❤💘💝MAI SONA

[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA💘💖💝
  Gudu yake tsalawa hankalinshi kwance ba ruwanshi da a cikin gari yake,ko ansa traffic din stop🚦 yana zuwa yake wucewa,kuma wani abin mamaki saidai kaji ana cewa allah ya shirya(nima allah ya shiryan nace)
 
 
  Can na gane muku wata kyakkyawar budurwa suna tafiya itta da kawarta suna hira hankali kwance zasu tsallaka titi,wanda awannnan lokacin mai motar ya danno kaiii,ai kuwa kawar a dari ta Kwasa,yayinda dayar ta tsaya ta rufe ido tana fadin innnalillahi wa’inna’ilarhi ra’un,
   Kiiiiiii ya taka burki a fusace ya fito yana zuwa ya dauketa da mari tas tas tas tas har gudu hudu,yayinda tai tsaye tana kallan kyakkyawar fuskarshi yai bala,in tafiya da zuciyarta bana kadan ba,fari dogu shiba karami ba shiba babbaba,katse mata tunani yai ta hanyar fadin,ke dan ubanki baki ganin hanya baki san mutun ya taho ba ki bashi hanya,banza mara hankali,
By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💖💝MAI SONA2💝💖💘
  Runtse ido tayi tana sauraren muryarshi,tai ba,in mata dadi,kawar ce ta karaso tana fadin,dan Allah kayi hakuri,wlh bakuwace bata sanka ba(topa kuji kowa ya kenan ya sanshi)ke yasmeen ke bashi hakuri mana,murmushi tai tare da fadin am so sorry,mtsww sorry for your self,wlh you are so locky da ta kanki zanbi sai inga wanda ya tsaya miki idiot,yana kaiwa nan ya figi mota,kasa tafiya tayi,ji tayi dama bai tafi ba,kawar ta tace ta jata,wow asma,u wannan wanne guy ne?hmmmm ai wlh yasmeen ki godewa Allah da har yasa bai bi ta kanki ba,saboda bashi da mutunci yasha kade mutane da yake babanshi wani ne ba,a tanka musu ,sunanshi habib amma ana cemai shurhabib
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA3💘💝💖

  Habib kenan amma anfi kiranshi da shurhabib(topa kuji wani suna kamar na tsuntsu:D)babanshi babanshi ba karamin mai kudi bane anan garin jos, ke hatta yab siyasa tsoranshi suke,kasancewar mahaifishi Alhaji umar ba karamin mai kudi bane,kuma yana goyan bayanshi a duk abinda yake,maihaifinshi na la,akari da yadda ya tsao ba tare da jin dadin uwa ba shiyasa ya ce ya dauki kudi a matsayin mahaifiyar shi,.
  
Sannnan kuma yana karatu a uni of jos yana year dinshi ta karshe akan medicine,babanshi ba yadda bai yi ba akan yabar karatun ga campany da ya jina mishi amma sam yaki wai rayuwar uni tana burgeshi,

To kinji takai tattacen labarinshi,

Wow asma,u wlh guy dinnan ya hadu👌🏽kawai ina sanshi kuma insha allahu shima sai ya soni,what:oops:yasmeen kin sami matsala ne?
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💘💝MAI SONA 5💖💘💝
 
  Sanda habib ya kuma gida duk ranshi a bace,yana zuwa ya tadda daddy shida baki,zunbur ya mike tare da fadin,wannne dan iska ne ya taba min my shurhabib,dan gidan uban waye a garinnan,
  🙁wlh daddy wata yar iskar yarinyace tabi ta gabana ina tuki kuma sai na bigeta aje ana surutu a gari,

  Mtsww aida kabi ta kanta inga uban wanda zaizu min gida in take kan dan iska,matsalar mutane kenan inmai mota ya bige mai machine ace raifin mai mota ne,haka ma inya bige mutun ace duk laifinshi ne, aikin banza kawai,kayi hakuri my shurhabib yanzu wuce kaje kayi shirin sallah inka gaji ma kayi zaman ka kawai(:oops:topa da aiki ba kadan ba)ku biyo ni

By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖 MAI SONA 4💝💘💖
   Ba wani matsala,dama govn ta dauki nauyin karatuna for this reason zanyi ammafani da wannan damar sai incike uni of jos din,plz yasmeen you have to control your self wlh mutuminnan baida mutunci ko kadan ,look asma,u indai bazaki yabe shiba to karki kushe min shi☹,topa aiki babba to shikenan Allah ya taimaka,ameen that my besty,
 
  Gida suka nufa ,gidan ba yabo ba fallasa,Besty basai na koma gida ba kawai dama na tahu da exam dina,uhmmm yadda kikace,yanzu ran Monday sai inje skul din inji ya za,ayi,gaskiya kam dan mun riga mun fara daukar lacture,but amma yasmeen kina ganin za,a yadda a gidan ku? Why not
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 7💘💝💖
   Asma,u ce ta dafa ta tare da fadin sannu da aikin tunani;  hmmmmm kedai bari guy dinne banma san ta inda zan fara ba,😒haba yasmeen da girmanki da ajikinki  amma wai kece kiki sab furtawa wani da na mijin kalmar so gaskiya bana jin dadin wannnan al,amari.,:)hmm asma,u kenan da kinsan yaddda nake da samari sunyi duba wane dari amma wlh kaf cikin su ba wanda ya mun,☺amma tashi daya allah ya nuna min wanda zauciya ta aminta da shi kice zan zubar da ajina.  Ai a lamarin so ba wani zancen zubar da aji my besty,,💦hmm to allah yaba da sa,a nidai yar kallo 👀 ce,yauwa ✌🏻besty sai ki yi kallan kawai yafi kamm.

💦❄💨wani na gani ya nufi inda shurhabib yake kana ganinshi kasan shima dan masu da shi ne,💦A aboki how far,?  Fine wlh hamid, to thanks god,hira suka tsaya sunayi,yayinda wata Budurwa anci make-up sai kwarkwasa aka ta nufi inda suke .

❄A shurhabib ga sweety ka fa tana zuwa,mtswww wlh wannnan shegiyar bata da zuciya,uhmm hamid bari in bar gurinnan in ta tafi sai in dawo,tab aikai ma san binka zatai,
 
By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 6💘💖💝
  Washe gari da safe suka tafi uni of jos,bata wani sha wuya ba kasancewar exams dinta sunyi kyau both neco,waec,and jamb,suyimata post utme bama,sannan akace zata iya fara zuwa daukar lacture,saboda an riga ana fara tun wancan satin,haka ta wuce department dinsu na yan biology education,tare suke da asama, ma❄

💦Bayan sun gama daukar lacture sun fito before a shiga wata ai kuwa dai-dai lokacin shurhabib ya danno kan motar shi da body gurd dinshi suna take mai baya da tasu motar, 💦💨❄ihu aka saki ana fadin sai shurhabib din daddy,fitowa yayi yana takunsa na kasaita kamar baya san taka kasa, 💦A dai-dai lokacin su yasmeen suka fito daga lacture .

💝💘wowww ta fada a ranta gaskiya guy dinnan ya hadu ba karya

By🙋 natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 8💖💝💘
 
  A sannunku yauwa zeebaby,hamid ya naga abokin naka yana wani Dauke kai,any way nifa ba yadda zai yi da ni kaga hamid ka bashi shawara, na daya Allah ya bani kyau👰,na biyu allah ya azirta mu da kudi,na uku……ke dallah malama wuce ki bamu guri,banza kawai,to wlh bari kiji,ko akayan miya aka samun dake sai na dauka nayi wurgi dake ,arziki kuma kije wanda basu da shi saikiyi musu wannan dadin bakin, 💦( ni na dauka ma zatayi zuciya amma sai me)murmushi tai tare fa fadin wlh I love you a lot shurhabib that why kaga kana mun wani abu ina sharewa,  amma wlh badan haka ba sai ka gane shayi ruwa ne, ❄mtsww kaga hamid zu mu wuce mujr hall din nan kafin lactural ya zo, haka suka wuce suka bar tsaye,  sannan ittama ta kama hanya gabanta,

By🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA9💝💖💘

To yasmeen kinga wacca ta fiki ko itta ga nata way din amma ke bansan ta inda zaki bullo ba;:)to ai itta wannan tasa shashanci ne ai in kana san mutun ba ta haka zaka biyo mai ba sai ka bashi a hankali ba wai kadinga nuna kai wani bane,gaskiya kam,nidai allah ya yaye miki wannan ciwon ameen,.wannan kenan
   Yau satin su daya da da fara lacture komai na tafiya dai-dai,yayinda yasmeen ke shirya yadda zata bullowa al,amarin,

 
💧💦yau labara kuma lacture safe ne da su gashi sun tashi a makare haka suka tafi basu karya ba tunda suka shiga 8:30 sai 11:30 suka fito  direct capteria suka nufa suka sai abinci suna ci suna hira,dagowar da yasmeen zatai taga shurhabib tare da hamid suna cin abinci suna hira,💧

💘💦murmushi tare da tsayawa kallanshi dai-dai lokacin ya dago sukai ido hudu tai saurin dauke kaii,
By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💖💝MAI SONA 10💘💝💖
  Tsaki yaja tare da cibaga da hirar shi,dagowar da zai suka kara hada ido👀.
  💧💦a fusace ya ajjiye lemon hannunshi ya mike hamid yana magana amma yai mai banza,yana zuwa yaja kujera ya zauna tare da fadin,💧ke dallah malama kinsa mutun a gaba kina kallan mutun kamar baki taba ganin mutane ba 😙.

  Ni kamar ma na sanki💧kece kika shiga gabana ina tuki ko? You better control self vana shiga gonar mutun kinji ko?nifa ba kallan ka nake ba:|,inji uban wa bayan sai da nayi comferming before nazu nan ,nadai na fada miki yana kaiwa nan ya miki,
  
💧💦itta kuwa Asma,u me zatai banda dariya,kaii yasmeen gaskiya ke matsoraciya ce to a haka zaki ce kina sanshi,haba asma,u bakiga yadda ya taso kamar wani zaki ba:Duhmm ai ya fi haka ma.

Itta kuwa zeebaby na gefe ta cika tayi fam,wato shurhahib wato shurhabib waccan banzar yarinyar yake so kenan,tashi tayi tana zuwa ba ko sallama taja kujera,a malama duk da daima ban sanki ba amma ina so inja miki kunne,ki fita harkar shurhabib danshi nawane nk kadai in fatan kin fahinta,.
 
  A baiwar allah dawa kike ne naga sai magana kike ke dai,kut kina nufin ni mahaukaciya ce? To waya sani abu acikin bakar ledar,daga hannu tai da niyar dauketa da mari taji an rike hannun ta baya

By 🙋natty girl💃🏻
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝 💖💘MAI SONA11💝💘💖

A fusace ta juya wani ne daban shima,kai kuma a suwa harda zaka wani rike min hannu do you know who I am?
  💧💦yi hakuri baiwar Allah Annma ai ni a ganina tsau -tsayi ne kice zaki daga hannu ki Mari wannan fuskar ai tafi karfin haka, kaga malam wannan tsakanin ku ne ni bai damen ba kuma ina Mai baka shawara ka fita harkata,

  💧yasmeen ce ta katse su,ai malan da ka barta ta mare nin data gane kuskuren ta,.
To me kike nufi da mai zaki mum,💧hmmmm AI kawai ki godewa Allah da yasa wannan bawan Allah Ya tai makeki look Asma,u zomo wuce bawan Allah mun gode, tafiya sukai suka barta tsaya, giggiga kai tayi ☹alamar zamu hadu sannan ta wuce.

