sanar ya mukhtar shi za,a nada a matsayin sarki Na gaba Amman sam yaki yace shibaya san sarauta yafi san aikin asibiti,ba musu kuwa aka amince mai da hakan, sannan akace yaya Hashim zaa nada, amma kawo Aminu sam yaki saboda halin ya Hashim bana kirki kwatakwata shaye shaye, zuwa bariki duk shine, shine fa ake san hadani dashi suna tunanin tahakan ne zai shiryu, to kinji labarin family dinmu kenan.
Hmm Allah sarki Allah mai yadda yaso ,sai gashi ya hada ki da shurhabib sai dai fatan Allah zamana mafi alakairi, amin besty
By 🙋natty girl 💃
[7/26, 8:11 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💘💖*MAI SONA 39*💖💝💘
Tashi sukai suka nufi kitchen, hmm Asmau Dan Allah zaki auri yaya Na? Kaii yasmeen Dan Allah kibar wannan zancen, to ni kifada mun kina sanshi ko baki sanshi? Hmm yasmeen kenan ni Na isa Na guji jinin ki ne da kuwa Na ciki butulu, nama fa san wannan gidan kekisa abi dinki ya bamu, kaii :oops:besty waya fada miki? Wanda kukai abin tare dashi, wato yusuf,;laaa saifa dana cewa yusuf kar zancen ya fito amma shine ya fada, ,to laifi ne Dan ya fada mun, aa ba laifi bane, ato nima haka dai Na gani,yauwa yasmeen baki san wani abu bama da kukkan alamu shurhabib ya fara sanki duk sanda muka zauna ya dinga mun zancen ki,hmm Asmau kenan ai ya riga ya makaro, ni yanzu ba bazan dinga bari abu yana shiga tsakanina dashi ba kuma ma abi Iya level one ya amince mun nayi ina gamawa zai mun aure kinga sai a hada da baku ko? Allah sarki besty yanzu fa kin hakura da shurhabib ko? To ya Na Iya Asmau haka Allah yayi kinga bayadda zanyi kenan, to Allah yasa haka ne yafi alkairi, amin besty,.
Washe gari wajen 10:00 suka nufi makaranta,.
By 🙋natty girl 💃
*sister Zuwaira gaisuwa ta musamman for you*
[9/7, 11:55 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA40💘💝💖*
Tun daga nesa Ya hango ta tana hira da Asmau sai dariya take shakawa itta kadai,hammid ne ya kalle shi wato kallan wata ko to wlh ba ruwana indai zeebaby ta ganka, mtsww kana da matsala aboki Wlh yarinyar ce tana da hankali inasan mu xama friend sosai, Friend ko kana so daii kuyi love,kaii aboki kana da matsala, plz muje mana karsu wuce,kaii aboki ka fiya takura nikar budurwata taji tace ina soyayya da asmau nan, Dan Allah aboki ka tashi muje mana, naji muje,.
Da sallama suka karasa inda suke, su asmau har an karaso? Wlh kuwa Ya karatu, Wlh gashi nan munata fama mundaii kusa mu kammala mu barku, keda gimbiya yasmeen 😜,gimbiya ba magana ne? Murmushi tai tare da fadin sannunku bari in wuce in bako guri Asmau kya sameni inasan Xanyi Abu ne ,hammid kemai signal ya bita amma duk Ya rude yama kasa magana, saboda tamai kkwarjini saboda ba alamar wasa a fuskarta, wucewa tayi ta barsu a tsaye, ohhhhh god haba shurhabib kasa Na taso amma ka kasa mata magana wannan ai rashin mutun cine,ni Wlh baxan kara shiga tsakanin ku ba, Asmau ce tai saurin kwacewa, wai me kuke nufi ne? Kinga wai fa so yake su zama friend Amman yakasa mata magana, Dan Allah Asmau ki Mai hanya mana, tab Ai bama zata yarda ba saboda an mata muji kuma Tana gama level 1zaa sa ranar ta kaga kuwa va itta ba kula wani na miji ko, eh ta fada mun amma ai ina ganin friendship ne bawani Abu ba kuma ni yadda na lura wanda aka batan bawai sanshi take ba kuma ni Wlh tin ba yau ba nasan yasmeen Tana sona so why not nima IN sota, zaro ido sukaii a Lallai kana daa aiki babba bafa karami ba, ohh haka kukai da itta tace ma tana sanka? No Asmau bawai haka bane ai indai mutun yana sanka koyayane dule ka gane, OK kasan da hankan kake mata wulakanci a gaban jama, a, plz asmau kidai tuna baya mana wlh raina baci yake plz,.
Shikenan ai saikaje ka samata watakil kayi sa, a. To amma ke baxaki Dan taya niba, no karka damu I will try my best,ok Na gode, you are welcome,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/16, 10:25 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💖💘MAI SONA 41💘💖💝*
Itta kusa yasmeen gu ta samu ta zauna tare da dakko wannan letter tana dubawa, kaii yasmeen har yanzu wannan letter tana nan? Murmushi tai tare da dafin To da ina zata kawai innason sanin wanda ya rubutu wannan wasikar ne nidai nasan bani na rubuta ba amma abin yana Ban mamaki Wlh kuma note kamar nawa,. To ya kika iya hakuri zakayi fa,.
Haba taya zan hakura Wlh inna gane wanda yaimun haka Allah sai namai rashin mutunci, zeebaby dake bayan sune ta tako zuwa gurin su tare da fadin nina sa aka rubuta mun, a tare suka juya murmushi tai tare da zama kusa da su, eh nina sa aka rubuta mun badan komai ba saidai kawai insa tsanarki a zuciyar shurhabib saboda na dauka sanshi kike kuma muddin ya gano hakan nasan zaiyi accept shiyasa naga why not in miki haka,.
Amma Dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce nasan kina da hakuri xaki hakura ai ko? Amma dai kinsan baki kyauta ba ko, a gabanki shurhabib yai mun wulakanci wanda har yasa mahaifina yanke mun zazzafan hkunci taya kike ganin zan yafe miki? Nidai Dan Allah kiyi hakuri naji zee zan hakura amma gaskiya sai munje gun su shurhabib kin fada mishi da bakinki Dan Wlh nima kaina banji dadin Marin daya mum ba, shikenan indai hakan zaisa ki yafe mun shikenan aii,.
Mikewa sukaii tare da nufar inda su shurhabib din suke,
Da sallama suka karasa gun suu, abin ya basu mamamki wai yasmeen da zeebaby,.
A dama shurhabin fada ma xanyi wannan letter din nina sa aka rubuta ba yasmeen ce ta rubuta ba, da sauri Ya mike tare da fadin what dama ke kika rubuta, Wlh nice amma AI nace ayi hakuri,.
Yasmeen ce tai magana, ba komaii komai ya wuce dama dalilin dayasa nace ki fada masa kawai dan yasan daukar mataki ba tare da bincike ba bashi da kyau, matafi kawai,tafiya zeebaby tayi, inda yasmeen din ta Fara magana, dama ina San fada maka yanke hukunci a cikin bacin rai ba kyau saboda da haka ka gyara sannan Kumar yanzu komai ya wuce bani bakaii bazan kara shiga gonar kaba nima karka kara shiga tawa, ina Fata ka fahinci abun da nake nufi,
“`da fatan kowa yayi sallah lafiya Allah Ya maimaita mana ameen “`
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/16, 10:53 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 42💝💖💘*
Murnushi yai tare da fadin na fahimta, wucewa tayi ta bashi gu, kaii aboki ya kuka yi da itta,?uhmm gata nan tazu tana mun wani zance wanda nasan kawai fada take amma ta wani dage tana fada mun sharindanta,,shurhabib kenan manya masu soyayyya, to yaushe zaka fada mata kana San nata? Nan bada dadewa ba,.
Yauu sati ta dadawo wa skull kaii ya dau zafi sai busy exam suke,su kuwa su shurhabib sai aiki ake ayi wannan ayi wancan a wannan satin zasuyi final exam, sannan wani satin ayi induction,.
Su yasmeen ne Sun fito daga Exam ana hirar yadda exam ta kasance,da Sallama Ya karaso inda suke, gaba daya friend din nata tafiya sukai suka barta,.
Yasmeen magana naxu muyi dake, magana kuma? Ina jinka saika yi saurin fada, yasmeen yanzu kallag lokacin daya rage mun inbar skull dinnan baifi 2week ba saboda yasa yau zan fada miki shirrin zuciyata, ni ba wani boye boye zan miki ba kawai ina San in fada miki cewa ina San ki,.
Har cikin ranta taji dadi amma kuma ta danne,kana sona Allah sarki baka da labarin anmun muji? Ina da labari mana amma ai ina ganin ga aure aka miki ba, look shurhabib Dan Allah kayi hakuri, wucewa tazu yi yai saurin riko mayafinta ai kuwa mayafin ya cire a jikinta, cikin bacin raii ta dauke shi da mari, (:oops:🙆)nan danan idonshi ya kada yayi jajur, jayawa tayi Zata bar gurin yai saurin riko hannunta, Lallai yasmeen, ba komai ba lafinki bane marin danai miki kika rama, amma dole wannan ranar ta shiga cikin jerin tarihin rayuwata,. Naji kuma na gode amma fa bazan rabu dake ba, dole sai kin kalli cikin ido kince shurhabib bana sanka,.