💧💦kaiii aboki kaga Zee baby da neman fada ko me sukai mata,hmmm aini wlh dama Ya bari an saita ta haba aboki zeen taka😜,kaga aboki zamu bata wlh to sorry
By🙋natty girl 💃
💝💖
Kuyi sorry nashi busy kwana da yawa ne shiyasa💝💝💘
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA12💖💝💘
Suna kamawa gida suka tadda Maman Asma, u na jiran su hankalinta a tashe, aa mama lafiya naga ki haka kamar mara lafiya? Wlh yau akazo wai anaso mutashi daga unguwar nan zaai asibiti ni yanzu bansan ya zamu yiba gashi ance kudin suke bayarwa, baban ku ma ya fita yace za san abinyi, yasmeen ce tai saurin cewa Mama karku damu insha Allahu komai zaiyi dai dai, to Allah Ya sa, ameen ⚡
  💧💦washe gari da safe suka tafi lacture bayan sun fito suna tafiya 🚶🏻ohh Asma, u kinga na manta book dina a hall dinnan😮,OK kiyi sauri wlh duk yau na gaji, yanzu kuwa da sauri ta wuce, bayan ta dauko book din tana tafiya tana gyarawa taji tayi karo da mutun littafin Ya fadi kasa itta tayi tana tan gal tangal saboda takalmin kafarta, 👠.sauri riko hannunta yayi  ya dago ta, you 👈ya firta waike me yasa baki kallan gabanki ne?
Ni kuma Amman ai naga kaine da laifi, what kina nufin laifi nane nizan bda hakuri? Yes of course kaine da laifi kai zaka bada hakuri ko kafi karfi ne? Allah Ya sauwake inba talaka irinku hakuri
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 13💘💝💖

Murmushi tai tare da fadin Allah ko wai me yasa aka raina talaka ne? Ai kuwa watarana har kasa zaka kana bani hakuri Amman lokacin nama Nisa……..
A hargitse Ya daga hannun shi zai dauke shi da mari Amman yaji an rike hannun ta baya, wannan saurayinne dai again, am sorry sir Amman gaskiya da ka mare ta gara ka mare ni,.. Ai kuwa yana rufe baki ya dauke shi da mari, they you touch my hand do you now who I am?habib umar inkiya shurhabib you better respect yourself, and now how to control your hands idiots,murmushi yai tare da fadin malan habib krnan, ai kudi ba abin yarda bane nsan su suka saka haka, Watarana sai su gudu su barka, ni yanzu yadda nake jina na fika nesa ba kusa ba, a fusace yayo kanshi yasmeen tai saurin shiga tsakiya
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 14💘💖💝
Dan Allah shurhabib kayi hakuri marinma dakamai a bainar Jama,a Ma Ya isa plz kayi hakuri,, tsaki yaja tare da barin gurin,
  💦💧Malan nagode kana taimakana Amman bansan sunan kaba murmushi yai tare da fadin sunana yusuf ranki ya dade gimbiya Maryam yasmeen, to nagode malan yusuf Amman Dan Allah ka dena shiga hadarin da nake shiga,, to shikenan  yadda kika ce haka zaai amma inaso ki Sani hakki nane na kare lafiyar ki, murmushi tai tare da wucewa, (topa shikuwa waye wannan )

  💧sorry asmau na bata miki lokaci ko? Look yasmeen Dan Allah ki fita harkar wannan mutumin kwatakwata baida mutunci, asmau kenan kedai kawai kimin addua,
   Suna zuwa gida suka tadda Mama na cikin farin ciki  ,mama sannu da hutawa mai ya faru naga kuna ta murnane?  Yaranan ba dole muyi murna ba muna zaune da baban ko muna tattaunawa  wani yaro ya shigo wai ana sallama da baban ku Bayan Ya fita ya dawo da murnar shi yake sanar mun wai wani bawan Allah yazu yace ance yazu yabada gida Amman mutumin yace basai ansan waye shiba, da baban ko yaki yadda, haka mutumin ya lallabashi dakyar ya karba  yanzu ma giadn zamu wuce,
Kaii Allah yasa haka yafi alkairi

By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 15💘💖💝

Washe gari sun tafi lacture safe bayan sunyi lacture bayan Sun fito ne suaka zauna suna hutawa kafin ashiga wata, a dayan bangaren kuma shurhabib da hamid ne suce fira ,canna ga zeebaby tana nufusu rai a bace, ko sallama babu shurhabib gunka nazo, kamar bazai yi magana ba sai kuma yace go ahead ina jinki, yanzu ka rasa wa zaka so sai wancan yarinyar ta nuna yasmeen, ka kalleni fa da ajina da kimata Amman na ajiye gefe na furta ma kalmar so, Amman ka rasa me zaka saka mun dashi sai kiyayya, ☹😭,

☹ke dallah tsaya wanne dan iskanne yace miki ina santa? Bawanda Ya fada mun gani nayi  tunda har rike mata hannu kayi:roll:,,
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 16💘💖💝
A fusace Ya diro daga kan motar shi ya nufi inda yasmeen din take  ,itta bama tasan me ake ba tayi zurfi cikin tunani, katse mata yayi ta hanyar fadin, kece kika cewa wannan yarinyar ina sanki?

Shiru tayi batace komai ba, yayinda Yan skull suka taru suna kallan ikon god ,kewai  ba magana nake miki ba, to ai itta tazu ta sameka itta ya kamata ka tambaya Ba niba, Tom naji inaso ki fada mata cewa bana sanki kuma kema baki sona (topa da aiki 💃💃)shiru tayi bata ce komai, A fusace ya daga hannun shi da yatsunshi guda biyar da Allah Ya bata ya dauke ta da mari👋🏻.
A wannan lokacin shima yusuf ya dauke zeebaby da kyawawan mari har guda biyo 👋🏻👋🏻

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 17💖💝💘
   Rike kunci sukai yayinda yasmeen idonta ya kada yayi jajur, ta rasa meke mata dadi, yusuf ne ya kalli shurhabib tare da fadin ka godewa Allah da yasa gimbiya maryam tace indaina shiga tsakanin da wlh wlh kaji na rantse maka da sai kayi dana sanin marinnan da kaii mata,

💧💦murmushi yai tare da fadin wai kai malan Dame kake takamane? Kaii dan gidan uban waye?
   Niba dan gidan uban kowa bane kuma bana takama da komai sai dai takama da darajar da gimbiya Maryam take bani,.
  💦woww ai sai yanzu na gano point din, kawai kace santa kake, gaskiya kukari ko ba dama zaka tai maka mata, shurhabib kenan ai kai bazaka taba ganewa ba amma itta tafi karfin intaimaka mata saidai ta taimakamon,.

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 18💖💝💘
Yasmeen ce tai saurin cewa ya isa plz, yusuf Dan Allah ka tafi, zai tafi kenan zeebaby tai saurin cewa, haba shurhabib marinafa yayi har sau biyu, kuma kana gani bazaka ramamun ba, to da uban wa yace ki hada ,bake kika hada komai ba, kuma wlh Bari kiji daga yau sai yau kika sake shiga harkata wlh na lahira sai ya fiki jin dadi, shikenan shurhabib harni kake ciwa mutunci a gaban jama, a, wlh sai kayi dana sanin wannan abun da kaimun….. Fuuuu tabar gurin, 💦tsaki yaja tare da fadin Allah Ya fiki banza kawai fuuu shima yabar gurin,
 
  💧itta kuwa yasmeen kukan da  take buyewa batasan sanda ya fito ba ranta inyai dubu ya baci,asmau ce ta riko ta tana bata hakuri, wlh wani san cutane yafima guba cuta, kiyi hakuri watarana sai labari,
  Tana sheshekam kuka take magana ina sha allahu asmau saina yi yaki dasan habib daga yau zan fara cire sanshi a raina ko ta halin yayane, rumgumeta tayi tare dafin Allah Ya baki saa yasmeen ni kuwa zanfi kowa jin dadi indai hakan ta faru, haka suka shiga lacture suka fito suka kama hanyar gida wannan kenan

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💘💝💖MAI SONA 20💖💝💘
 
  A bangaren yasmeen kuwa abu kamar wasa bayan ta kuma gida zazzabi ya rufe ta ba karamin tashin hankali asmau ta shiga ba, haka tai tashan magani, asmau ce kadai ke zuwa makaranta, yau satinta daya tana jinya Amman yanzu ta sami sauki,
  
💦💧yau Monday ta shirya zuwa skull sannan kuma ta fara listing cire San shurhabib a ranta (da dai yafi )suna zuwa skull suka shiga lacture, bayan Sun fito suna shirin tafiya gida, a lolacin yawancin mutane sun fito

  Shurhabib ne yasha gabansu fuska daure, ranshi a bace, yana huci ya nuna ta da yatsa ke dama naga take taken ki, ance miki zanyi soyayya da irinku ne, cikin rashin fahinta ban gane ba, eh dama bazaki gane ba tunda bazaki iya tunkarata da so ba yasa kika rubutamun wasika,
   ✋tsaya malan banfa gane me kake nufi ba a fusace ya mika mata wasikar
(bacin raii ba tashin zuciya😙😙)
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 21💝💖💘

Karba tayi ta fara karanta wa kamar haka

ASSALAM ALAIKUM
YA HABIBI KAINE GANINA KAINE HASKEN IDANIYA TA, SHURHABIB BAZAN IYA BOYE MAKA BA AMMA TUN SANDA NA FARA GANINKA ALLAH YA DASA MUN SANKA A RAINA INA FATAN ZAKA AMINCE DA WANNAN KOKON BARAR DA NAKE  BUKATA A GUNKA
      DAGA MARYAM KABIR  YASMEEN

sakin takaddar tayi tama rasa Me zata yi gashi note Din sak nata ne Amman itta tasan bata rubuta wannan da hannunta ba, katse mata tunani yayi ta hanyar fadin to wlh bari kiji wannan ya zama farko ya zama karshe, ni bana ma bukatar mutane irinku wlh banza wawiya, juyawa yayi zai tafi tai sairin rike rigar shi tana fadin wlh bani Na rubuta Ba……… Yana juyowa ya dauke ta da mari, ya fisge rigar shi ya tafiyar shi

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA22 💘💝💖
Hawaye ta fara ta rasa meke damunta, wai Me yake shirin faruwa da nine, asmau ce ta riko ta yasmeen yaushe kika rubuta wannan wasikar, wlh asmau bani na rubuta ba kuma kinga note din iri daya ne ,Amman wlh inna gano waya min wannan abin sai ya gane bashi da mitinci,,
  
A bangaren Yusuf kuwa runtse ido kawai yayi sai hawaye da yake a take ya dauko wayar shi banji mai yace ba,

    ❄haka suka koma Gida ta rasa meke damunta sai tunani take sanda ta rubuta wasikar Amman ta kasa tuna komai, daren ranar kuwa kasa bacci tayi, ranta duk a bace,

A bangaren shurhabib kuwa ji yayi kwatakwata bai kyauta ba yaci mata mutunci a gaban jamaa gashi bai tabbatar itta ta rubuta ko ba itta bace tono sanda ya dauke ta da mari yayi, tsaki yaja tuni maye ma Na tunani ai itta tajawa kanta aikin banza
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 23💘💝💖

washe gari sunyi shirin zuwa makaranta ba yadda asmau batai da itta ta hukara da zuwa ba amma taki, haba asmau baki tunani innaki zuwa wasu zasuyi tunanin ko nina rubuta wasikar ba kawai burin kunya ne ya sa naki zuwa, to basai su fada ba tunda kinsan kedai bake kika rubutq ba, look Asmau gaskiya saina je, OK muje, gashi dai saijin faduwar gaba take ji amma kawai daure wa tayi wannan kenan,

  A bangaren shurhabib kuwa har sun shiga lacture zasu shiga wata, hmm wlh hammid jiya kasa bacci nayi ji nayi ban kyauta ba abinda naiwa yarinayr nan jiya Na rasa ya zanyi 
Toni Maye Na fada mun ai tun ba yau ba najke jama kunne akan wannan fushin naka amma kaki ji yanzu ni ina ruwana, yanzu Me kake so inma kuma, haba aboki ka fada mun ya zanyi mana, to hanya dayace kamar yadda ka mata a bainar jamma haka xakaje ku kurkusa har kasa ka bata hakuri,, :oops:what har kasafa kace aboki, a To bazakaiba kenan ai shikenan, aa To zanyi, yana Iya, amma wlh bantaba bama mutun hakuri bama balle wai har haka gara inbata In huta ma, ato ya zakayi aikai ka jawa kanka, a dai dai lokacin su yasmeen suka shigo sai sauri suke dan sun kusa makara suna zuwa suka shiga hall  , a loakacin su ma suka shiga tasu lacture ,Sun dau kamar 2hr suna lacture, sannan suka fito suna hira. A lokacin su shurhabib ma suka fito mota yaje ya aijeye litta fai sa sannan ya nufu inda suke
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 24💘💝💖
A dai dai lokacin wasu motoci suka danno kai bakake goma a gaba sai daya fara a tsakiya sai bakake goma a baya, ai tuni kallo ya koma kansu yayinda yasmeen keta zuba bama tasan meke farubawa, wowww  tashi daya aka bude motocin banda farar ,tashi daya wasu mutane suka fito tsaye a bakin ko wanne murfin mota ,sai wasu mutane da suka fito suna busa sarewa ,yayinda wasu ke kirari, Allah Ya ja da ran sarki Dan sarki jikan sarki, takawarka lafiya  (Inna zaba daidai sarki ne )
Wanine yai saurin bude motar ,kana gani kasan shine sarkin kuma kana gani kasan ranshi  a bace yake,
A bangareen yasmeen kuwa mutuwar tsaye tayi kana ganinta kasan bata da gaskiya, gunta naga ana nufuwa itta tayi balain tsorata da ganin yanayin fuskarshi, amma kawai ta daure, yana karasowa ya dauke ta da mari, rike kuncinta tayi tare da fadin ABEE, a fusace ya Fara magana, yanzu maryam duk tarbiyar Dana baki saikinzo kina mun karya, wai har kece kike rubutawa saurayi letter,, ta kalmar so,kizo kina zubar mun da mutinci ,wai har wanine zai daga hannun shi ya yata ta ciki Na kuma ina duran duniya, dakyau Maryam kin cika, shikena tunda auren kike so inaso In fada miki na miki miji, karatunma Na suke, kuma ba wani bane illa yayinki yarima Hashim,
Abee ya Hashim 😭,dallah rufe mun vaki kuma inasan ganinki  a fada, yana kaiwa nan ya wuce, yayinda wani ke fadin afuwa gimbiya take nema bata san ran abee din Nata zai baci bane. ,sarkinne ya tsaya tare da fadin ka tabbatar ka tahu da itta, anga ranka ya dade, kamar walkiya motocin suka Bar harabar school din, yusuf ne ya nufu inda suke tare da fadin afuwa nake Nema ranki ya dade ni bqzan Iya ganinki a wannan halin ba shiyaasa Na sanar da mai martaba ,
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💞💖Mai sona25 💖💞💝
Shiru tayi batace komai ba, yayinda daya keta faman yar sarki jikar sarki kuma matar sarki insha Allahu,

Afusace ta dauke shi da wani hadadden mari tare da fadin wace matar sarkin😠?