Fisge hannunta tayi tare da fadin bana sanka shurhabib ka fita harka ta, tana kaiwa nan tabarn gurin,.
Murnushi takai ci yayi tare da fadin Ya Allah ka cire mum santa ya Allah, nayi nadamar fara love, I hate love.
By💃hajara Mami natty girl 🙋
[9/18, 11:10 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/18, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami 💃: *💖💝💘MAI SONA 43*💝💖💘
Asmau ce ta rike ta, besty lafiya Na ganki gaka duk hankali a tashe? Cikin kuka ta fara magana besty ni bansan Ya zanyi ba bansan Ya zanyi daba ninasan ina san shurhabib Amman bani da mafita, come down besty kawai ki fada masa kina san nashi mana, haba Asmau babana inyace Abu Baya canza magana kuma Wlh duk ranar da labari ya kaimai cewa innawa shurhabib magana to nifa nasan nida makarant sai a lahira indai anayi, kuma wlh zai iya sa a kama shi shurhabib din kuma daya shiga damuwa gara in hakura besty,.
Shikenan besty Allah Ya kawo mafita ameen,.
Washe gari bayan sun fito suna zaune, uhmm 😟asmau dama haka kika soyayya da yaya mahamud Ban saniba shima zamu hadu a gida ai, aa kinga ba ruwanki damu muyi abin da muke soo, to ai shikenan wayarta ce ta Fara ringing, laa kinga dan halak yama kira, mikewa tayi tabar gurin,can Na gane muku shurhabib yana nufu inda take bama ta ganshi ba saiji tayi an zauna da sauri ta dago, sukai two eyes, da sauri zata mike yai saurin take kafarta da kafar shi daya, wai maye haka da hankalinka kuwa,.?
Kwantar da hankali ai naga dama jiya bamu gama magana ba kika tafi shine nazu mu gama yanzu,dama fadaa miki Xanyi insha allahu na daina shiga harkar ki yasmeen amma fa ki sani in wani abu Ya faru dani kice sanida, yana kaiwa nan Ya Mike,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/18, 10:56 AM] 🙋Hajara Mami 💃: *💖💘💝MAI SONA 44💘💖💝*
Aboki wai ya ake ciki ka fada mata kana Santa? Eh na fada mata tace bata sona ni kuma na dauki alkawar bazan kara shiga rayuwarta ba kuma Xanyi iya kokarina Dan naga na cire ta raina insha allahu, to shikenan shurhabib Allah yasa hakane yafi alkairi ameen,.
Haka rayuwa ta ci gaba da tafiyar musu,kuwa Ya daina sa kowa a idon shi,. Dad Na shurhabib Ya fahimci yana cikin damuwa, bayarda baiyi Ya fada mai meke damunshiba amma yaki daya dame shine ma yace Mai yana son ace shima yana da mom,. Daya ke uban nasan farin cikin danshi saida yasan yadda yai yayi aure ganin hakan ne yasa shurhabib rage damuwar shi,.
Yau weekend,bayan la,asar Ya shirya dan zuwa market turaren rikar shi Sun Kare,.
Haka ma su yasmeen suka shirya Dan zuwa super market,.
Shurhabib ne a wajen turararuka yana dubawa sai diba yake San ranshi,.
Asmau bari in duba mata turare ke ki duba mana kayan kwalliya, OK as you wish,pary din ta nufa lokacin shurhabib ya dauko daya yana dubawa yana karance karancen shi,tafiya take hankalinta Na kan phone dinta, sai ji tayi taci karo da mutun turararukan suka fadi, a tare sukai kasa, Tana fadin am so sorry, ba komai yace, ya daukko taya itta ta dauko daya,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/18, 11:08 AM] 🙋Hajara Mami 💃: *💖💘💝MAI SONA 45💖💘💝*
Mikamai tayi sukai ido hudu, tsaya wa tayi ta Na kallanshi duk ya rame Ya sake yin fari kamar ba shiba,karbar turaren yayi ya ajjiye sannan yabi gefenta ya wuce murmushi taii tare da fadin har yanzu fushi yake kenan,. Zaban turaren tayi taba Asmau suka hada da sauran kayan suka nufi gurin biyan kudi,.
Laaa besty kinga shurhabib, eh mun hadu dashi dazu, kuma kunyi magana? Aa wucewa yayi nima na wuce,. Lallai kam bari in mai magana, haba besty ina ruwanki dashi inda yake ta nufa da kayan su,. Sallamai alaikum, myrmushi yai tare da fadin wa, alai kumul salam ,kaima kazu kasuwa NE? Eh mana kuma haka ko? Wlh kuwa mikawa yayi aka cire kudin sannan suma Ya biya musa, kaii shurhabib harda dawai niya haka, aa bakomai, to mun gode you are welcome, haka sukai ta hira,.
Yau suna skull anyi exam an fito ana tattaunawa akan exam, a lokacin wasu motoci suka fara dannko kaii guda uku, dai dai lokacin yasmeen da asmau Sun fito daga hall, su shurhabib kuma suna hira da hammed da abokansu, bodyguards ne suka bude motar suka fito sannan suka bude dayar motar ,cikin kasaita ya fito yana wani yatsina fuska,.
Cikin tashin hankali ta furta :oops:YAYA HASHIM a skull dinnan
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 10:34 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 10:17 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI MONA 46💝💘💖*
Innalillahi kawaii take furtawa, yasmeen meke faruwa? Asmau yaya Hashim ne ninasan ba alkairine ya kawo shiba Wlh ,.
Yana ganinta ya saki wani murmushi sannan Ya nufi inda take, oyoyo matas ware hannun yayi da niyar hugging na tai saurin ja da baya tare da fadin meye haka Yaya Hashim, kuma Ma meya kawo ka skull Koma Maye ai saika jira sai Na dawo gida,.ohh god wai Dan Allah haram ne danna yi hugging matar da zan Aura waike yaushe xaki waye ne haba matas, Allah Ya sauwake indai haka ake wayewar tapa Lallai baxan wayeba,uhmm kekika sani any way Inna son fada miki ki shirya yau zaai perty din abokina saboda dake zanje inafatan kin gane,waaaa nidin inje perty Allah Ya sauwake inje perty maxinata, tana rufe baki ji kake tas tassss Ya dauke ta damari har gudu two nan danan ya hade raii kamar bai taba dariya ba,.
Shikuwa shurhabib ranshi inyai dubu Ya baci, tashi yai niyar yi hammid yai saurin riko shi, noo aboki baa shiga tsakanin Yan uwa hope you gate it
Ke Dan baki da hankali mujin naki kike cewa mazinaci Lallai zaki gane baki da hankali, to Allah Ya isa kuma sai Allah Ya sakamun tana kaiwa nan ta juya da niyar tafiya, yai saurin riko ta ta fada jikin shi:oops:(hhhhh kuzo kaga yadda shurhabin yayi kamar xaiyi hauka )yayinda Yan skull suka rike mouth suna kallan ikon god wasu harda gyara xama,.
Karfinta da Allah Ya bata ta tattaro ta ture shi sannan ta dauke shi da mari kwawawa gudu hudu biyu a kowanne side (kaii gaskiyan wannan littafin nawa na yan mare mare ne inajin inmaida sunan Mari, koya kukace ).
An fada Ma ni yar iskace zaka tabani ko an fada Ma ni muharmarkace, kuma Wlh duk randa ka sake mun irin wannan zaka San banda hankali, ni kika Mara a bainar jama, ?eh na mara, bari kiga iskanci,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 10:33 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 47💝💘💖*
Wayar shi Ya dauko Ya danna number din abii, bugu biyu ya dauka, salam alaikum ina wuni abi, wlhh abi anci zafarina😭,me Ya faru? Son ,abi inyi tattaki har skull din su yasmeen, wai kawai akan nace mata abokina zaiyi walima,kuma inason ta rakani shine fa tace bazataba, har kasa na durkusa ina bata hakuri Amman ta daga hannunta da yatsunta gudu niyar da Allah Ya bata ta sauke mun a kuncina har sau hudu a gaban jama, a aikuwa Ya kara fashewa da kuka abinne yace ya bata wayar, mutuwar tsaye tayi tama rasa ta cewa, karbar wayar tayi kafin tayi magana abi ya fara, rufe mun baki wato yasmeen kin fara girma ko har ki rasa wa zaki mara sai yayanki kuma mujin da zaki aura, Allah abi, bana san jin komai hawaye take kawai, shikenan kawai tace sannan ta kashe wayar, dariya Ya fashe dashi sannan yace ko kina da magana? Ledar hannun wani Ya karba ya wulla mata wannan kayan zaki sa bana san wannan gajar shigar da kike kuma wlh kidauki kwalliya, sannan aban address, asmau ce tai saurin rubutawa ta mika mai, kallanta yayi tare da fadin budurwar mahamud ko yooo ai tare zaai bikin ma, itta dai batace komai ba dan yabata tsoro sosai ,to matas sai nazu kkifa sha kwalliya yana kaiwa nan ya wuce yaba motarshi wuta,.
Ittta kuwa yasmeen gu ta samu a kasa ta zauna sai sharbar kuka take san ranta asmau na bata hakuri, Ba wanda bata Ma tausayi bahar zee ma,.
Shi kuwa shuthabib Gani yayi bazai iya ganin wannan abu ba ya ba motar shi wuta, haka akai ta labarin wannan lamari,.
Wannankenan,.
Bayan Sun koma gida, Asmau Wlh bana San zuwa perty nan nasan ba abun arziki bane bansan me yake damun abi ba duk Ya canza tashi daya,
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 12:07 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 11:52 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 48💝💘💖*
Yasmeen addu,a kawai zaki dinga yi ittace komai, addu, a kam saidai mu kara, haka sukai ta hira, sai 9:30pm Ya zo zasu tafi itta ta dauma Ya hakura amma ace lokacin da kuwa yake tafiya gidanshi lokacin su kuma zasu fita,haka dai Asmau ta bata baki sannan ta tashi ta shirya,wata English gown ce ta hadu iya haduwa ba wata mai nuna tsaraici bace haka tasa sannan tayi rolling tayi kyau duk da ba kwalliya tayi ba,. Sai anjima taiwa mama da asmau sannan ta fito,.
Tana fitowa ta ganshi yana jiranta shiga ittama tayi, murmushi yaii tare da fadin kinfa yi kyau,shiru taimai, OK yau sarautar ce ta Motsa kenan?pkz Ya Hashim mu tafi baka ganin dare kara yi yake ,ah to Maye aidama acan zaki kwana,. A Can sai kace wata karuwa, to waya sani wannan abu a bakar ledar, Jan motar yayi suka var gurin ko bodyguard Ma yau babu,.
Wani katon hotel,kana ganin hotel dinma kasan sai maishi ne zai iya Kama hotel din, suna shiga kallo Ya dawo kansu, Ai kuwa aka Saki ihuu inda wani ya tako inda suke, wowwww gaye kafa iya zabe kace yau da abu kenan, saidai da gani bata wanii wayeba gaskiya,.
Kaidai bari sham,.
Wani table Ya nuna mata suka zauna, tsabar rawa yana daga zaune Ma yi yake,tashi yayi Ya nufi cikin Yan rawa, inda sham Ya nufe shima yana rawar, gaskiya aboki wannan baby tayi ko zaka aramun, why not gaka gata in zaka iya dan kuwa tafi karfin ka, kaii aboki shiyasa kake burgeni Wlh, gun wani waiter yaje yamai rada a kunne tare dasa wata kwaya a cikin juice din, ka kaimata wannan, OK sir,.
Yana zuwa ya dire mata, inda sham yaje ya zauna, sannu ko yauwa sannu,to Amman Ya sunanki tsaki taja tare da fadin maryam, wowww what a nice name, to kisha drink mana, aa Na kushi, aba come kina abu kamar yarinya, murmushi tare da daukar lemon tasha rabi a ranta tana tunanin yadda zata fita a hotel dinnan,.
Dai dai lokacin wayarta ta Fara ringing, excuse tace maii tare da mikewa, OK kifa sauri ki dawo plz, tana tafiya yai murmushin nasara, itta kuwa Tana fita, dama alarm tasa da kyar ta samu ta fita a hotel din tanaji kanta na sarawa,;duk ba motoci a kan titi gashi tana da nisa da gida,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 12:07 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 49💝💘💖*
A bangareen kuwa 12:00 dai dai Ya tashi yana jin ishruwa, dama yau a gidanshi Ya kwana yana bude fridge yaga ba ruwa ko kadan gashi ishi yake ji kuma bazaisha na toilet ba, tsaki yaja tare da daukar Car key nashi, lokacimma mai gadi yayi bacci abinshi, da kanshi Ya bude gate din sannan Ya fita, .
Duk ya xagaya ko ina a rufe sai security light da suke aiki wani shago ya gani ana shirin kullewa yayi saurin karasawa, ya sai kwalin faro,. Yasa a motar,.
Gudu yake sharawq dan so yake a ganshi a Gida,. Kalle yake ko ina ba kowa can ya hango wata Tana tafiya tana tangadi kamr yar shaye shaye har ya wuce sai kuma ya dawo, dai dai lokacin tayi baya zzata fadi, yau saurin riko ta, zaro ido yai tare da fadin yasmeen,ka kaini gida plz Iya abun da ta fada kenan bacci yai gaba da itta,.
To me Ya sameta,?maya fito da itta a wannan daren kuma,? Ni gashi ban San gidan su asmau ba balle in kaita .
Tunawa mayayi da alkwarin daya dauka Ya daina shiga rayuwarta, Ya daina shiga harkarta,.
Yasmeen kiyi hakuri I can break my promise alkwarine nadauka, Am sorry yasmeen banzan daukeki ba gaskiya, ajjjiyeta yayi Ya motar yi ya tada ya bata wuta (anya kuwa wannnan Mai son nata ne🤔)
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 6:04 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 5:46 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 50💝💘💖*
Har ya danyi nisa sai kuma yaya tsaki ya dawo (nafa dauka bazai dawo ba da kuwa an sami matsala )yana fitowa ya dauke ta yasata site din baya sannan yaja motar,.
Horn yake sosai cikin bacci Mai gadi yaji horn da sauri ya bude gate Kana ganinshi kasan yana cikin giyar bacci, oga yaushe ka fits? Dama kana bacci mutuwa ya zaai kasan sanda na fita, kaga jeka kawai, cikin sauri kuwa Ya shiga room dinshi, fito da itta yayi ya dauke Ya nufi ciki da itta, wani daki kusa da nashi Ya bude Ya sata, duk Dan kwalinta ya cire gashin kanta ya barbazu, gyara mata yayi sannan ya Mike, ya wani kafeta da eyes, itta ba baka ba itta ba fara, gata da karamin month ga bakin gashi,.
Murmushi kawai yayi tare da kashe light din dakin Ya fice ya wuce nashi room din,bacci dabai koma ba kenan har asuuba, bayan sallar asuba ya koma parlour yasa karatu yai kwanciyar shi a kasa nan bacci Ya dauke shi.
A bangaren shams kuwa har Ya gaji da jira, gun Hashim yaje, aboki nifa banga yarinyar nan ba daga amsa call har yanzu nabi bayantama Ban ganta ba, cikin Maye Ya fara magana karka wani damu, tafiya gida tayi dama nasan guduwa zatai AI kawai kasha shagalin ka,but aboki kasan me kake fada kuwa yanzu fa wajen 12:56 a ina zata sami mota kaga sai kaje ka nemota ai, wucewa yayi Ya barshi agun, tabe baki yayi tare Da fadin Yar uwar waye niba ruwana (a ya tabbata Hashim ba miji na gari bane muje zuwa mahaukaci Ya hau kura yace koyan doki nake 😂😂)
Washe gari ba ittta ta farka ba sai wajen 10:00damma weekend ne, a hankali ta fara bude ido har Ya washe , da sauri ta mike tare Da fadin banyi sallah ba, toilet ta shiga taga sabon toothpaste da sabon brush yi tayi sannan tai alwala ta fito tayi salllah, duk wani iri take jin jikinta toilet din ta koma tayi wanka sannan ta fito. Yanzu wannan kayan xan mayar tsaki taja tare da sawa ta nufi madubi ta Fara kwalliya (wai itta wannan kodan tsornnan na ganinta a wani gida bata yine sai kace wata jaruma rahama 😜 ).
Bayan ta gama ta fito tun daga stairs take karewa gidan kallo tare da fadin Wow (sunan wani omo )
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 6:02 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 51💝💘💖*
Har parlour ta sakko tana kalle kalle sai faman kiran sunan omo take wato wowwww, kwata kwata bata lura da mutun a parlour ba shikuwa bacci shi yake shatata bata ankara ba taci karo da kafar mutun ta hau tangal tangal zata fadi iya kokarin na ganin bata kanshi ba Amman ina saida ta fada kanshi, tare da sakin ihuu da sauri Ya bude idoo, kasa dagowa tayi duk ta tsorata ;.
A hanakli ta fara dagowa AI kuwa sukai ido hudu,kasa tashi tayi shi kuma kasa bada agaji yayi (ni kuma bazan bari a wuceni ba shiyasa van bada taimako ba indai zaine a kujera ina rubutu ).