Afuwa nake nema ranki ya dade, kafin kace maye wannan tuni dogarai sun zagaye ta itta abunma Mamaki yabata, tsaki taja,

Itta kuwa asmau ba karamin shiga rudani tayi ba wai ME ne haka wai yasmeen Yar sarki ce, yasmeen ce ta katse mata tunani ta hanyar cewa am so sorry asmau Na muku karyar family dinmu, Amman insha Allah nan da sati zan dawo zan biki labarina, saurin riko hannunta ta Asmau tai plz yasmeen fitar dani duhu mana, murmushi tai tare da fadin ni yar sarki ce asmau zaro ido tai, look Asmau inna dawo zakiji Komai kedai kawai ki tayani da addua, a dawo lafiya yasmeen Allah yasa alkairi NE, ameen My  beasty, mota ta shiga yayin ake ta busa sarewa  sai garin kaduna

💝💞💖💝💝💖💖💜intermission 💜
💖💝💞💞💞💝💞

🙋By natty girl 💃
💧Hajara muhammad Falalu 💦
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 26💘💝💖

A banharem shurhabib Ma mutuwar tsaye yayi wai dama wannan yarinyar yar sarauta ce? No wonder, yanzu kuma ta ya zanje in bata hakuri, wasu ma sai suce dannaga yar sarki ce,, hamid ne ya katse mai tunani, aboki kaga wani abun AL, ajabi, gaskiya aboki ta kwabe ma yanzu zaa ce kana tsoron karta sa a kama ka ne yasa zaka bata hakuri 😂gaskiya ta kwabe ma 😴gaskiya aboki ka makaro,Ma ye haka aboki yanzu ya zaa yi ne? Eto hanya daya ce inta dawo saika Lura lokacin tana itta kadai saikaje ka bata hakuri,, good idea aboki shiyasa kake burgeni,, shurhabib ni kodai kodai, kodai me, ina nufin ko ka kamu ne, look hammid kawai bawai haka bane inason ibata hakuri ne,.

❣a bngaren yasmeen kuwa basu suka isa ba sai wajen LA, asar dan bsu sami flight ba, Wow gaaskiya gidan sarauta ya hadu iya haduwa ba karya, suna zuwa kamar wacce take jira, tai maza ta fice ta nufi cikin Gida, bayi sai gaida ta suke amma shiru suma knsu sunsan tana cikin tashin hankali, dakin mahaifiyarta ta nufa, salam alaikum, wa,alaikuml salam, ammi ina wuni,  lafiya my yasmeen how was your lacture? Qlau ammi, dama ammi abi ne yace yana san ganina kuma wai yamun miji, eh haka ne yasmeen abi dinki ya miki miji fashewa tayi da kuka.
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 27💖💝💘

Fashewa tayi da kuka tana fadin ammi auren dole zaai mun kuma kina gani, wlh ammi inada Wanda nake so Dan Allah ki ceci rayuwata  ,wlh yasmewn tun vaki nan nake ta fama da abi dinki yabarki ki zabi wanda kike so Amman yaki waida yayinki Yarima hashim zai hada ko, Ya Hashim kuma wlh dana aure shi gara Na mutu wlh dan iska ne nasha kamashi da matan banza kuma ansha ganin shi a hotel, wlh mazinaci ne, come down my daughter duk wannan abin da kika lissafo Na Sani nima kaina bana san wannan auren amma abi dinki ya dage, wai bazaa barshi ya auri yar iska ba suna laakari da yadda kike ne shine zasu daka ku, ku zaki canza shi kawaidai kiyi ta addua Allah ya zaba miki mafi alkairi, to amma shi wanda kike so din waye kuma yana sanki, shiru tayi sai kuma tace niban fada maiba, what keki sanshi kenan zancen banza kawai ai kuwa gara kisan yadda zakayi ki cire shi a rai kinsan abi dinki baya magana biyu, wlh wlh wlh ammi bazan aureshiva insha allahu
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 28💘💝💖

To yanzu ki huta da magari kije kun Baban naki, kinma je kin gaida da Aunty amarya kuwa, aa ammi ni wlh bana san zuwa gurinta nasan ma saita fi zuga abi akan a Aura min ya Hashim, kuma wlh saita gane ,ke bana San shashanci, ba kamar mahaifiya take a gurin ki ba, to yi hakuri ammi bari inje In gaida ta, yauwa my yasmeen ko kefa,
Part dinta ta nufa direct Siyama ta gani Na kallo a palo bayi nata hidima, wowww sister yaushe a gari,? Wlh yanzunnan, OK ya karatu? Karatu alhamdulillah, ina Aunty? Tana daki, OK
Da sallamarta ta shiga ciki ciki ta amsa, hadimai ne suka fara kwasar gaisuwa, fuska sake ta amsa, amaryar Hashim yaushe a gari, wlh Aunty ban wani dade da zuwa ba, OK ina fatan kinsan aure zaai Miki? Eh Na Sani saidai kuma wanda aka zaban bazai taba zama muji naba, aa To saboda Me, saboda bana sanshi kuma bawanda zai mun dole, a matsayinki Na Yar shi kinga jahadi zakiyi, Aunty kenan why not baa ba Siyama ba? To ai siyama yarinya ce, to dani da itta damai kwado yafi gaya, oho dai kinsan abi dinki baya magana biyu, uhmm aunty bari In wuce a huta lafiya, Allah yasa ,

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 28💘💝💖

To yanzu ki huta in anjima da  magariba, sai kije wajen Baban naki, kinmaje kin gaida Aunty amarya kuwa? “a’a ammi ni wallahi bana san zuwa gurinta, nasan ma sai tafe zuga akan a daura min aure da ya Hashim, kuma wlh saita gane. “Ke!! bana Son shashanci, ba kamar mahaifiya take a gurinki ba, “toh kiyi hakuri ammi bari inje In gaida ta, “yauwa my yasmeen ko kefa.
“Part dinta ta nufa direct Siyama ta gani na kallo a falo bayi nata hidima, “wowww sister yaushe a gari,? Wlh yanzu nan, OK ya karatu? Karatu alhamdulillah, ina Aunty? Tana daki, OK
” Da sallamarta ta shiga ciki ciki ta amsa, hadimai ne suka fara kwasar gaisuwa, fuska sake ta amsa, “amaryar Hashim yaushe a gari? wlh Aunty ban wani dade da zuwa ba, “OK ina fatan kinsan aure za’ai Miki? “Eh na Sani saidai kuma wanda aka zaban bazai taba zama mijina ba, “a’a To saboda Me? “saboda bana sanshi kuma bawanda zai mun dole,” a matsayinki Na Yar shi kinga jahadi zakiyi, “Aunty kenan why not ba’a ba Siyama ba,  ” To ai siyama yarinya ce, “to dani da ita damai kwado yafi gaya? ” oho dai kinsan abi dinki baya magana biyu, “uhmm aunty bari In wuce a huta lafiya, Allah yasa ,

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 29💖💝💘

Dakinta ta nufa direct dakin a gyare, kwanciya tayi a gado Tana tunanin mafita,karshe tashi tayi ta shiga toilet tayi wanka tafi To tana shiri aka turu kofar tare da salama,wa,alaikumus salam, sister lafiya? Lafiya qlau nazu muyi wata maganane, OK tashi tayi tasa kaya tayi shirin sallar magariba  ,to sister inajinki, shiru tayi tama kasa cewa komai,;sister Ya kikai shiru? Dama sister kedin kina San Ya Hashim ne? A, a sister ni inda wanda nake so kawai dai dole za,ai mun wlh, amma sister lafiya kike tambayata me ya faru?aa Ba komai sister Allah Ya zaba miki mafi alkairi, ameen sister, .tashi tayi ta fita, 🤔anya sister bata boye mun wani abunba Allah dai yasa lafiya,. Bayan sallar isha ta shirya don zuwa fada
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 30💖💘💝

Kuwa ya hallara, ammi, Aunty amarya, siyama, yasmeen, alhaji aminu  amina da kuma sarki kanshi, fadawa gaba daya sun fita kasancewa family issues ne, Mai martaba ne ya bude taro da addua sannan ya dora da cewa kamar haka,….. Wannan taro bawai munyi shi akan komai bane saidai akan ke Maryam, naji duk abinda ke faruwa dake a makaranta, saboda inaso In fada miki  zancen karatu Na soke sannan kuma ina so in fada miki Na miki miji yayanki Hashim ko damai magana, aa yaya gaskiya baikamata a zalinci yarinya ba abata dama ta zabi wanda take so,

Haba aminu kasan fa yau IN Allah Ya dauki raina shi muke tunanin daurawa akan kujera, yaya indai ya shiryu ba, yauwa To kaga shiyasa nace aimai aure watakil sai Allah ya shirye shin,. To yaya naji ke yasmeen kin amince da wannan auren,shiru tayi sai kuma hawaye, ato kaga yaya ninasan yarinyar nan bata shanshi jininsu tunda baima hadu ba, haba aminu waiya zaka dinga biyewa shashancin yara ne, nawa akaiwa hakan, Aunty amarya ce tai saurin cewa gaskiya ke yasmeen bai kamata kice aa ba saboda dan uwanki Na jini ne fa, kuma wai ki dinga jayayya da mahaifinki, hajiya amina ce tai magana, gaskiya nima muddin yarinyar nan bata amince ba baza,ai mata auren dole ba kamar wata Mara gata kodan anga itta bata da baki ne, yasmeen ce tai magana abba aminu Na amince abi Na amince Allah Ya sa hakane alkhairi, amma abi dan Allah abarni nayi karatu koda level one ne inna gama sai ai auren inyaso Na cigaba a gidan nashi ;to naji zan barki kiyi karatu bisa wasu sharadai 
1 na daya bake ba wannan yaron
2 na biyu bake ba mai rashin kunya duk abinda yasa ki dole kiyi shi
3 na uku kina gama wannan level one din zakiyi auren
Shiru tayi Kafin tace Na amince abii
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘MAI SONA 31💘💖💝

That good, Amman a wanne gidan zaki zauna? A su asmau wannan friend din tawa tana kirki abi, to Allah Ya taimaka, yanzu yaushe zaki koma? Wani satin abi saboda zamu fara exam nan bada dadewa ba ;Allah Ya taimaka,”ameen,.

Tana zuwa daki tadauki wayarta ta kira asmau, slm Asmau ya gd su Umma? Lafiya  qlau wlh besty, mana da baba sunce kin kyauta,;eyya Dan Allah kibasu hakuri wani satima zamu zo nida ammi Na da kanwata, ;woww are you telling me the truth?yes of course, kice muna da baki manya ma kuwa,to Allah ya kawo ku lafiya queen yasmeen, Ameen basty, kitayini da addu,a inna cikin tsaka mai wuya inna dawo zaki sha labari, to Allah Ya dawo dake besty, ameen saida safe, OK bye.
   Tana gama wayar ta nufi dakin siyama tana ta sallama amma shiru tana kan gado hannunta rike da dairy book tana hawaye, Ba karamin tashin Hakali  yasmeen ta shiga ba da sauri ta je kusa da itta ta dafa ta, a zabure ta rufe dairy book din tana goge hawaye, Siyama lafiya meke faruwa? 🙂bakomai sister,”yaza,ai kice mun vakomai alhalin naganki kina kuka meke faruwa,?murmushi tai tare da fadin kawai ina kukan zaki barnine, eyya sister ai zan dawo  karki damu ;to muga book din ko secret ne,

By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 32💖💝💘

Sister kiyi hakuri but bazan iya baki wannan book dinba, no karki damu, rungume juna sukai, .