Sukaii like 1m a haka sannnan tai kokarin mikewa, ashhhhhhh ta furta saka makon dan kunne ta daya makale a jikin rigar shi wajen hannun,kallanshi tayi taga itta yake kallo, tai saurin kau da kaii,tama rasa tayi ja baya tayi sannan ta Fara kokarin cirewa sai fama take gashi duk a tsorace Take,rike hannunta yayi tare da juyar da itta ;shima jaa da bayan yayi Ya Fara nashi kokarin amma dan kunne yace bai san zance ba,kusa da itta Ya matsa,tai saurin juyar da kaii, a hankali Ya Fara cirewa da kyar da fama Ya shire dan kunne,yana cire ta wani saurin mikewa ai kuwa dan kunne Ya sake komawa (😂😂😂😂😂wooooo ni hajjara)
Dama ba duka ne Ya gama fita ba,tsaki yaja tare da galla mata harara sannan yaja dan kunne ,ashh ta furta da zafi fa, to ninace ki sake mayarwa bayan kinsan dakyar Ya fita, sorry,.
Wannn time din bai wani dadeba Ya fita,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/20, 12:40 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/20, 12:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 52💖💝💘*
Mikewa yayi Ya zauna akan kujera, itta ta mike ta zauna a kasa,danne danne yake da remote, gyaran murya tayi tare da fadin thanks for helping me, tabe baki yayi tare da fadin ki godewa Allah kawai, me zakici for breakfast, koma Maye Ya samu, mikewa yayi Ya nufi kitchen, Ya Fara fere dankali, ittama binshi taii, xaro eye tayi tare da fadin dama da kanka xakayi, eh mana ai na iya girki, aa bani inyi da kaina banza yai mata Ya cigaba da abinda yake wata wukar ta dauko ta fara tayashi haka sukai suna hira har suka gama ta soya sannan Ya hada hot tea ta soya kwai (egg). Parlor suka xauna sukaci,.
Mikaa mata kaya yayi ta barba, kije ki shirya zan mai dake gida, da sauri ta mike ta nufi daki ta canza kaya sannan ta fito yana waje yana jiranta,mota ta shiga suka kama hanya,yasmeen kinsan wani abu? Aa,jiyafa yafiya nayi na barki naki daukar ki gashi yanzu kinsa nayi break din promise, sorry tace,.
Wai da meya fito dake a wannan daren? Hnm Wlh Hashim Ya kaini perty na gudu to dayake Allah yayi sai ya hadani dakaii lokacin ka dawo daga gurin budurwarka, nidinne na dawo daga gurin budurwa? Eh mana,lallai kam ni abu naje siyowa saina ganki a hanya kawai daii Allah yasa zan ganki ne,.
Wai Dan Allah yasmeen meyasa baki sona?alhalin ninasan kina sona plz shurhabib bana San wannan zancen, OK to wanda zaa Aura mikin kina sanshi ne, ni bana sanshi kawai biyayya Xanyi,ok Allah sarki to kedin kina da wanda kike so ne? Eh kawai tace, to yasan zakiyi aure?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/20, 12:39 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 53💖💝💘*
Nifa tambayoyin ka Sun ishen, plz mana, eh Ya sani, kuma Ya hakura? To ya Ya iya, tab aida nine bazan hakuraba, dame zakayi? Aina mine nina San yadda Xanyi,good naga dama kaima kana sona why not ka taimaken din,ok amma da sharadi, wannne iri? Innarainake ki zaki aure ni duk da baki sona, murmushi taii tare da fadin na amince, promise? Promise, shikenan saura baifi 1week mu gama skull dinnan ba zakiyi kallo,lokacin ku kuma kunyi hutu,amma zan fadama dad dina gaskiya yana da zafi kuma inya yanke abu baya canzawa, kedai ki Bari kiyi kalloo, murmushi taii tare da fadin Allah Ya taimaka, ameen,.
Suna zuwa kofar gidan ,wayarta ta Fara ringing besty ta Gani, hello besty ki fito zaku gaisa da shurhabib, haba yasmeen ina kika shga kinsan yadda hankalinmu Ya tashi kuwa? Ki shigo dashi kawai, OK ganinan zuwa,.
Da sallama suka shiga gidan, duk suna parlour da sauri Asmau ta riko ta tana fadin lafiya ina kika shiga Xama sukai inda shurhabib yai musu bayani,sosai Mama tai Mai godiya,.
Ba a wani dade ba dazun Hashim din yazu nemanki wai tabar perty bai bata izini ba, da akace vata dawoba ko ajikinshi Wlh,. Allah Ya kare sallama yai musu tare da mikewa zai tafi.
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/22, 2:02 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/22, 1:48 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 54💖💝💘*
Har mota suka rakashi tare da mai sallama,.
Ke yasmeen wai Ya akai haka? Kuma a gidanshi kika kwana? Kuma Ya naga sai fara,a kike?kaiii besty irin wannan tambaya haka kamar yar jarida,nan ta bata labarin yadda sukaii, uhmm Amman besty kina ganin babanki zai amince da shi kuwa? Gaskiya da kyar Amman Za muga yadda Allah zaiyi aii, to Allah Ya taimaka Ameen,.
Haka komai yai ta gabata,sosai suke mutunci da kara San junan su amma a wai friendship yake,. Haka har Allah yayi suka kammala karatunsu inda shurhabib Ya zama doctor sukuwa sunyi exam an tafi hutu,. Wannan kenan,.
A parlour Ya tadda da daddy, gaidashi yayi, dama dad ina San zanje kaduna ne nida hammid akan wani dan aiki da zamuyi, ohhh ai komai Ya zu da daidai saboda nima zanje can wani aiki na wata biyu da mom dinka zantafi ammma tunda kaima zakaje aiba komai,amma fa mu gobe zamu tafi eh dad muma goben zamu, bazaka bari saiwani satin ba daga gama skull sai yawo?ok shikenan sai ka shirya da wuri, OK Dad,to dad bari inje in shirya kasan da wuri kace,a shirya lafiya,.
Yana shiga daki Ya kira number din hammid, kaii aboki kafa shirya dan kuwa da wuri zamu tafi inajinma mu riga su Dad,ohhh suma zasu ne? Eh zasu OK bye,.
Nan ya hau shiri kamar wanda zaiyi shekara acan, kasa baccci Ma yayi asuba yaje masallaci, yana zuwa Ya kwanta before gari Ya waye nan bacci Ya dauke shi,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/22, 2:00 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 55💖💝💘*
Har 9:00bai tashiba, har su Dad sunma shirya, hammid ne yai sallama, Ya gaida su Dad, dad ina shurhabib kuwa? Yana daki bai fito kaje ka duba OK,.
Tin daga parlour yake kwalamai kira amma shiru,dakin Ya shiga Ya ganshi sai baccinshi yake hankali kwance, Dan Allah jibi mai cewa by 7:00bama gari har ina sauri na makara tsaki yayi tare da dakamai duka, Da sauri Ya mike, yana murza ido, Maye haka hammid, OK anfasa tafiayr ko? Ohhh god da sauri Ya mike Ya dauki kaya, shurhabib Maye haka kayi wanka ne? Aa mun makara innaje nayi, dariya yayi sosai,allah saikayi wanka haka Ya shiga toilet yayi yai maza Ya fito Ya shirya,.
Wallahi aboki jiga ne banyi bacciba shi yasa, dama kana zumudi ba dole ba,.dining suka nufa sukaci abinci sannan suka kama hanya,.
A bangaren su yasmeen kuwa suna dining ammi ke fada musu mai martaba yace zaiyi bako da zasu tattauna akan wani aiki da yake san zasu hada yau zasuzu amma bai zama dole su zo yau saboda haka gobe za,ai musu girki,.
A bangareen su shurhabib kuwa suna hanya sai shatata gudu suke san ransu,.
Basu suka iso ba sai wajen la,asar gidan dad dinsu suka nufa komai a gyara,amma ba abinci ga mom ta gaji,.
Son kuje plz ku siyo abinci a restaurant karku dade, OK dad haka suka fito shida hammida ba tare da yasan inda zasu ba,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 1:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/25, 12:52 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💖💘MAI SONA 56💘💖💝*
Haka suka sha yawun su da kyar suka sami wani restaurant suka siya suka koma Gida wannan kenan,.
“`washe gari“`
Son anijima xanje gun sarkin garannan tare dashi xamuyi aikin,da sauri Ya gyra zama, Dad ka sanshi ne? No kawai daii dole mu hada hannu dashi ne, OK Dad zamu bika;aa kuyi tafiyar ku inda zaku kar in takura muku,, dad dama akwai wata Yar skull dinmu a can kaga saimu gaisa, OK as you wish saika shirya mom dinka Ma tace zata wai zataga gidan sarauta, amma karfa mu cika musu gida, no dad ba wani cika gida fa,.