A bangareen shurhabib kuwa ya kasa bacci, to ni wai me yake damunane? Sai tunanin yarinya nake, mtsww ni ta dawoma Na bata hakuri na huta da wannan banzan tunanin,. Bashi ya sami bacci ba sai wajen 3:00 ,washe gari ya nufi school ;Aboki wai yaushe ne wannan yasmeen zata dawo ne nifa na kagu, a topa kodai kodai? Bangane kodai kodai ba, ina nufin ko ka fara santa ne? Aa kawai dai inaso inbata hakuri akan abun da yafaru ne ni duk kasa bacci nake  sainai ta tunanin sanda Na mareta tana hawaye zuciyata har wani iri take mun, murmushi yai tare da fadin aboki ya fada kogi, kace ME? Aa bakomai ;yanzu dai muje mu sami wannan  kawar tata watakil itta tasan lokacin dawowar ta, OK muje

Da sallamar suka karasa inda su amsau suke, a sannun ku, yauwa sannu ;asmau inbazki damuba inadan san yin magana dake, magana kuma? OK gefe suka koma ;a Dan Allah Asmau abokinane yake san yasan sanda abokiyar fadan nasa zata dawo, duk ya kago daya bata hakuri, intai ce miki ma har kasa bacci ma yake (hhhhh kaji hamid saikace an ce ya fada )kasa bacci kuma any way bayan ya gama cimata mutinci a gaban jama,a;look asmau duk wannan sharrin zuciya ne kuma tun lokacin yaso bata hakuri Amman abun ya gagara, hmm naji yanzu dai sai wani satin zata dawo, ok kin tabbata,?haka tace mun, OK na gode zamu iya zama friend, murmushi tai tare da Fadin why not.
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💖💝💘 MAI SONA33 💖💘💝

Exchange number sukai sannan sukai sallama, uhmm koda wayace yai mata rashin mutincin yanzu kuma yazu yana nadama mtswww,.

💧aboki ya kukai da ittan,? Eh munyi magana tace sai wani satin zata dawo, ohh god wani satin kuma 😁 gaskiya time din is too long, ni yanzu aboki taya zan sami number dinta? What lallai habib kayi nisa amma dai kasan mun kusa gama school dinnan ko? Induction dinmu nan kusa ne anya zamuyi wata hudama kuwa 🤔,ni I just need her number, aboki lafiyat ka kuwa wlh Santa fa kake, naji nidai number dinta plz, come down friend number dinta aidole ne ta baka inta dawo, aa nikafin ta dawo nake so, OK I think saidai a gun Asmau,.OK aboki je ka karbo min,aa saidai gobe, haba aboki why not Yanzu, to inkana bukata yanzu ga friend dintacan 👉sai kaje kace ta baka, OK Allah yakaimu goben, ameen.

Haka kuwa akai washe gari sukaje gun Asmau dakyar da temakon Allah ta basu number shikuwa shurhabib sai murna yake ko ba dama zaiji muryar ta ai,

A bangaren su yasmeen kuwa tana bakin ciki kasancewa yau yau Yarima Hashim zaidawo daga waje shida yayansu yarima muktar duk ranta a bace yake,.
Su yasmeen kuwa sai abinci ake kala kala anata murna, bayan LA, asar yasmeen tayi sallah ta dauki wayarta tana chatting taji dayan wayan Na ringing, mtswww 😗😗ko waye wannan ina chatting dina zai katse mun, ajjiyewa tayi tana ta ringing harta yanke aka sake kira ta Kara yankewa sai ana ukun tayi tsaki sannan ta daga tare dayin sallama.

By 🙋natty girl💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💖💘MAI SONA 34💘💖💝

Salam alaikum tayi Sallama yafi a kirga amma shiru tsaki taja tana shirin katsewa yai saurin cewa wa, laiki asalam ;karkiyi fushi mana,”duba number tayi taji gabanta ya fadi, wannan kamar muryar shurhabib,zancen zuci take amma bata san yafito ba, eh nine, dama nace Dan Allah ina wayane da gimbiya Maryam ne ko? Murnushi tare da fadin of course nice, to alhamdulillah da fatan kina cikin koshin lafiya kamar yadda nake ,😟lafiya qlau, a to amma dan Allah dawa nake magana, eto amma ai dazu naji kin ambaci dawanda kike magana,. Nidin kuwa gaskiya aa ;OK To karki damu dasanin waye wani bawan Allah ne ;hmm ai To kuwama bawan Allah ne, gaskiya ne wannan tokina magana da shurhabib ne, siyama ce ta turo kofa tare da fadin sister su yaya Sun kara so kiyi sauri kizo, OK ina abune kiji dasu plz, nidai baruwana indai abi yaga bakinan, aa zanzu fa yanzu ma kuwa ina waya ne, ok kiyi sauri tana kaiwa nna ta fice, sorry sister nace wai yayana da wanda zan Aura ne auka dawo, murmushin yake yayi, OK Kenan aure za, a miki kenan? Yeh mana baka saniba ne? Hmm To ai shikenan, aa ba haka ake cewa ba Allah ya sanya alkairi ake cewa,;eh ai wannan Na fade a zuciya, murmushi tayi, to amma a ina ka sami number Na,? A gari Na zagaye Na nemo, dama dai sonake Na baki hakuri akan abunda ya faru plz am so sorry wlh sharrin saidan ne, aa To ka gane Nani Na rubuta bane kome? Aa kawai dai naji ban kyauta bane, ai kuwa ka kyauta sosai ma tunda kai mataki kadauka ba matsala komai ya wuce Allah Ya shige gaba, kaii amma Na gode sosai, zamu Iya zama friend?
By 🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💝💘💖MAI SONA 35💘💝💖

Friends kuma kana ganin ba Matsala indai wanda zan aura yaji labari? Hmm to ki tambayi Wanda zaki aura din shidin bashi da friend mata ne,;bazai rasa ba amma ai shi Na miji ne,bama wannan ba dad dina yace bani bakai kuma Na amince da hakan, siyama ce takara shigowa, sister ya muktar yace kin kyauta, eyya my brother ganinan zuwa,sai anjima kaji ana nemana bye,

Da sallamarta ta shiga,  brothers sannunku da dawowa ya wajen? Lafiya qlau sister, naji ance kin Fara skull, how was the lacture, wlh qlau brother, gaskiya yaya ka kara kyau haka wajen ta karbe ka tonawa besty Na kamu,  ko waje besty din taki? Wlh yaya inka ganta saika suma dan kyau, hhhhh Allah ko, to duk haduwa nakai wanda zaki aura ne, hade rai tayi tare da fadin aikai ta ko ina ka hade, shikuma wanda za,a Aura min din aiba sanshi nake ba, yarima Hashim ne yai saurin cewa kuma ba yadda zakiyi dani ba, yarinya kiyi rashin kunyar ki yadda kike so inkika zo hannuna zaki gane, a gaskiya dan uwa karka wahalarmun da kanwa, ni ina ruwa Na da itta kawai zan gyara ta ne, kuya kika ce Siyama, dan uwa kasan wani abu wlh siyama nan fuskar tausayine da itta, kawai take ban tausayi  ,hhhhhh lallai dan uwa itta din ce mai fuskar tausayi To inda itta za,a aura mafa? A ai inda itta ce ai zamuyi zamanmu lafiya ko siyama?
By🙋natty girl 💃
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [7/26, 1:09 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💘💖 *Mai sona 36*💖💘💝

Murmushi tai tare da fadin sister dinma zaku zauna lafiya AI da itta,   hmm AI wlh sanda yarinyarnan zata shigo gidana saita gane shayi ruwane,;😟to ni maima zai kawo ni gidan ka Allah Ya Kare ni shiga gidanka, look yasmeen banda rashin kunya kedai kawai kiyi fatan Allah Ya baku zaman lafiya.ubmm yaya zan wuce  ,muma masallaci zamu ai, eh dan uwa kafin muje zanyi magana da itta, turu baki tai sannan ta zauna su kuma suka basu guri,  wato dan kinga ina daga miki kafa ne yasa kike mun rashin kunya ko? To da kyau sannan naji a Jos kike karatu ko, saboda kidan expecting dina at anytime zan Iya zuwa  kuma ba baxata, aa ni gaskiya yaya karka  zu ka hanani karatu ni bana bukatar zuwan naka, oho wannan keya dama nidai Na fada miki yana kaiwa nan ya fice, hmm wlh duk randa tsautsayi yasa yazu skull dinmu saina mai rashin mutunci, 😭😭ni wlh ma an cuce ni, .

A  bangaren shurhabib kuwa yana cikin farin ciki sannan ya tabbatar wa kanshi yana santa amma inya Tina aure zaai mata duk saiyaji ba dadi saboda ya makaro amma zaisan abinyi kuma insha allahu ittama zata soshi,.

Yau sati ya zagayo su yasmeen ansa shiri, da amminta da siyama zata kuma skull sai farin ciki take ba adadi, Ya mukhtar ma yace dashi za, ai tafiyar saboda yana so yaga basty, aikuwa Yarima Hashim ma yace zaije amma gun abokinshi insun gama sa hadu su dawo, haka suka kama hanya sai garin jos da uban motoci
By🙋natty girl 💃
[7/26, 1:30 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💖💘 *MAI SONA 37*💝💖💘

Sun isa da wuri kuwa ,aikuwa Sun sha tarba gurin Mama da ababa da kuma asmau nan aka zauna a na ta hira, mukhtar ne kewa yasmeen magana, sister zu mudanyi magana mana, tashi tayi suka nufi garden ,to waike haka ake saiki wani saki baki kina ta surutu vaki hadani da besty din taki ba, aa To dama wai yaya da gaske kake ,eh mana nidai tamun kawai ki turu min ittta, woww gaskiya am so happy yaya ka burge ni thank da gudu tabar gurin,hira taje ta samu sunayi da ammi, uhmm besty zamuyi magana, ok gani amma kije garden ki jirani yanzu zanzu, OK, itta ta dauka wani abunne ma, tana zuwa tagan shi a garden murmushi tai tare da gaisawa dashi,;uhmm baki san sunana ba ko? Eh mana ,sunana mukhtar yayan yasmeen uwa daya uba daya, OK Na gane,to kedin ya sunanki?sunana Asmau nice name, uhmm zamu Iya zama friend, murmushi tai tare da dafin sosai ma nan suka danyi hira sannan ta kuma taga yasmmen nata zuba harara ta galla mata itta kuwa tayi murmushi, zama tai kusa da itta, asmau ya kukai da yayan, nan ta bata labari, oh god yaya da Abu yake waifa sanki yake shine yake tai miki tambayoyi, sona kuma? Eh mana ko kedin baki sanshi uhmm baki tambaye ni labarin skull ba, aa bani amsa tukun,;kai yasmeen Dan Allah ki barni, baki sanshi kenan? Nidai bance ba ke anjima zamuyi magana plz ;basu suka tafi Ba sai wajen la,asar wannan kenan
To besty ki bude kunnan ki yau zan baki labarin  family dinmu, to ni tun yashe kunne yake a bude,
Nima Hajara Mami (natty girl )tuni Na bude kunne Na danna ji dadin dauko muku labarin wannan family din
By 🙋natty girl 💃

💝💖💘💝💖💘  *by Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl )*💝💖💘💝💖
[9/7, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [7/26, 7:59 PM] 🙋Hajara mamii💃: *💝💘💖MAI SONA 38*💖💘💝
Mahaifina  Dan kadunane kuma sarkin kadunane shima gadar sarautar yayi gun kakan mu, su biyu ne yayan kakan mu shine babbba wato Sani sai kaninshi aminu, haka suka so da kaunar juna, sunyi karatu sosai,da tsofa ya riki kakanmu shine yayi murabus ya nada mahaifina tare akai binshi da da maifiyata sa,adatu lokacibln akai nadinshi a sarauta, bayan haka ne kawo aminuma ya auri matar shi hajiya Amina, bayan mahaifiyata ne ta haifi yayana, lokacin mahaifina ya kara aure ya auri aisha, wadda muke ce mata aunty amarya, bayan dan shekaru mahaifiyata ta sami ciki Na lokacinma aunty amarya mada ciki,an haufeni da sati biyu aka haifi siyama, haka muka taso kamar yan biyu komai Na mu daya, karatuma makaranta daya mukai, bayan wasu shekaru muka kammala  secondary, mahaifin mu baya san mata suyi karatu sosai ra, ayinshi daya dana Siyama, nikuma inasan inci baga, haka aka dauki waya aka bamu saikuma Allah Ya hadani dake a social network, mutunci mai karfi ya kulli tsakaninmu kowa yasanki  a gidan mu, ganin bama komai yasa mahaifiu ya tambaye mu abin da muke so, mukace hajji zai kaimun sannan ni kuma nace inasan kawo miki ziyara, da kamar bazai yadda ba amma dan ya faranta mun ya amince, bayan mun dawo shine na kawo miki ziyara, ashe raban zanyi karatune, kinsan yadda na shawu kan mahaifina kafin ya amince kuwa da kyar saida kawo aminu tasa baki, wannan shine labari asmau,

A bangaren su ya muktar kuwa bayan kawo aminu yayi aure ya haifi yaya Hashim tsakaninshi da ya mukatar wata hudu ne, waje sukaje sukai karatun su bayan sunzu wani hutu ne ake sanar ya mukhtar shi za,a nada a matsayin sarki Na gaba Amman sam yaki yace shibaya san sarauta yafi san aikin asibiti,ba musu kuwa aka amince mai da hakan, sannan akace yaya Hashim zaa nada, amma kawo Aminu sam yaki saboda halin ya Hashim bana kirki kwatakwata shaye shaye, zuwa bariki duk shine, shine fa ake san hadani dashi suna tunanin tahakan ne zai shiryu, to kinji labarin family dinmu kenan.

Hmm Allah sarki Allah mai yadda yaso ,sai gashi ya hada ki da shurhabib sai dai fatan Allah zamana mafi alakairi, amin besty
By 🙋natty girl 💃
[7/26, 8:11 PM] 🙋Hajara mamii💃: 💝💘💖*MAI SONA 39*💖💝💘
Tashi sukai suka nufi kitchen, hmm Asmau Dan Allah zaki auri yaya Na? Kaii yasmeen Dan Allah kibar wannan zancen, to ni kifada mun kina sanshi ko baki sanshi? Hmm yasmeen kenan ni Na isa Na guji jinin ki ne da kuwa Na ciki butulu, nama fa san wannan gidan kekisa abi dinki ya bamu, kaii :oops:besty waya fada miki? Wanda kukai abin tare dashi, wato yusuf,;laaa saifa dana cewa yusuf kar zancen ya fito amma shine ya fada, ,to laifi ne Dan ya fada mun, aa ba laifi bane, ato nima haka dai Na gani,yauwa yasmeen baki san wani abu bama da kukkan alamu shurhabib ya fara sanki duk sanda muka zauna ya dinga mun zancen ki,hmm Asmau kenan ai ya riga ya makaro, ni yanzu ba bazan dinga bari abu yana shiga tsakanina dashi ba kuma ma abi Iya level one ya amince mun nayi ina gamawa zai mun aure kinga sai a hada da baku ko? Allah sarki besty yanzu fa kin hakura da shurhabib ko? To ya Na Iya Asmau haka Allah yayi kinga bayadda zanyi kenan, to Allah yasa haka ne yafi alkairi, amin besty,.
Washe gari wajen 10:00 suka nufi makaranta,.
By 🙋natty girl 💃

*sister Zuwaira gaisuwa ta musamman for you*
[9/7, 11:55 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA40💘💝💖*

Tun daga nesa Ya hango ta tana hira da Asmau sai dariya take shakawa itta kadai,hammid ne ya kalle shi wato kallan wata ko to wlh ba ruwana indai zeebaby ta ganka, mtsww kana da matsala aboki Wlh yarinyar ce tana da hankali inasan mu xama friend sosai, Friend ko kana so daii kuyi love,kaii aboki kana da matsala, plz muje mana karsu wuce,kaii aboki ka fiya takura nikar budurwata taji tace ina soyayya da asmau nan, Dan Allah aboki ka tashi muje mana, naji muje,.

  Da sallama suka karasa inda suke, su asmau har an karaso? Wlh kuwa Ya karatu, Wlh gashi nan munata fama mundaii kusa mu kammala mu barku, keda gimbiya yasmeen 😜,gimbiya ba magana ne? Murmushi tai tare da fadin sannunku bari in wuce in bako guri Asmau kya sameni inasan Xanyi Abu ne ,hammid kemai signal ya bita amma duk Ya rude yama kasa magana, saboda tamai kkwarjini saboda ba alamar wasa a fuskarta, wucewa tayi ta barsu a tsaye, ohhhhh god haba shurhabib kasa Na taso amma ka kasa mata magana wannan ai rashin mutun cine,ni Wlh baxan kara shiga tsakanin ku ba, Asmau ce tai saurin kwacewa, wai me kuke nufi ne? Kinga wai fa so yake su zama friend Amman yakasa mata magana, Dan Allah Asmau ki Mai hanya mana, tab Ai bama zata yarda ba saboda an mata muji kuma Tana gama level 1zaa sa ranar ta kaga kuwa va itta ba kula wani na miji ko, eh ta fada mun amma ai ina ganin friendship ne bawani Abu ba kuma ni yadda na lura wanda aka batan bawai sanshi take ba kuma ni Wlh tin ba yau ba nasan yasmeen Tana sona so why not nima IN sota, zaro ido sukaii a Lallai kana daa aiki babba bafa karami ba, ohh haka kukai da itta tace ma tana sanka? No Asmau  bawai haka bane ai indai mutun yana sanka koyayane dule ka gane, OK kasan da hankan kake mata wulakanci a gaban jama, a, plz asmau kidai tuna baya mana wlh raina baci yake plz,.

Shikenan ai saikaje ka samata watakil kayi sa, a. To amma ke baxaki Dan taya niba, no karka damu I will try my best,ok Na gode, you are welcome,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/16, 10:25 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💝💖💘MAI SONA 41💘💖💝*

Itta kusa yasmeen gu ta samu ta zauna tare da dakko wannan letter tana dubawa, kaii yasmeen har yanzu wannan letter tana nan? Murmushi tai tare da dafin To da ina zata kawai innason sanin wanda ya rubutu wannan wasikar ne nidai nasan bani na rubuta ba amma abin yana Ban mamaki Wlh kuma note kamar nawa,. To ya kika iya hakuri zakayi fa,.

Haba taya zan hakura Wlh inna gane wanda yaimun haka Allah sai namai rashin mutunci, zeebaby dake bayan sune ta tako zuwa gurin su tare da fadin nina sa aka rubuta mun, a tare suka juya murmushi tai tare da zama kusa da su, eh nina sa aka rubuta mun badan komai ba saidai kawai insa tsanarki a zuciyar shurhabib saboda na dauka sanshi kike kuma muddin ya gano hakan nasan zaiyi accept shiyasa naga  why not in miki haka,.

Amma Dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce nasan kina da hakuri xaki hakura ai ko? Amma dai kinsan baki kyauta ba ko, a gabanki shurhabib yai mun wulakanci wanda har yasa mahaifina yanke mun zazzafan hkunci taya kike ganin zan yafe miki? Nidai Dan Allah kiyi hakuri  naji zee zan hakura amma gaskiya sai munje gun su shurhabib kin fada mishi da bakinki Dan Wlh nima kaina banji dadin Marin daya mum ba, shikenan indai hakan zaisa ki yafe mun shikenan aii,.

Mikewa sukaii tare da nufar inda su shurhabib din suke,

Da sallama suka karasa gun suu, abin ya basu mamamki wai yasmeen da zeebaby,.

A dama shurhabin fada ma xanyi wannan letter din nina sa aka rubuta ba yasmeen ce ta rubuta ba, da sauri Ya mike tare da fadin what  dama ke kika rubuta, Wlh nice amma AI nace ayi hakuri,.

Yasmeen ce tai magana, ba komaii komai ya wuce dama dalilin dayasa nace ki fada masa kawai dan yasan daukar mataki ba tare da bincike ba bashi da kyau, matafi kawai,tafiya zeebaby tayi, inda yasmeen din ta Fara magana, dama ina San fada maka yanke hukunci a cikin bacin rai ba kyau saboda da haka ka gyara sannan Kumar yanzu komai ya wuce bani bakaii bazan kara shiga gonar kaba nima karka kara shiga tawa, ina Fata ka fahinci abun da nake nufi,

“`da fatan kowa yayi sallah lafiya Allah Ya maimaita mana ameen “`

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/16, 10:53 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 42💝💖💘*

Murnushi yai tare da fadin na fahimta, wucewa tayi ta bashi gu, kaii aboki ya kuka yi da itta,?uhmm gata nan tazu tana mun wani zance wanda nasan kawai fada take amma ta wani dage tana fada mun sharindanta,,shurhabib kenan manya masu soyayyya, to yaushe zaka fada mata kana San nata? Nan bada dadewa ba,.

Yauu sati ta dadawo wa skull kaii ya dau zafi sai busy exam suke,su kuwa su shurhabib sai aiki ake ayi wannan ayi wancan a wannan satin zasuyi final exam, sannan wani satin ayi induction,.

Su yasmeen ne Sun fito daga Exam ana hirar yadda exam ta kasance,da Sallama Ya karaso inda suke, gaba daya friend din nata tafiya sukai suka barta,.

Yasmeen magana naxu muyi dake, magana kuma? Ina jinka saika yi saurin fada, yasmeen yanzu kallag lokacin daya rage mun inbar skull dinnan baifi 2week ba saboda yasa yau zan fada miki shirrin zuciyata, ni ba wani boye boye zan miki ba kawai ina San in fada miki cewa ina San ki,.

Har cikin ranta taji dadi amma kuma ta danne,kana sona Allah sarki baka da labarin anmun muji? Ina da labari mana amma ai ina ganin ga aure aka miki ba, look shurhabib Dan Allah kayi hakuri, wucewa tazu yi yai saurin riko mayafinta ai kuwa mayafin ya cire a jikinta, cikin bacin raii ta dauke shi da mari, (:oops:🙆)nan danan idonshi ya kada yayi jajur, jayawa tayi Zata bar gurin yai saurin riko hannunta, Lallai yasmeen, ba komai ba lafinki bane marin danai miki kika rama, amma dole wannan ranar ta shiga cikin jerin tarihin rayuwata,. Naji kuma na gode amma fa bazan rabu dake ba, dole sai kin kalli cikin ido kince shurhabib bana sanka,.
Fisge hannunta tayi tare da fadin bana sanka shurhabib ka fita harka ta, tana kaiwa nan tabarn gurin,.

Murnushi takai ci yayi tare da fadin Ya Allah ka cire mum santa ya Allah, nayi nadamar fara love, I hate love.
By💃hajara Mami natty girl 🙋
[9/18, 11:10 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/18, 10:44 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: *💖💝💘MAI SONA 43*💝💖💘

Asmau ce ta rike ta, besty lafiya Na ganki gaka duk hankali a tashe? Cikin kuka ta fara magana besty ni bansan Ya zanyi ba bansan Ya zanyi daba ninasan ina san shurhabib Amman bani da mafita, come down besty kawai ki fada masa kina san nashi mana, haba Asmau babana inyace Abu Baya canza magana kuma Wlh duk ranar da labari ya kaimai cewa innawa shurhabib magana to nifa nasan nida makarant sai a lahira indai anayi, kuma wlh zai iya sa a kama shi shurhabib din kuma daya shiga damuwa gara in hakura besty,.
Shikenan besty Allah Ya kawo mafita ameen,.

Washe gari  bayan sun fito suna zaune, uhmm 😟asmau dama haka kika soyayya da yaya mahamud Ban saniba shima zamu hadu a gida ai, aa kinga ba ruwanki damu muyi abin da muke soo, to ai shikenan wayarta ce ta Fara ringing, laa kinga dan halak yama kira, mikewa tayi tabar gurin,can Na gane muku shurhabib yana nufu inda take bama ta ganshi ba saiji tayi an zauna da sauri ta dago, sukai two eyes, da sauri zata mike yai saurin take kafarta da kafar shi daya, wai maye haka da hankalinka kuwa,.?

Kwantar da hankali ai naga dama jiya bamu gama magana ba kika tafi shine nazu mu gama yanzu,dama fadaa miki Xanyi insha allahu na daina shiga harkar ki yasmeen amma fa ki sani in wani abu Ya faru dani kice sanida, yana kaiwa nan Ya Mike,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/18, 10:56 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: *💖💘💝MAI SONA 44💘💖💝*

Aboki wai ya ake ciki ka fada mata kana Santa? Eh na fada mata tace bata sona ni kuma na dauki alkawar bazan kara shiga rayuwarta ba kuma Xanyi iya kokarina Dan naga na cire ta raina insha allahu, to shikenan shurhabib Allah yasa hakane yafi alkairi  ameen,.

Haka rayuwa ta ci gaba da tafiyar musu,kuwa Ya daina sa kowa a idon shi,. Dad Na shurhabib Ya fahimci yana cikin damuwa, bayarda baiyi Ya fada mai meke damunshiba amma yaki daya dame shine ma yace Mai yana son ace shima yana da mom,. Daya ke uban nasan farin cikin danshi saida yasan yadda yai yayi aure ganin hakan ne yasa shurhabib rage damuwar shi,.

Yau weekend,bayan la,asar Ya shirya dan zuwa market turaren rikar shi Sun Kare,.

Haka ma su yasmeen suka shirya Dan zuwa super market,.

Shurhabib ne a wajen turararuka yana dubawa sai diba yake San ranshi,.
Asmau bari in duba mata turare ke ki duba mana kayan kwalliya, OK as you wish,pary din ta nufa lokacin shurhabib ya dauko daya yana dubawa yana karance karancen shi,tafiya take hankalinta Na kan phone dinta, sai ji tayi taci karo da mutun  turararukan suka fadi, a tare sukai kasa, Tana fadin am so sorry, ba komai yace, ya daukko taya itta ta dauko daya,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/18, 11:08 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: *💖💘💝MAI SONA 45💖💘💝*

Mikamai tayi sukai ido hudu, tsaya wa tayi ta Na kallanshi duk ya rame Ya sake yin fari kamar ba shiba,karbar turaren yayi ya ajjiye sannan yabi gefenta ya wuce murmushi taii tare da fadin har yanzu fushi yake kenan,. Zaban turaren tayi taba Asmau suka hada da sauran kayan suka nufi gurin biyan kudi,.