A bangaren su yasmeen kuwa mom ce ke musu tuni, ina fatan kun San yau zamuyi baki?eh mana mom ;AI bawai eh mana ba ko zakuyi aikin komai ku ukun, eh dama ai ammi,tashi tayi ta basu guri, dai dai lokacin Hashim Ya shigo shida mahamud Xama sukai, me ake tattaunawa ne? Hashim ne ya karbe, wai siyama lafiya naga duk kin wani rame kamar bake ba? Murmushi taii tare da fadin ba komai wlh, Allah sister kin rame duk yadda akai akwai abinda ke damun ki, to ke ina ruwanki da itta, nifa yaya Hashim badakai nake ba kawai zaka wani samun baki mtwsss, ni kikewa tsaki,wlh dan uwa wannan kanwar taka ta rainani kaja mata kunne, OH kuya dama kunfi kusa ai,itta dai Asmau batace komai ba,uhmm asmau zu muje ki karbi sakonki, mikewatayi suka fice,.
Siyama kema dauko hijab dinki ki rakani wani gunn, kutt Wlh ba inda zata,ok yanzu harda kanwarki xaki fara kishin kenan?allah Ya sawake inyi kishinka,oho daii bazani dake ba,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 1:15 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: “`💝💖💘MAI SONA 57💘💖💝“`
Ke sister in kinje karka dade kinga aiki zamuyi ,OK siste.
Tunda kowa Ya tafi Ya barni saura ni kadai bari inje dakin sister nasan bazan rasa kayan kwadayiba dakinta ta wuce diract, Bin cike ta Fara ta jawo nan ta jawo can, dairy ta Gani Ya fado, dauka tayi tana gyarawa hutunan Hashim ne suka fado, to me hutunan Hashim suke anan? Bari inga budewa tayi ta fara karantawa,.
“`burin raina, burin raina a kullun shine In sanda zan zama mata a gun Yaya Hashim sannan kuma in shirya shi,zanso inji Yaya Hashim sanda zai furta min kalmar soyayya, this is my wish, my wish“`
Da sauri ta rufe dairy din tana zaro ido dama siyama san Yaya Hashim take kuma shine take San ta cuci kanta taki fada I have to do something bazan bari inga yar uwata a cikin wannan halinta, turo kofar aikai tai sauri tura dairy din kasan gadu tana bincike,,aaa sister me kike nema ne? Aah sister har kun dawo? Eh mana sister Ya na ganki kamar mara gaskiya, eh dama sata nazo miki kuma naga babu, murmushi tai tare da fadin biscuits and chocolate? Eh ashe kin gano ni, kuma shine sata, drower ta jawo ta bebo ta bata su,thank you my sister karki damu,.
Juyawa tayi zata fita har takai kofa,. Sister ina neman wata alfarma a gun ki, da sauri ta juyowa tare da xama a kusa da itta,.
Sister game da abun da kika Gani Dan Allah sister kiyi mun alkawarin xaki rufe shi a matsayin sirri, tun bayauba nake San Yaya Hashim, amma Ba Wanda na taba fadawa kemadin badan kin ganiba bazan fada miki ba sister amma Dan Allah ki taimakeni ki ajjiye shi a matsayin sirri sister ban taba neman abu a gunkiba amma yau ina nema Dan Allah sister, badan niba,.
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 10:00 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/25, 9:40 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: “`💝💘💖MAI SONA 59💘💖💝“`
Haba sister taya zaai ki bar abu a ranki kumakice Ba wanda zakifawa haba sister,your happiness is my, haba sister nace karki fadwa kowa me yasa kike san mun garda ne? Kina San abi yayi fushi dake ne you have to listen to me sister bana san abinda abi zaizu yana fushi dake Dan Allah sister, Allah sister Inna fadawa abi masan murna xaiyi, murna ko zaiyi murna amma kisa aranki zai dauka plan ne muka hada nidake saboda bawanda baisan baki San Yaya Hashim ba ni kuwa ba wanda yasan ina sanshi in kin fada abi zaiyi farin ciki amma kuma a har kullun zai dinga cewa ya ta Maryam na mata zabi taki bi sai kanwar tace ta amince ku bai nuna miki yaya fushi ba Amman zai ajjiye a ranshi you have to think sister, shiru tayi tana tunani, but sister bafa wani zancen but kibi abinda nace, amma sister kefa fa? Plz sister karki kara sani a wannan abun na dade da cire San yaya Hashim a raina plz sister promise me this will be a secret between me and you, I promise sister insha allahu,murmushi taii that my sister,.
Haka ta fito jiki ba kwari duk sai taji wani iri, itta kuwa yasmeen kuka ta fashe da tasan tana San Yaya Hashim amma bazata iya furtawa Ba zataja ajinta na matsayin mace,.
Kitchen suka nufa suna girki cike da nishadi da annushuwa,.
A bangarenn su shurhabib Kuwa Sun shirya wajen la,asar suka fito suka nufi gidan su yasmeen.
Tun daga bakin gate ake ta musu welcome, direct fada aka wuce dasu, da sauri sarkin Ya mike tare da fadin abudulsalam dama zamu sake haduwa, murmushi yai tare da mikamau hannu sukai musaba, Ai Wlh Kabir duk mun yar da zumunci yanzu Ma badan wannan Ba da bazamu hadu ba kenan, Wlh kasan abun sai a hankali, wannan iyalenka ne? Wlh gaisawa sukai da mom sannan shurhabib da hammid Suka gaida shi cikin ladabi da biyyay, ammi da aunty amaryane suka shigo suma suka gaisa ana hira, siyama da mahamud suka shigo suka gaida su, ammi the food is ready fa tun dazu, OK gamunan zuwa,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 9:59 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: “`💘💖💝MAI SONA 60💘💖💝“`
Dining suka nufa direct Sun zazzauna suna jira ayi serving nasu, son alokacin yasmeen ta fito tana kiran sister! Sister! Siyama ce ta amsa haba sister gani irin wannan kira haka kamar zaki tashi sama, zaro ido tayi tana kallan shurhabib shima din itta yake kallo, sister lafiya? Gashi Yaya Hashim ne xakuyi magana,mahamud ne ke yasmeen ki kira Asmau kuyi serving dinsu mana,asmau ke sakkowa daga stairs tana fadin ganima nazu zaro ido tayi itta tana kallan su,wai Maye haka kun tsaya kuna kallan su ko gaisuwq babu, a tare Suka ce ina wuni? Mom ce kawai ta amsa sannan suka fara serving,.
Yanseen ce kewa shurhabin serving din abinci, ta debo miya kenan siyama ta miko mata waya garin karba ta zubamai a jiki,da sauri ya Mike, innalillahi yi hakuri bada sanina bane, no karki damu ina ne toilet? Yana ciki,haba sister Ya yana ciki kije ki nuna mai mana, Asmau tje ta nuna mai baxata ba itta ta waca mai ,murmushi tai tare da fadin muje IN nuna Ma kama hanya sukai suka nufi wata hanyar daban wai duk waccan area din dining ne,.
“`this story for you sister faiishaq“`
“`dama ance boka makar yacine,.
Wata mata taje gun boka tana Xama ta bude baki zatai magana yai saurin daga mata hannun nasan me ke tafe dake mujinkine zai kara aure kuma bakya so, aa boka ba haka bane, kina San a kashe kishiyar ki, aa boka ba haka bane, kina San haihuwa, aa boka ba haka bane, cikin bacin raii yace To wai Maye ne?? Fashewa tayi da kuka ba na ajjiye dari uku na bane kawai na dawo naga Ban ganiba shine Nazo ka bincika mun inda take“`😂😂
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/26, 8:32 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/26, 8:24 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 61💖💘💝*
Shurhabib da mom dinka kazo? Eh mana, kuma mee kace Mata?dad dina yasan abi dinki To yaxo aiki shine nima na biyo shi Dan inga yadda kaduna take, OK iya shine ya kawo ka? Eh mana nothing else,maganar mu fa? Wacce magana nina manta’cikin bacin raii ta juya xata wuce yaii saurin riko ta sannan Ya fara magana, yasmeen a zahirin gaskiya kafin inyi abu saina sanarwa dad dina yaban shawara, to dana fada mishi shine yace in hakura dake tun kedin ba sona kike ba yau da ace kina sonane tofa shima zai taimakamin, ture shi tayi inji wa yacema bana…….. Sai kuma tayi shiru ga toilet nan inka gama ina jiranka tana kaiwa nan ta wuce.
Murmushi yai yasmeen I will try my best, amma xanso inji this tree magical words din daga bakinki zasu karamin kwarin gwiwa amma kinki fada zanga ranar daza ki fada min,.
Haka Ya shiga toilet ya wanke jikinshi sannan Ya fito ,dube dube yahau yi dan ya rasa hanyar da Ya fito dakyar Ya samu Ya fito parlour yana duba can ya duba nan shahada yayi Ya bude wata kofa corridor Ya gani da dakuna a jere, haka Ya hau budewa ba kowa ana biyar ne ya ga yasmeen ta kifa kaii a jikin mirror tana kuka, murmushi yai tare da rufe kofar,sannan yai nock, da sauri ta goge hawayen ta ta bude kofar ,murmushi yai tare da fadin nifa ksa gane hanyar inshiga nan in shiga can nake, aikuwa bata San sanda dariya ta kwace mataba
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/26, 8:32 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 62💖💘💝*
Dariya tayi sosai harda kwakwatawa hade rai yayi tai saurin yin shiru tare da fadin sorry muje in nuna Ma, sai kuma ta hade raii itta Q dole fushi take dashi ,shidai baice komai ba har suka isa gun cin abince lokacin Hashim Ma yazu,.