Laaa besty kinga shurhabib, eh mun hadu dashi dazu, kuma kunyi magana? Aa wucewa yayi nima na wuce,. Lallai kam bari in mai magana, haba besty ina ruwanki dashi  inda yake ta nufa da kayan su,. Sallamai alaikum, myrmushi yai tare da fadin wa, alai kumul salam  ,kaima kazu kasuwa NE? Eh mana kuma haka ko? Wlh kuwa mikawa yayi aka cire kudin sannan suma Ya biya musa, kaii shurhabib harda dawai niya haka, aa bakomai, to mun gode you are welcome, haka sukai ta hira,.

Yau suna skull anyi exam an fito ana tattaunawa akan exam, a lokacin wasu motoci suka fara dannko kaii  guda uku, dai dai lokacin yasmeen da asmau Sun fito daga hall, su shurhabib kuma suna hira da hammed da abokansu, bodyguards ne suka bude motar suka  fito sannan suka bude dayar motar ,cikin kasaita ya fito yana wani yatsina fuska,.

Cikin tashin hankali ta furta :oops:YAYA HASHIM a skull dinnan

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 10:34 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 10:17 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI MONA 46💝💘💖*

Innalillahi kawaii take furtawa, yasmeen meke faruwa? Asmau yaya Hashim ne ninasan ba alkairine ya kawo shiba Wlh ,.

Yana ganinta ya saki wani murmushi sannan Ya nufi inda take, oyoyo matas ware hannun yayi da niyar hugging na tai saurin ja da baya tare da fadin meye haka Yaya Hashim, kuma Ma meya kawo ka skull Koma Maye ai saika jira sai Na dawo gida,.ohh god wai Dan Allah haram ne danna yi hugging matar da zan Aura waike yaushe xaki waye ne haba matas, Allah Ya sauwake indai haka ake wayewar tapa Lallai baxan wayeba,uhmm kekika sani any way Inna son fada miki ki shirya yau zaai perty din abokina saboda dake zanje inafatan kin gane,waaaa nidin inje perty Allah Ya sauwake inje perty maxinata, tana rufe baki ji kake tas tassss Ya dauke ta damari har gudu two nan danan ya hade raii kamar bai taba dariya ba,.

Shikuwa shurhabib ranshi inyai dubu Ya baci, tashi yai niyar yi hammid yai saurin riko shi, noo aboki baa shiga  tsakanin Yan uwa  hope you gate it

Ke Dan baki da hankali mujin naki kike cewa mazinaci Lallai zaki gane baki da hankali, to Allah Ya isa kuma sai Allah Ya sakamun tana kaiwa nan ta juya da niyar tafiya, yai saurin riko ta ta fada jikin shi:oops:(hhhhh kuzo kaga yadda shurhabin yayi kamar xaiyi hauka )yayinda Yan skull suka rike mouth suna kallan ikon god wasu harda gyara xama,.

Karfinta da Allah Ya bata ta tattaro ta ture shi sannan ta dauke shi da mari kwawawa gudu hudu biyu a kowanne side (kaii gaskiyan wannan littafin nawa na yan mare mare ne inajin inmaida sunan Mari, koya kukace ).

An fada Ma ni yar iskace zaka tabani ko an fada Ma ni muharmarkace, kuma Wlh duk randa ka sake mun irin wannan zaka San banda hankali, ni kika Mara a bainar jama,  ?eh na mara, bari kiga iskanci,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 10:33 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 47💝💘💖*

Wayar shi Ya dauko  Ya danna number din abii, bugu biyu ya dauka, salam alaikum ina wuni abi, wlhh abi  anci zafarina😭,me Ya faru? Son  ,abi inyi tattaki har skull din su yasmeen, wai kawai akan nace mata abokina zaiyi walima,kuma inason ta rakani shine fa tace bazataba, har kasa na durkusa ina bata hakuri  Amman ta daga hannunta da yatsunta gudu niyar da Allah Ya bata ta sauke mun a kuncina har sau hudu a gaban jama, a  aikuwa Ya kara fashewa da kuka  abinne yace ya bata wayar, mutuwar tsaye tayi  tama rasa ta cewa, karbar wayar tayi  kafin tayi magana abi ya fara, rufe mun baki wato yasmeen kin fara girma ko har ki rasa wa zaki mara sai yayanki kuma mujin da zaki aura, Allah abi, bana san jin komai  hawaye take kawai, shikenan kawai tace  sannan ta kashe wayar, dariya Ya fashe dashi sannan yace ko kina da magana?  Ledar hannun wani Ya karba ya wulla mata wannan kayan zaki sa bana san wannan gajar shigar da kike kuma wlh kidauki kwalliya, sannan aban address, asmau ce tai saurin rubutawa ta mika mai, kallanta yayi tare da fadin budurwar mahamud ko yooo ai tare zaai bikin ma, itta dai batace komai ba dan yabata tsoro sosai ,to matas sai nazu kkifa sha kwalliya yana kaiwa nan ya wuce yaba motarshi wuta,.

Ittta kuwa yasmeen gu ta samu a kasa ta zauna sai sharbar kuka take san ranta asmau na bata hakuri, Ba wanda bata Ma tausayi bahar zee ma,.

Shi kuwa shuthabib Gani yayi bazai iya ganin wannan abu ba ya ba motar shi wuta,  haka akai ta labarin wannan lamari,.
Wannankenan,.

Bayan Sun koma gida, Asmau Wlh bana San zuwa perty nan nasan ba abun arziki bane bansan me yake damun abi ba duk Ya canza tashi daya,

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 12:07 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 11:52 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 48💝💘💖*

Yasmeen addu,a kawai zaki dinga yi ittace komai, addu, a kam saidai mu kara, haka sukai ta hira, sai 9:30pm Ya zo zasu tafi itta ta dauma Ya hakura amma ace lokacin da kuwa yake tafiya gidanshi lokacin su kuma zasu fita,haka dai Asmau ta bata baki sannan ta tashi ta shirya,wata English gown ce ta hadu iya haduwa ba wata mai nuna tsaraici bace haka tasa sannan tayi rolling tayi kyau duk da ba kwalliya tayi ba,.  Sai anjima taiwa mama da asmau sannan ta fito,.

Tana fitowa ta ganshi yana jiranta shiga ittama tayi, murmushi yaii tare da fadin kinfa yi kyau,shiru taimai, OK yau sarautar ce ta Motsa kenan?pkz Ya Hashim mu tafi baka ganin dare kara yi yake   ,ah to Maye aidama acan zaki kwana,. A Can sai kace wata karuwa, to waya sani wannan abu a bakar ledar, Jan motar yayi suka var gurin ko bodyguard Ma yau babu,.

Wani katon hotel,kana ganin hotel dinma kasan sai maishi ne zai iya Kama hotel din, suna shiga kallo Ya dawo kansu, Ai kuwa aka Saki ihuu  inda wani ya tako inda suke, wowwww gaye kafa iya zabe kace yau da abu kenan, saidai da gani bata wanii wayeba gaskiya,.
Kaidai bari sham,.

Wani table Ya nuna mata suka zauna, tsabar rawa yana daga zaune Ma yi yake,tashi yayi Ya nufi cikin Yan rawa, inda sham Ya nufe shima yana rawar, gaskiya aboki wannan baby tayi ko zaka aramun, why not gaka gata in zaka iya dan kuwa tafi karfin ka, kaii aboki shiyasa kake burgeni Wlh, gun wani waiter yaje yamai rada a kunne tare dasa wata kwaya a cikin juice din, ka kaimata wannan, OK sir,.

Yana zuwa  ya dire mata, inda sham yaje ya zauna, sannu ko  yauwa sannu,to Amman Ya sunanki tsaki taja tare da fadin maryam, wowww what a nice name, to kisha drink mana, aa Na kushi, aba come kina abu kamar yarinya, murmushi tare da daukar lemon tasha rabi a ranta tana tunanin yadda zata fita a hotel dinnan,.

Dai dai lokacin wayarta ta Fara ringing, excuse tace maii tare da mikewa, OK kifa sauri ki dawo plz, tana tafiya yai murmushin nasara, itta kuwa Tana fita, dama alarm tasa da kyar ta samu ta fita a hotel din tanaji kanta na sarawa,;duk ba motoci a kan titi  gashi tana da nisa da gida,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 12:07 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 49💝💘💖*

A bangareen kuwa 12:00 dai dai Ya tashi yana jin ishruwa, dama yau a gidanshi Ya kwana yana bude fridge yaga ba ruwa ko kadan gashi ishi yake ji kuma bazaisha na toilet ba, tsaki yaja tare da daukar Car key nashi, lokacimma mai gadi yayi bacci abinshi, da kanshi Ya bude gate din sannan Ya fita, .

Duk ya xagaya ko ina a rufe sai security light da suke aiki  wani shago ya gani ana shirin kullewa yayi saurin karasawa, ya sai kwalin faro,. Yasa a motar,.

Gudu yake sharawq dan so yake a ganshi a Gida,. Kalle yake ko ina ba kowa can ya hango wata Tana tafiya tana tangadi kamr yar shaye shaye   har ya wuce sai kuma ya dawo, dai dai lokacin tayi baya zzata fadi, yau saurin riko ta, zaro ido yai tare da fadin yasmeen,ka kaini gida plz Iya abun da ta fada kenan bacci yai gaba da itta,.

To me Ya sameta,?maya fito da itta a wannan daren kuma,? Ni gashi ban San gidan su asmau ba balle in kaita .

Tunawa mayayi da alkwarin daya dauka Ya daina shiga rayuwarta, Ya daina shiga harkarta,.

Yasmeen kiyi hakuri  I can break my promise alkwarine nadauka, Am sorry yasmeen banzan daukeki ba gaskiya, ajjjiyeta yayi Ya motar yi ya tada ya bata wuta (anya kuwa wannnan Mai son nata ne🤔)

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 6:04 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/19, 5:46 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 50💝💘💖*

Har ya danyi nisa sai kuma yaya tsaki ya dawo (nafa dauka bazai dawo ba da kuwa an sami matsala )yana fitowa ya dauke ta yasata  site din baya sannan yaja motar,.

Horn yake sosai cikin bacci Mai gadi yaji horn da sauri ya bude gate Kana ganinshi kasan yana cikin giyar bacci, oga yaushe ka fits? Dama kana bacci mutuwa ya zaai kasan sanda na fita, kaga jeka kawai, cikin sauri kuwa Ya shiga room dinshi, fito da itta yayi ya dauke Ya nufi ciki da itta, wani daki kusa da nashi Ya bude Ya sata, duk Dan kwalinta ya cire gashin kanta ya barbazu, gyara mata yayi sannan ya Mike, ya wani kafeta da eyes, itta ba baka ba itta ba fara, gata da karamin month ga bakin gashi,.

Murmushi kawai yayi tare da kashe light din dakin Ya fice ya wuce nashi room din,bacci dabai koma ba kenan har asuuba, bayan sallar asuba ya koma parlour yasa karatu yai kwanciyar shi a kasa nan bacci Ya dauke shi.

  A bangaren shams kuwa har Ya gaji da jira, gun Hashim yaje, aboki nifa banga yarinyar nan ba daga amsa call har yanzu nabi bayantama Ban ganta ba, cikin Maye Ya fara magana karka wani damu, tafiya gida tayi dama nasan guduwa zatai AI kawai kasha shagalin ka,but aboki kasan me kake fada kuwa yanzu fa wajen 12:56 a ina zata sami mota  kaga sai kaje ka nemota ai, wucewa yayi Ya barshi agun, tabe baki yayi tare Da fadin Yar uwar waye niba ruwana (a ya tabbata Hashim ba miji na gari bane muje zuwa mahaukaci Ya hau kura yace koyan doki nake 😂😂)

Washe gari ba ittta ta farka ba sai wajen 10:00damma weekend ne, a hankali ta fara bude ido har Ya washe , da sauri ta mike tare Da fadin banyi sallah ba, toilet ta shiga taga sabon toothpaste da sabon brush yi tayi sannan tai alwala ta fito tayi salllah, duk wani iri take jin jikinta toilet din ta koma tayi wanka sannan ta fito. Yanzu wannan kayan xan mayar tsaki taja tare da sawa ta nufi madubi ta Fara kwalliya (wai itta wannan kodan tsornnan na ganinta a wani gida bata yine sai kace wata jaruma rahama 😜 ).

Bayan ta gama ta fito tun daga stairs take karewa gidan kallo tare da fadin Wow (sunan wani omo )

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/19, 6:02 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💘💝MAI SONA 51💝💘💖*

Har parlour ta sakko tana kalle kalle sai faman kiran sunan omo take wato wowwww, kwata kwata bata lura da mutun a parlour ba shikuwa bacci shi yake shatata  bata ankara ba taci karo da kafar mutun ta hau tangal tangal zata fadi iya kokarin na ganin bata kanshi ba Amman ina saida ta fada kanshi, tare da sakin ihuu  da sauri Ya bude idoo, kasa dagowa tayi duk ta tsorata ;.

A hanakli ta fara dagowa  AI kuwa sukai ido hudu,kasa tashi tayi shi kuma kasa bada agaji yayi (ni kuma bazan bari a wuceni ba shiyasa van bada taimako ba indai zaine a kujera ina rubutu ).

Sukaii like 1m a haka sannnan tai kokarin mikewa, ashhhhhhh ta furta saka makon dan kunne ta daya makale a jikin rigar shi wajen hannun,kallanshi tayi taga itta yake kallo, tai saurin kau da kaii,tama rasa tayi ja baya tayi sannan ta Fara kokarin cirewa  sai fama take gashi duk a tsorace Take,rike hannunta yayi  tare da juyar da itta ;shima jaa da bayan yayi Ya Fara nashi kokarin amma dan kunne yace bai san zance ba,kusa da itta Ya matsa,tai saurin juyar da kaii, a hankali Ya Fara cirewa da kyar da fama Ya shire dan kunne,yana cire ta wani saurin mikewa ai kuwa dan kunne Ya sake komawa (😂😂😂😂😂wooooo ni hajjara)

Dama ba duka ne Ya gama fita ba,tsaki yaja tare da galla mata harara sannan yaja dan kunne ,ashh ta furta da zafi fa, to ninace ki sake mayarwa bayan kinsan dakyar Ya fita, sorry,.
Wannn time din bai wani dadeba Ya fita,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/20, 12:40 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/20, 12:26 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 52💖💝💘*

Mikewa yayi Ya zauna akan kujera, itta ta mike ta zauna a kasa,danne danne yake da remote, gyaran murya tayi tare da fadin thanks for helping me, tabe baki yayi tare da fadin ki godewa Allah kawai, me zakici for breakfast, koma Maye Ya samu, mikewa yayi Ya nufi kitchen, Ya Fara fere dankali, ittama binshi taii, xaro eye tayi tare da fadin dama da kanka xakayi, eh mana ai na iya girki, aa bani inyi da kaina banza yai mata Ya cigaba da abinda yake wata wukar ta dauko ta fara tayashi haka sukai suna hira har suka gama ta soya sannan Ya hada hot tea ta soya kwai (egg). Parlor suka xauna sukaci,.

Mikaa mata kaya yayi ta barba, kije ki shirya zan mai dake gida, da sauri ta mike ta nufi daki ta canza kaya  sannan ta fito yana waje yana jiranta,mota ta shiga suka kama hanya,yasmeen kinsan wani abu? Aa,jiyafa yafiya nayi na barki naki daukar ki gashi yanzu kinsa nayi break din promise, sorry tace,.

Wai da meya fito dake a wannan daren? Hnm Wlh Hashim Ya kaini perty na gudu to dayake Allah yayi sai ya hadani dakaii lokacin ka dawo daga gurin budurwarka, nidinne na dawo daga gurin budurwa? Eh mana,lallai kam ni abu naje siyowa saina ganki a hanya kawai daii Allah yasa zan ganki ne,.

Wai Dan Allah yasmeen meyasa baki sona?alhalin ninasan kina sona plz shurhabib bana San wannan zancen, OK to wanda zaa Aura mikin kina sanshi ne, ni bana sanshi kawai biyayya Xanyi,ok Allah sarki to kedin kina da wanda kike so ne? Eh kawai tace, to yasan zakiyi aure?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/20, 12:39 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 53💖💝💘*

Nifa tambayoyin ka Sun ishen, plz mana, eh Ya sani, kuma Ya hakura? To ya Ya iya, tab aida nine bazan hakuraba, dame zakayi? Aina mine nina San yadda Xanyi,good naga dama kaima kana sona why not ka taimaken din,ok amma da sharadi, wannne iri? Innarainake ki zaki aure ni duk da baki sona, murmushi taii tare da fadin na amince, promise? Promise, shikenan saura baifi 1week mu gama skull dinnan ba zakiyi kallo,lokacin ku kuma kunyi hutu,amma zan fadama dad dina gaskiya yana da zafi kuma inya yanke abu baya canzawa, kedai ki Bari kiyi kalloo, murmushi taii tare da fadin Allah Ya taimaka, ameen,.

Suna zuwa kofar gidan ,wayarta ta Fara ringing besty ta Gani, hello besty ki fito zaku gaisa da shurhabib, haba yasmeen ina kika shga kinsan yadda hankalinmu Ya tashi kuwa? Ki shigo dashi kawai, OK ganinan zuwa,.

Da sallama suka shiga gidan, duk suna parlour da sauri Asmau ta riko ta tana fadin lafiya ina kika shiga Xama sukai inda shurhabib yai musu bayani,sosai Mama tai Mai godiya,.

Ba a wani dade ba dazun Hashim din yazu nemanki wai tabar perty bai bata izini ba, da akace vata dawoba ko ajikinshi Wlh,. Allah Ya kare sallama yai musu tare da mikewa zai tafi.

By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/22, 2:02 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/22, 1:48 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 54💖💝💘*

Har mota suka rakashi tare da mai sallama,.
 
Ke yasmeen wai Ya akai haka? Kuma a gidanshi kika kwana? Kuma Ya naga sai fara,a kike?kaiii besty irin wannan tambaya haka kamar yar jarida,nan ta bata labarin yadda sukaii, uhmm Amman besty kina ganin babanki zai amince da shi kuwa? Gaskiya da kyar Amman Za muga yadda Allah zaiyi aii, to Allah Ya taimaka Ameen,.

Haka komai yai ta gabata,sosai suke mutunci da kara San junan su amma a wai friendship yake,. Haka har Allah yayi suka kammala karatunsu inda shurhabib Ya zama doctor sukuwa sunyi exam an tafi hutu,. Wannan kenan,.

A parlour Ya tadda da daddy, gaidashi yayi, dama dad ina San zanje kaduna ne nida hammid  akan wani dan aiki da zamuyi, ohhh ai komai Ya zu da daidai  saboda nima zanje can wani aiki na wata biyu da mom dinka zantafi ammma tunda kaima zakaje aiba komai,amma fa mu gobe zamu tafi  eh dad muma goben zamu, bazaka bari saiwani satin ba daga gama skull sai yawo?ok shikenan sai ka shirya da wuri, OK Dad,to dad bari inje in shirya kasan da wuri kace,a shirya lafiya,.

Yana shiga daki Ya kira number din hammid, kaii aboki kafa shirya dan kuwa da wuri zamu tafi inajinma mu riga su Dad,ohhh suma zasu ne? Eh zasu OK bye,.

Nan ya hau shiri kamar wanda zaiyi shekara acan, kasa baccci Ma yayi asuba yaje masallaci, yana zuwa Ya kwanta before gari Ya waye nan bacci Ya dauke shi,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/22, 2:00 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💘💝💖MAI SONA 55💖💝💘*

  Har 9:00bai tashiba, har su Dad sunma shirya, hammid ne yai sallama, Ya gaida su Dad, dad ina shurhabib kuwa? Yana daki bai fito kaje ka duba OK,.

Tin daga parlour yake kwalamai kira amma shiru,dakin Ya shiga Ya ganshi sai baccinshi yake hankali kwance, Dan Allah jibi mai cewa by 7:00bama gari har ina sauri na makara tsaki yayi tare da dakamai duka, Da sauri Ya mike, yana murza ido, Maye haka hammid, OK anfasa tafiayr ko? Ohhh god da sauri Ya mike Ya dauki kaya, shurhabib Maye haka kayi wanka ne? Aa mun makara innaje nayi, dariya yayi sosai,allah saikayi wanka haka Ya shiga toilet yayi yai maza Ya fito Ya shirya,.

Wallahi aboki jiga  ne banyi bacciba shi yasa, dama kana zumudi ba dole ba,.dining suka nufa sukaci abinci sannan suka kama hanya,.

A bangaren su yasmeen kuwa suna dining ammi ke fada musu mai martaba yace zaiyi bako da zasu tattauna akan wani aiki da yake san zasu hada yau zasuzu amma bai zama dole su zo yau saboda haka gobe za,ai musu girki,.

A bangareen su shurhabib kuwa suna hanya sai shatata gudu suke san ransu,.

Basu suka iso ba sai wajen la,asar gidan dad dinsu suka nufa komai a gyara,amma ba abinci ga mom ta gaji,.
Son kuje plz ku siyo abinci a restaurant karku dade, OK dad haka suka fito shida hammida ba tare da yasan inda zasu ba,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 1:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/25, 12:52 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💝💖💘MAI SONA 56💘💖💝*

Haka suka sha yawun su da kyar suka sami wani restaurant suka siya suka koma Gida wannan kenan,.

   “`washe gari“`

Son anijima xanje gun sarkin garannan tare dashi xamuyi aikin,da sauri Ya gyra zama, Dad ka sanshi ne? No kawai daii dole mu hada hannu dashi ne, OK Dad zamu bika;aa kuyi tafiyar ku inda zaku kar in takura muku,, dad dama akwai wata Yar skull dinmu a can kaga saimu gaisa, OK as you wish saika shirya mom dinka Ma tace zata wai zataga gidan sarauta, amma karfa mu cika musu gida, no dad ba wani cika gida fa,.

A bangaren su yasmeen kuwa mom ce ke musu tuni, ina fatan kun San yau zamuyi baki?eh mana mom ;AI bawai eh mana ba ko zakuyi aikin komai  ku ukun, eh dama ai ammi,tashi tayi ta basu guri, dai dai lokacin Hashim Ya shigo shida mahamud Xama sukai, me ake tattaunawa ne? Hashim ne ya karbe, wai siyama lafiya naga duk kin wani rame kamar bake ba? Murmushi taii tare da fadin ba komai wlh, Allah sister kin rame duk yadda akai akwai abinda ke damun ki, to ke ina ruwanki da itta, nifa yaya Hashim badakai nake ba kawai zaka wani samun baki mtwsss, ni kikewa tsaki,wlh dan uwa wannan kanwar taka ta rainani kaja mata kunne, OH kuya dama kunfi kusa ai,itta dai Asmau batace komai ba,uhmm asmau zu muje ki karbi sakonki, mikewatayi suka fice,.

Siyama kema dauko hijab dinki ki rakani wani gunn, kutt Wlh ba inda zata,ok yanzu harda kanwarki xaki fara kishin kenan?allah Ya sawake inyi kishinka,oho daii bazani dake ba,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 1:15 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: “`💝💖💘MAI SONA 57💘💖💝“`

  Ke sister in kinje karka dade kinga aiki zamuyi  ,OK siste.

Tunda kowa Ya tafi Ya barni saura ni kadai  bari inje dakin sister nasan bazan rasa kayan kwadayiba dakinta ta wuce diract, Bin cike ta Fara ta jawo nan ta jawo can, dairy ta Gani Ya fado, dauka tayi tana gyarawa hutunan Hashim ne suka fado, to me hutunan Hashim suke anan? Bari inga budewa tayi ta fara karantawa,.

  “`burin raina, burin raina a kullun shine In sanda zan zama mata a gun Yaya Hashim sannan kuma in shirya shi,zanso inji Yaya Hashim sanda zai furta min kalmar soyayya, this is my wish, my wish“`

Da sauri ta rufe dairy din tana zaro ido dama siyama san Yaya Hashim take kuma shine take San ta cuci kanta taki fada  I have to do something bazan bari inga yar uwata a cikin wannan halinta, turo kofar aikai tai sauri tura dairy din kasan gadu tana bincike,,aaa sister me kike nema ne? Aah sister har kun dawo? Eh mana sister Ya na ganki kamar mara gaskiya, eh dama sata nazo miki kuma naga babu, murmushi tai tare da fadin biscuits and chocolate? Eh ashe kin gano ni, kuma shine sata, drower ta jawo ta bebo ta bata su,thank you my sister  karki damu,.

Juyawa tayi zata fita har takai kofa,. Sister ina neman wata alfarma a gun ki, da sauri ta juyowa tare da xama a kusa da itta,.

Sister game da abun da kika Gani Dan Allah sister kiyi mun alkawarin xaki rufe shi a matsayin sirri, tun bayauba nake San Yaya Hashim, amma Ba Wanda na taba fadawa kemadin badan kin ganiba bazan fada miki ba sister amma Dan Allah ki taimakeni ki ajjiye shi a matsayin sirri sister ban taba neman abu a gunkiba amma yau ina nema Dan Allah sister, badan niba,.

By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 10:00 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/25, 9:40 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: “`💝💘💖MAI SONA 59💘💖💝“`

Haba sister taya zaai ki bar abu a ranki kumakice Ba wanda zakifawa haba sister,your happiness is my, haba sister nace karki fadwa kowa me yasa kike san mun garda ne? Kina San abi yayi fushi dake ne you have to listen to me sister bana san abinda abi zaizu yana fushi dake Dan Allah sister, Allah sister Inna fadawa abi masan murna xaiyi, murna ko zaiyi murna amma kisa aranki zai dauka plan ne muka hada nidake saboda bawanda baisan baki San Yaya Hashim ba ni kuwa ba wanda yasan ina sanshi in kin fada abi zaiyi farin ciki amma kuma a har kullun zai dinga cewa ya ta Maryam na mata zabi taki bi sai kanwar tace ta amince ku bai nuna miki yaya fushi ba Amman zai ajjiye a ranshi you have to think sister, shiru tayi tana tunani, but sister bafa wani zancen but kibi abinda nace, amma sister kefa fa? Plz sister karki kara sani a wannan abun na dade da cire San yaya Hashim a raina plz sister promise me this will be a secret between me and you, I promise sister insha allahu,murmushi taii that my sister,.