Yau matas zo kiyi serving dina, baga siyama nan ba, eh aidama ke baki da kunya,nakaika rashin kunya ne daka xauna xaka cinye abincin baki, a fusace Ya mike Tana ganin haka ta kwasa da gudu, stupid girl, kaii Dan uwa zanso ganin xamanka da sister, ai Wlh gyarata xanyi,.Siyama zo kiyi serving dina plz,.
Haka Suka gama cin abinci sannan suka nufi parlour suna hira,.
Dad damai martabane, yauwa aboki yanzu sai kazu gobe zamu cigaba da komai ko ?eh insha Allah, gaskiya abdulsalam Ya kamata mu cigaba da zumunci, saboda haka na yanke shawarar hada dankaa da yaa ta siyama ina fatan zaa karbi kokan barar mu,murmushi yai tare da fadin godiya muke sosai,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/28, 9:18 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/28, 8:55 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 63💘💖💝*
Haka sukai sallama suka kama hanyar gida,.
Asmau Ya kike ganin shurhabib zaiyi bana tunanin abi xan amince fa shurhabib din yace min gobe zai sami abi din Ya mishi magana in kowa Ya taru,kuma bama wannan Ba abi nsan farin cikin Yaya Hashim kina ganin abun xaiyi sauki kuwa? Eh to gaskiya da kyar to sister shawara why not ku hadu ke da shurhabib din kuyi maii Baya ni,hmmmm asamu kenan ni yanzu naa isa na tunkari abi da wannan maganar kuma duk sanda yaji cewa shurhabib ne wanda yaci mutincina a skull tofa da matsala sosai,yanzu daii kawai addu,a itta ce sannnan mu xubawa sarautar Allah ido,.
A bangaren shurhabib kuwa suna parlour a zazzaune, Dad, Ya akayi my son, dama Dad inasan gobe zamuyi magana indai kun gama aiki kaida abi din yasmeen kuma nasan zakaji dadi, OK Allah Ya kaimu, dama muma xamuyi muku magana,ok dad Allah Ya kaimu,.
“`washe gari“`
Suna parlour a zaune Siyama na kitchen tana hadu lemuka,abi ne Ya bude taro da addu, a, to bawai komai ne Ya hadamu anan ba illah wani hasashe damuka yi nida aboki kuma muke San hada zumunci,daga Hashim, shurhabib, da yasmeen Ba wanda gabanshi bai fadi ba,.
A bisa hagenmu mum yanke shawarar hada yayan mu aure kuma muna fatan xasuyi mana biyayya, mu so zamu hada shurhabib da Siyama aure,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/28, 9:16 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 64💘💝💖*
Cikin tashin hankali Ya mike tsaye,inda Siyama take ganin duhu a fuskarta tashi taya ta saki tray din sannan tabi bayan tray din, cikin tashin hankali Hashim yayi kanta yana jijjigata, duk yabi Ya kidime, da sauri yasmeen ta dauko ruwa a fridge aka yayyafa mana, amma me Tana dawowa ta kuma inda ta fito,sosai yasmeen ke kuka inda shi kuma shurhabin Ya mike tsaya a tsaye kamar gunki ,aunty amarya kuwa kira take a kira driver, abi da Dad abin Ya basu mamaki MEKE FARUWA ne haka,kawai dagaji za,,a aimata aure shikenan sai mutun Ya samu, abi ne yai magana, no need akaita a asibiti bari in kira doctor ,wayarshi Ya dauka Ya kira doctor sannan Ya Fara safa da marwa a parlour, ba, a fi 5m ba doctor ya karaso,ruwa Ya karba Ya yyayyafa mata da sauri ta sauke ajiyar heart sannan ta fara bude aye, tana kallan kuwa na parlour,mikewa doctor din yayi, tare da fadin abarta ta huta sanna ke kuma ki rage yawan tunani,.
Karku wani damu watakil taji abun daya raxamata ne shiyasa ta suma but zai dai dai, daga nan yai musu sallama,.
Abi ne Ya kalleta, Siyama meke damunki? Murmushi yake ta yi ba komai dad, ba komai kuma kika samu sannan doctor yace wani abune Ya razana ki mudai munanan Ba mugawa wani abuba sai faduwarki muka ji, karki boyen wani Abu Siyama meke damun ki, Allah abi ba komai kawa na tuna Abu ne, hmmmm kawai yace tare da komawa suka zauna,.
Dad ne Ya Kalli shurhabin son kace xaka mana magana Amman shiru, car keys nashi Ya dauka Ya fice abun shi,tafiya yake yana tunani kala kala, meke shirin faruwa, za, a rabani da MAI SONA,am sorry dad amma baxan amince da auren nan ba, fashewa yayi da kuka ya kifa kanshi a siyarin motar yama manta tuki yake, horn din daya ji Ya sashi dagowa da sauri, manyan motoci su biyu ke tahuwa dayar tayi over taking, shikuma Ya tsaya a cakiya dan besan yama akai Ya shigo tsakiyar ba, cikin tashin hankaki Ya murda motar da shirin sauka gefe ,dai dai lokacin mai daya motar shima Ya murda tashi da niyar matsa mishi, ai kuwa suka hade kunsan babbar mota da karama tuni tai wulli da tashi cikin rami,.
Kuka take sosai a daki, nashiga uku meyasa abi zaimun haka, na hakura da Yaya Hashim amma nadauki alkwarin bazanyi aure ba shine za, ai mum haka, yanzu Maye mafita Maye mafita, da sauri ta Mike tana hada kaya guduwa Xanyi Wlh guduwa Xnyi,.
A bangareen yasmeen kuwa kuka take sosai, yanzu za,a rabani da MAI SONA,.
(NIDAI CEWA NAYI ALLAH SARKI )
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:33 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/30, 12:40 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 65💖💘💝*
Kayanta ta tahau hadawa duk hankalinta a tashe, a hankali ta fito tana dube dube, ba kowa tana saukowa parlour ta gansu a zaune suna hira da sauri ta kkoma daki,kan gado ta fada tana kuka sosai,.
Dad da abi da suke parlour suna hira, Hammid kuwa hankalin Ya tashi dan baisami number din shurhabib ba, wayar dad ce tahau ringing,hello Baban me wayar nan muke nema, eh nine Allah yasa lafiya, eh to danka yayi accident,a halin yanzu yana special hospital, da sauri dad yace OK ganin zuwa Ya kashe wayar yana salati, lafiya? Wai shurhabib ne yai accident yana special hospital, dai lokacin yasmeen ta fito aikuwa salati ta Saki tai baya luuuuu Asmau tai saurin riko ta, tare da kiran sunan ta, da sauri su abi sukai kanta, aka sata a mota saii asibiti,.suna zuwa aka bata gado,.
Sannan suka nufi inda shurhabib din yake, bai wani jii ciwo ba Allah Ya takaita,. Dad ne Ya fara magana, hammid kaii abokin shurhabib ne tun kuna yara, saboda haka ka fada mum abinda shurhabib yake boye mun inaji a jika na akwai abin dake faruwa, eh dad dama ko baka tambaya ba dole in fada ma, shurhabib Ya shiga wannan halinne duk saboda yasmeen tun ba yauba yake San yasmeem kuma itta Ma Tana sanshi kawai dai ta boye ne amma Dan Allah dad ku hakura da bashi siyama ku bashi yasmeen Dan Allah, gun abi Ya nufa Ya rukanshi harda kuka (Allah sarki aboki na gari kenan )Dan Allah abi ku taimaka Wlh suna San junan su, Hashim da ya shigo yanzu yai saurin cewa nima saida ne abi,wlh suna San junan su, abi nina hakura aba shurhabin din,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 12:57 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 66💘💝💖*
A hankali Ya Fara magana, shikenan naji abin da kuka ce da siyama da yasmeen, duk yayanane sannan kuma shurhabin da Hashim suma Yayanane, ba komai na amince da shawar ku amma danni na amince indai har abdulsalam bai amincr ba topa saidai su hakura, da sauri suka nufi inda dad din yake suna rokan shi, murmushi yaii tare da fadin Ba Komaii Allh yasa alkairine, amma inasan ku rufe wannan a matsayin sirri, muga a nasu tunanin ya zasuuyi,. Insha allahu dad,.
Siyama dake daki tana sharbar kukan ta, yanzu Ya Xanyi Maye mafita ni bazan iya guduwa ba akan zabin da abi yamun inyaji na gudu mai zaicewa duniya, shere hawayen fuskarta tayi, Na amince abi, na amince, toilet ta shiga tai alwala sannan tai sallah raka biyu,nan taji zuciyar ta tadan rage zujin,.
A hankali ta bude idoo, jitai kanta Ya sara, mikewa tayi tana kallan inda take, nan ta tuna cewa shurhabib yayi accident da sauri ta Mike, Tana bude kofa dai dai lokacin su abi suma sun shigo, a sannu yasmeen Ya jikin? Da sauki dad, ina zakije? Ba ko ina dama ganinai Ba kowa shine nace bari in fito, komawa tayi ta zauna a gadon tana tunani, doctor ne Ya shigo aka sallame su sannan suka nufi part din shurhabib har lokacin bai farka.
Hawaye ne suka wanke mata fuska inda Asmau ke bata hakuri,.Hashim ne Ya fara magana abi zanje gida, OK ka tafi da yasmeen doctor yace tana bukatar hutu, OK haka suka kama hanya,.
Yaya Hashim, naam, Yaya Hashim yau zan fada Ma wani abu, but nadaukar wa siyama alkarin bazan sanar da kowa ba amma yau yazama dole in fada ma, saboda bazan iya bari yar uwata ta cutuba sannan nima in cutu, Yaya Hashim tin ba yauba Siyama take sanka kawai dai taki fada Ma ne,.
Dariya yasa look at you ni zakiwa wayo kice wai tana sona, kawai kedai kice baki sona, haba Yaya Hashim yazaai ina fada Ma magana kamai da itta wasa, look Siyama bana san jin magana Ya isa haka,.
A zuciya kuwa farin ciki yake ashe bashi kadaii yake haukanshi ba, (OK hakan yana nufin shima yana santa kenan )
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 67💘💝💖*
Da sallama suka shiga ba kowa sai Siyama da take parlour zaune ta kurawa TV ido, bama tasan Sun shigo ba, harara yasameen tai Hashim ta shigewarta sama,.
Xama yayi kusa da itta yana kallanta, kwata kwata bata San Sun shigo ba,murmushi yaii tare riko hannun ta, da sauri ta zabura Tana kallan shi, Yaya Hashim kun dawo Ya jikin nashi? Siyama meke damun ki? Ba komai Yaya me ka gani? Damuwa damuwa na Gani a fukar ki, laaa Yaya bawani komai bari in kawoma lemo,ba fa inda zaki sai kin fada mun abin dake damun ki, shiru tayi tama rasa me zata ce, sister ko auren shurhabin ne bakwa so? Kina da wanda kike so koo? Kwalla taji ta rufe mata eyes, itta kadai kesan Yaya Hashim shibaima San tanayi ba,fisge hannunta tayi ta nufi stairs tana kuka,.
A hankali Ya Fara bude idoo har suka washe, Mom dake kusa dashi sai sannu take mishi, kallan kowa yake duk kuwa yaxu sai sannu suke maii, doctor ne Ya shigo yai dube duben shi, sannan Ya sanar musu jibi za,a sallame su,.
Abi ne Ya kalli dad, aboki ina ganin wannan juma,ar za,a daura aure, eh nima nayi tunanin haka,hakama za,ai kawai, Mom ce taimagana aure bamu shirya ba, aikuwa gara ku shirya dan kuwa aure wannan juma,ar.ammi dai batace komai dan itta tun Ba yauba take a shiryen,.
Siyama da yasmeen dake gefe sudai basuce komai ba sai Bin kowa da ido suke,. Haka akai ta jinyar shurhabib Ya warke sosai kamar Ba wanda yai accident ba, su kuwa ammi Aunty amarya da mom sai shiri suke,.
Gidan redio, television, magazine duk an sanar da daurin aure,. Lokacin da aka sallami shurbabib saura kwana biyu daurin aure,.
Amare kuwa sai gyara ake musu su uku, itta dai asmau sai farin ciki take su kuwa kamar ba amare ba, har dariya suke ba asmau,.
Ranar juma,a kuwa kowa Ya taru, shurhabin yayi late tun kan yaje har an daura aure,.
“`Hashim aminu $ Siyama Kabir
Asmau adamu $mahamud
Habib abdulsalam $Maryam Kabir“`
Haka akai ta rabo, har sshurhabiba sai rabon kudi yake, kawai Ya jishi cikin farin ciki,.
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:30 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 68💘💝💖*
Haka aka gabatar da biki,angoye sunyi party na gani Na fada, amma iya su maza Hakama amare,.
Sosai aka musu nasiha sannan aka dauki kuwa zuwa gidan ta, babban gida shurhabib Ya siyaa Na gani Na fada,.
9:00dai dai kuwa Ya watse yabar amare, inda Siyama da yasmeen keta Far gaba,. (Bari in Fara leka WA gun Siyama )
10:00 Hashim Ya dawo gida dakinshi Ya nufa yai wanka sannan Ya dauki ledar dake hannunshi Ya nufi dakin ta, murda handle yayi yaji a rufe, dakinshi Ya koma Ya dauko wani key din, da sauri ta Mike jin ana bude kofar, kuka ta fashi dashi, tana salati sosai, yana shigowa yaga ta kifa kaii a cikin pillow tana kuka da sauri Ya karasa gunta, Siyama lafiya, jin muryar hashim yasa tai saurin dagowa, Yaya Hashim me kake anan Dan Allah ka fita in habin yazu Ya ganka fa, murmushi yai tare da fadin ina sanki Siyama, l love you alot Siyama zaro ido tai tai saurin mikewa, shima yai saurin jawota, haba Siyama nine fa mujin naki,tureshi ta hauyi, Dan Allah Yaya Hashim kayi hakuri, tsaki Yaya tare da dauko katin bikin su Ya nuna mata, zaro eye tayi, taya hakan ta faru, labarin Ya bata, bata San sanda ta Saki murmushi ba, Siyama ba zakice kina sona ba? Murmushi tai tare da fadin, ina sanka yayna, I love you too,.
(to nima dai ina san MAI SONA )
Hannu Na daga musu tare da fadin asuba ta gari dan Na kago inje gidan yasmeen
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/30, 2:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 69💘💝💖*
A bangareen shurhabib kuwa suna can shida hammid sai hira suke har wajen 10:30 aboki wai bazaka tashi kaje gun amarya bane? Tsaki yayi kafa rabu dani hammid, hmmmm aboki zakai mamaki nidai kawai ka tashi ka tafi gobe zan kira ka inji yadda kaga mamaki, hammid wai kaiii yaushe zakai auren ne? Nafa so ace tare mukai dakaii, hmm karka damu aboki nima Na kusa, a ina ka kusan bayan ko budurwa baka dashi, shurhabib kenan, zeebaby zan aura,da sauri Ya furzar da lemon bakin shi,what kasan me kake fada kuwa! Eh na sani kaine baka san muna soyayya ba amma mun dade muna soyayya da itta kawai ni tamun kuma itta zan Aura in mun koma,gombe woww aboki amma Wlh naji dadi nafa dauka wasa kake, amma shine ko ka sanar mun, no dama surprised naso inma, yanzu daii tashi ka tafi gida, da kyar da Bala,i hammid Ya tura shi gida, bayan yayi parking Ya shigo gidan da sallamr shi,.
Dakinshi Ya wuce yayi wanka sannan yai shirin bacci, kashe wutar dakin yayi yai kwanciyar shi,wai ni akaiwa auren dole aka hada da wacce bana so bata sona, tsaki yaja tare da yin juyi, amma AI bai kamata na barta banje na duba ta ba Allah zai tambayen game da hakan, tsaki yaja tare da mikewa,kofar Ya murda yaji a kulle, ajiyar zuciya Ya sauke shikenan Ma basai na takura Mata, wucewa dakin shi yayi, bai wani Dade Ba bacci Ya dauke shi,.
Itta kuwa yasmeen tana jin sanda Ya murda handle din amma taki budewa, karshe Ma bargo taja tai baccin ta (nidaii nace uhmm wai wahalar da kanku kuke kuna wahalar dani da masu karatu mtsww )
“`Washe gari “`
Yasmeen ce ta Fara tashi daga baccinta wajen 9:44 mikewa tayi tai brush dama tun asuba tai sallah ,sannan ta nufi kitchen, dankali soya ta hada tea yaji kayan kamshi,sanna ta soya kwai,, ta harhada komai a kitchen din,lokacin har shurhabib yama tashi yayi wanka Ya canza kaya, saida yaje dakin ta yga bata nan sannan Ya nufu ksa, parlor Ya duba bata nan, kitchen Ya nufa direct, dai lokacin ta itta Ma ta nufu kofar tana shirin fita sukai karo, da sauri Ya riko ta, Dan baya taii zata fadi, zaro ido sukai a tare yai saurin sakinta, tunani Ya shiga yi me ya kawo yasmeen da safe haka kuma Ma amare suna fitowa ne, itta dai haka tunanin nata yake, murmushi tai tare da fadin ina kwana,? Wayar shi ce ta fara ringing, itta kuwa wucewa tayi sama, hammid Ya gani, hello aboki, hello shurhabib, sai kaga abu haka ko ai Wlh naji dadi da baka nan aka dauka auren nan dama surprised ne muka so maka, look hammid banfa gane me kake nufi ba,
Ai dama bazaka gane ba, kardai kace mun baka je gun yasmeen jiya ba? Yasmeen ko Siyama kafin nazu ta rufe kofa, dariya hammid yayi, Ai yasmeen aka daura Ma Siyama kuma Hashim, what wai maye hakan ne, OK kaje ka duba invitation card xaka gani, dakin shi Ya koma Ya hau bincike da kyar ya samu daya, tsabar farin ciki har rawa Ya taka, nan Ya kira dad Ya gaida shi dad sai tsokanar shi yake,haka suka gaisa da mom sannan Ya kira abii din yasmeen tare da mai godiya,.
Parlour Ya koma har yanzu tana kitchen Amman yanxu ta zunbulo hijab kamar matar malam, jingina yayi gikin kofar kitchen din yana kallanta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 2:43 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 70💘💝💖*
Jitai ana kallanta yasa tai saurin juyawa,murnushi tai baka tafi ba? Eh ban tafi ba, OK baka ga Yaya Hashim din bane? Eh ai bansan dakin nashi ba shine nazu ki raka ni,murmushin yake taii tare da fadin OK muje,gaba taii yana binta a baya gashi itta bama sanin gidan tayi ba, wani daki ta gani,murda handle din tayi tai sa, a kuwa a bude dakin yake, dakin Ya hadu shima amma da gani Na baki ne, shiga tayi tahau yin sallama shi kuwa abinma dariya Ya bashi Amman Ya shanye, juyowa tayi tana kallan shi, may be yana toilet ka jirashi anan shidai baice komai ba illah binta da ido da yayi,ganin kallan Ya mata yawa yasa ta juya zata fita amma taji kofar a rufe, zaro eyes tayi me shurhabib yake nufi, juyowa tayi yana ga kofar a rufe? Eh nina rufe, kusa da itta Ya matso ,shurhabib plz nifa matar wanicd yanzu, murnushi yaii yana kokarin cire mata hijab din dan sai zufa take,shurhabib yaushe ka gama haka ne nifa matar aure ce sai hawaye, ganin tana hawaye yasa shi danja baya,to naji ke matar aure ce ai nima mujin aure ne,fisge hijab din yayi, da sauri ta kalle shi, waii meke damun ka ne wannan wanne irin iskanci kazu har gida na kana cimun mutunci, Dan Allah ka fita nifa ba yar iska bace, come down yasmeen ninefa mujin naki, what kasan me kake fada kuwa? Ohhh vaki yarda ba ko, OK muje kki gani, bude kofar yayi Ya rike hannunta gam suka nufi dakin shi, card Ya nuna mata Amman duk da haka bata yadda ba, baki yadda ba? Eh ni Ban yadda ba, tsaki yaja tare da dauko phone dinshi Ya kira Asmau Ya mika mata, bayan Sun gaisa ne asmau ke sanar mata yadda abun Ya kasan ce,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:05 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 72💘💝💝*
Tunda Asmau tai mata bayani bata kara cewa komai ba jin shirun yayi yawa yasa asmaun kashe wayar, itta kuwa tabar waya a kunne can believe it wai dagaske shurhabib ne mujinta, kuka zatai ko dariya, jin an jawo ta yasa tai saurin dawowa daga tunanin da take, kallanshi taii sai kuma ta fashe da kuka,yanzu shine baka fada mun ba kabar ni a cikin duhu ko, dagota yayi Ya share mata hawaye nima yau da safe na Sani, my angle, murnushi kawai tayi tana share hawayen nata, muje kayi break, to ai ban gaji da kallanki ba, murmushi taiii kawai tare da riko hannunshi suka nufi dining, a baki ta bashi shima hakan, daki Ya koma Ya sake wanka sannan Ya fito Tana parlor ansha wanka sosai ga wani uban make up,. Woww kinyi kyau sosai wayrshi Ya dauko yana daukarta hotu,.
Har bakin kofa ta rako shi, kiss Ya mata tare da fadin sai Na dawo ni badan wannan gaisuwarba da zamana xanyi ma, murmushi kawai tayi tare da fadin a dawo lafiya,.
Haka suka hadu su hudu suka nufi gidan iyaye suna musu gaisuwa, sai tsokanar hammid ake wai an barshi a baya,.
Basu suka gama gaishe gaishe Ba sai wajen magariba, masallaci suka nufa, sai bayan isha sannan kuwa Ya nufi gidan shi,.
Ta gyara ko ina kawai jiran dawowar shi take ga abinci kala kala da akaima, ga wata kwalliya da tafi ta dazu, gin a danna bell yasa ta tashi da sauri ta bude kofa, murnushi tai tare da fadin sannan da dawowa, karbar ledar hannun shi tai ta rike hannun shi har daki, Na hadama ruwan wanka inka gama ka samen a dining, tana kaiwa nan ta fice, gado Ya fada tare da fadin soyyay dadi tafi zuma dadi,. (:D:D)
Haka yai wanka sannan Ya nufi dining, yanaci yana santi,.
Bayan Sun gama suka zauna a parlour suna kallo, wajen 9:00 bacci Ya Fara dibar yasmeen daukar ta yayi suka nufi dakin shi, yasmeen jekiyi alwala ba musu taje tai alwala sukai sallah tare da godewa Allah,. (to nima daii nace musu bye asuba ta gari dannasan yau yasmeen zata ciki mace ).
Da asuba shiya fara tashi yai wanka sannan Ya tashe ta ya taimaka mata ittama tayi sukai sallah tare sannan suka koma baccii, sai wajen 10:30 suka tashi dakinta ta nufa tai wanka, tasa wasu kayan kafin ta fito har yayi breakfast Ya jere a dining, abon Ya vata mamaki dama Ya iya girki ne, da kanshi Ya kaita dining Ya bata abinci,.
Haka suke ruyawa cikin jin dadi da kaunar juna, gashi har yanzu sunkai wata daya,.
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:25 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 73💝💘💖*.
Hammid Ya dade da komawa gombe,yana ta shirin auren shi .
Yasmeen ce da shurhabib a parlour a zaune tasa kankara a gaba sai sha take, tun shurhabib yana fada har Ya gaji dole kawai yanzu yake sa mata idoo, wayar shice ta hau ringing, hello hammid, aboki Ya amarci, gashi muna sha,aboki wani satin aure Na fa, zaro Ido yayi tare da fadin, what wlh hammid mutincinka kadan ne saida auren Ya ksa zaka sanar mun, sorry ainaga kana cikin amarci ne, to shikenan gobe zamuzu da Dad dama gobe xai dawo nima nan zan dawo da Xama AI kaga akwai hospital dina anan, haka sukai sallama,.
Habibi hammid ne xaiyi aure? Wlh kinsan WA zai aura,? Aa zeebaby xaro ido tayi amma nafi kuwa murna, ki shirya gobe zamu tafi kuma kinsan a can zamu xauna yanzu ki shirya mije kiwa su abi sallama, da murna ta nufi daki ta shirya suka nufi gida, duk sunce suma zasuje bikin,.
Washe gari da safe suka kama hanya, sosai hammid yai murna da ganin su,
Shurhabib gidan shi suka wuce,.
Haka akai biki cikin jin dadi sannan su abi sukaiwa yasmeen nasiha suka wuce,. Shurhabib Ya fara aikinshi a hospital nashi,.
Ranar Ya dawo daga office yana ta sallama yaji shiru, dakinta Ya shiga Ya ganta cikin bargo, da sauri Ya sata mota suka nufi asibiti nan doctor ke sanar musu tana da ciki wata daya, sosai shurhabib yai murna suka koma gida,.
Sai kira yake yana snarwa, abinka da abin farko,.
Haka suke rayuwa Komai shi yake yi itta kusa sai shagwaba take San ranta,. Haka har ciki Ya cikaa wata tara,.
Sunje asibiti dan aduba lafiyar baby anan nakuda ta tashi, labour room aka shiga da itta, tasha wuya, sannan ta sintilo Yan biyu mace dana miji, Dan murna har kuka shurhabib yayi,.
Haka family suka xuu,.
Ranar suna, aka sawa ta Mace sunan mom din shurhabib, Na mijin koma sunan dad din yasmeen,.
Haka rayuwa ta kasance wa wadannan Ma aurata cikin jin dadi,.
Inda Siyama ta haifi Na miji, Asmau kuma mace,.
To musu karatu anan zan ajjiye biro na, sai kuma Allah Ya hada mu a novel dina Na gaba, *yayana mujina, ko kuma ninaga duniya*
.,
Na saudaukar da littafinnan to you sister Zuwaira, wato ilham muhammad
“`my greeting to you sister Hakeey “`
Aunty ummi you
special
Ina mika godiya ga masoyana Allah Ya Bar zumunci love you all
By🙋Hajara muhammad Falalu (Mami natty girl )💃