Haka ta fito jiki ba kwari duk sai taji wani iri, itta kuwa yasmeen kuka ta fashe da tasan tana San Yaya Hashim amma bazata iya furtawa Ba zataja ajinta na matsayin mace,.

Kitchen suka nufa suna girki cike da nishadi da annushuwa,.

A bangarenn su shurhabib Kuwa Sun shirya wajen la,asar suka fito suka nufi gidan su yasmeen.

   Tun daga bakin gate ake ta musu welcome, direct fada aka wuce dasu, da sauri sarkin Ya mike tare da fadin abudulsalam dama zamu sake haduwa, murmushi yai tare da mikamau hannu sukai musaba, Ai Wlh Kabir duk mun yar da zumunci yanzu Ma badan wannan Ba da bazamu hadu ba kenan, Wlh kasan abun sai a hankali, wannan iyalenka ne? Wlh gaisawa sukai da mom sannan shurhabib da hammid Suka gaida shi cikin ladabi da biyyay, ammi da aunty amaryane suka shigo suma suka gaisa ana hira, siyama da mahamud suka shigo suka gaida su, ammi the food is ready fa tun dazu, OK gamunan zuwa,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/25, 9:59 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: “`💘💖💝MAI SONA 60💘💖💝“`

Dining suka nufa direct Sun zazzauna suna jira ayi serving nasu, son alokacin yasmeen ta fito tana kiran sister! Sister! Siyama ce ta amsa haba sister gani irin wannan kira haka kamar zaki tashi sama, zaro ido tayi tana kallan shurhabib shima din itta yake kallo, sister lafiya? Gashi Yaya Hashim  ne xakuyi magana,mahamud ne ke yasmeen ki kira Asmau  kuyi serving dinsu mana,asmau ke sakkowa daga stairs tana fadin ganima nazu zaro ido tayi itta tana kallan su,wai Maye haka kun tsaya kuna kallan su ko gaisuwq babu, a tare Suka ce ina wuni?  Mom ce kawai ta amsa   sannan suka fara  serving,.

  Yanseen ce kewa shurhabin serving din abinci, ta debo miya kenan siyama ta miko mata waya garin karba ta zubamai a jiki,da sauri ya Mike, innalillahi yi hakuri bada sanina bane, no karki damu ina ne toilet? Yana ciki,haba sister Ya yana ciki kije ki nuna mai mana, Asmau tje ta nuna mai  baxata ba itta ta waca mai ,murmushi tai tare da fadin muje IN nuna Ma kama hanya sukai suka nufi wata hanyar daban wai duk waccan area din dining ne,.

“`this story for you sister faiishaq“`

“`dama ance boka makar yacine,.

Wata mata taje gun boka tana Xama ta bude baki zatai magana yai saurin daga mata hannun nasan me ke tafe dake mujinkine zai kara aure kuma bakya so, aa boka ba haka bane, kina San a kashe kishiyar ki, aa boka ba haka bane, kina San haihuwa, aa boka ba haka bane, cikin bacin raii yace To wai Maye ne?? Fashewa tayi da kuka ba na ajjiye dari uku na bane kawai na dawo naga Ban ganiba shine Nazo ka bincika mun inda take“`😂😂

By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/26, 8:32 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/26, 8:24 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 61💖💘💝*

Shurhabib da mom dinka kazo? Eh mana, kuma mee kace Mata?dad dina yasan abi dinki To yaxo aiki shine nima na biyo shi Dan inga yadda kaduna take, OK iya shine ya kawo ka? Eh mana nothing else,maganar mu fa? Wacce magana nina manta’cikin bacin raii ta juya xata wuce yaii saurin riko ta sannan Ya fara magana, yasmeen a zahirin gaskiya kafin inyi abu saina sanarwa dad dina yaban shawara, to dana fada mishi shine yace in hakura dake tun kedin ba sona kike ba yau da ace kina sonane tofa shima zai taimakamin, ture shi tayi inji wa yacema bana……..  Sai kuma tayi shiru ga toilet nan inka gama ina jiranka tana kaiwa nan ta wuce.

Murmushi yai yasmeen I will try my best, amma xanso inji this tree magical words din daga bakinki zasu karamin kwarin gwiwa amma kinki fada zanga ranar daza ki fada min,.

Haka Ya shiga toilet ya wanke jikinshi sannan Ya fito ,dube dube yahau yi dan ya rasa hanyar da Ya fito dakyar Ya samu Ya fito parlour yana duba can ya duba nan shahada yayi Ya bude wata kofa corridor Ya gani da dakuna a jere, haka Ya hau budewa ba kowa ana biyar ne ya ga yasmeen ta kifa kaii a jikin mirror tana kuka, murmushi yai tare da rufe kofar,sannan yai nock, da sauri ta goge hawayen ta ta bude kofar ,murmushi yai tare da fadin nifa ksa gane hanyar inshiga nan in shiga can nake, aikuwa bata San sanda dariya ta kwace mataba

🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/26, 8:32 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 62💖💘💝*

Dariya tayi sosai harda kwakwatawa hade rai yayi tai saurin yin shiru tare da fadin sorry muje in nuna Ma, sai kuma ta hade raii itta Q dole fushi take dashi ,shidai baice komai ba har suka isa gun cin abince lokacin Hashim Ma yazu,.

Yau matas zo kiyi serving dina, baga siyama nan ba, eh aidama ke baki da kunya,nakaika rashin kunya ne daka xauna xaka cinye abincin baki, a fusace Ya mike Tana ganin haka ta kwasa da gudu, stupid girl, kaii Dan uwa zanso ganin xamanka da sister, ai Wlh gyarata xanyi,.Siyama zo kiyi serving dina plz,.

Haka Suka gama cin abinci sannan suka nufi parlour suna hira,.

Dad damai martabane, yauwa aboki yanzu sai kazu gobe zamu cigaba da komai ko ?eh insha Allah, gaskiya abdulsalam Ya kamata mu cigaba da zumunci, saboda haka na yanke shawarar hada dankaa da yaa ta siyama ina fatan zaa karbi kokan barar mu,murmushi yai tare da fadin godiya muke sosai,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/28, 9:18 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/28, 8:55 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 63💘💖💝*

Haka sukai sallama suka kama hanyar gida,.

Asmau Ya kike ganin shurhabib zaiyi bana tunanin abi xan amince fa shurhabib din yace min gobe zai sami abi din Ya mishi magana in kowa Ya taru,kuma bama wannan Ba abi nsan farin cikin Yaya Hashim kina ganin abun xaiyi sauki kuwa? Eh to gaskiya da kyar to sister shawara why not ku hadu ke da shurhabib din kuyi maii Baya ni,hmmmm asamu kenan ni yanzu naa isa na tunkari abi da wannan maganar kuma duk sanda yaji cewa shurhabib ne wanda yaci mutincina a skull tofa da matsala sosai,yanzu daii kawai addu,a itta ce sannnan mu xubawa sarautar Allah ido,.

A bangaren shurhabib kuwa suna parlour a zazzaune, Dad, Ya akayi my son, dama Dad inasan gobe zamuyi magana indai kun gama aiki kaida abi din yasmeen kuma nasan zakaji dadi, OK Allah Ya kaimu, dama muma xamuyi muku magana,ok dad Allah Ya kaimu,.

  “`washe gari“`

Suna parlour a zaune Siyama na kitchen tana hadu lemuka,abi ne Ya bude taro da addu, a, to bawai komai ne Ya hadamu anan ba illah wani hasashe damuka yi nida aboki kuma muke San hada zumunci,daga Hashim, shurhabib, da yasmeen Ba wanda gabanshi bai fadi ba,.

A bisa hagenmu mum yanke shawarar hada yayan mu aure kuma muna fatan xasuyi mana biyayya, mu so zamu hada shurhabib da Siyama aure,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/28, 9:16 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 64💘💝💖*

Cikin tashin hankali Ya mike tsaye,inda Siyama take ganin duhu a fuskarta tashi taya ta saki tray din sannan tabi bayan tray din, cikin tashin hankali Hashim yayi kanta yana jijjigata, duk yabi Ya kidime, da sauri yasmeen ta dauko ruwa a fridge aka yayyafa mana, amma me Tana dawowa ta kuma inda ta fito,sosai yasmeen ke kuka inda shi kuma shurhabin Ya mike tsaya a tsaye kamar gunki ,aunty amarya kuwa kira take a kira driver, abi da Dad abin Ya basu mamaki MEKE FARUWA ne haka,kawai dagaji za,,a aimata aure shikenan sai mutun Ya samu, abi ne yai magana, no need akaita a asibiti bari in kira doctor ,wayarshi Ya dauka Ya kira doctor sannan Ya Fara safa da marwa a parlour, ba, a fi 5m ba doctor ya karaso,ruwa Ya karba Ya yyayyafa mata  da sauri ta sauke ajiyar heart sannan ta fara bude aye, tana kallan kuwa na parlour,mikewa doctor din yayi, tare da fadin abarta ta huta sanna ke kuma ki rage yawan tunani,.

Karku wani damu watakil taji abun daya raxamata ne shiyasa ta suma but zai dai dai, daga nan yai musu sallama,.

Abi ne Ya kalleta, Siyama meke damunki? Murmushi yake ta yi ba komai dad, ba komai kuma kika samu sannan doctor yace wani abune Ya razana ki mudai munanan Ba mugawa wani abuba sai faduwarki muka ji, karki boyen wani Abu Siyama meke damun ki, Allah abi ba komai kawa na tuna Abu ne, hmmmm kawai yace tare da komawa suka zauna,.

Dad ne Ya Kalli shurhabin son kace xaka mana magana Amman shiru, car keys nashi Ya dauka Ya fice abun shi,tafiya yake yana tunani kala kala, meke shirin faruwa, za, a rabani da MAI SONA,am sorry dad amma baxan amince da auren nan ba, fashewa yayi da kuka ya kifa kanshi a siyarin motar yama manta tuki yake, horn din daya ji Ya sashi dagowa da sauri, manyan motoci su biyu ke tahuwa dayar tayi over taking, shikuma Ya tsaya a cakiya dan besan yama akai Ya shigo tsakiyar ba, cikin tashin hankaki Ya murda motar da shirin sauka gefe ,dai dai lokacin mai daya motar shima Ya murda tashi da niyar matsa mishi, ai kuwa suka hade kunsan babbar mota da karama tuni tai wulli da tashi cikin rami,.

Kuka take sosai a daki, nashiga uku meyasa abi zaimun haka, na hakura da Yaya Hashim amma nadauki alkwarin bazanyi aure ba shine za, ai mum haka, yanzu Maye mafita Maye mafita, da sauri ta Mike tana hada kaya guduwa Xanyi Wlh guduwa Xnyi,.

A bangareen yasmeen kuwa kuka take sosai, yanzu za,a rabani da MAI SONA,.

(NIDAI CEWA NAYI ALLAH SARKI )

🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:33 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/30, 12:40 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 65💖💘💝*

Kayanta ta tahau hadawa duk hankalinta a tashe, a hankali ta fito tana dube dube, ba kowa tana saukowa parlour ta gansu a zaune suna hira da sauri ta kkoma daki,kan gado ta fada tana kuka sosai,.

Dad da abi da suke parlour suna hira, Hammid kuwa hankalin Ya tashi dan baisami number din shurhabib ba, wayar dad ce tahau ringing,hello Baban me wayar nan muke nema, eh nine Allah yasa lafiya, eh to danka yayi accident,a halin yanzu yana special hospital, da sauri dad yace OK ganin zuwa Ya kashe wayar yana salati, lafiya? Wai shurhabib ne yai accident yana special hospital, dai lokacin yasmeen ta fito aikuwa salati ta Saki tai baya luuuuu Asmau tai saurin riko ta, tare da kiran sunan ta, da sauri su abi sukai kanta, aka sata a mota saii asibiti,.suna zuwa aka bata gado,.

Sannan suka nufi inda shurhabib din yake, bai wani jii ciwo ba Allah Ya takaita,. Dad ne Ya fara magana, hammid kaii abokin shurhabib ne tun kuna yara, saboda haka ka fada mum abinda shurhabib yake boye mun inaji a jika na akwai abin dake faruwa, eh dad dama ko baka tambaya ba dole in fada ma, shurhabib Ya shiga wannan halinne duk saboda yasmeen tun ba yauba yake San yasmeem kuma itta Ma Tana sanshi kawai dai ta boye ne amma Dan Allah dad ku hakura da bashi siyama ku bashi yasmeen Dan Allah, gun abi Ya nufa Ya rukanshi harda kuka (Allah sarki aboki na gari kenan )Dan Allah abi ku taimaka Wlh suna San junan su, Hashim da ya shigo yanzu yai saurin cewa nima saida ne abi,wlh suna San junan su, abi nina hakura aba shurhabin din,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 12:57 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 66💘💝💖*

A hankali Ya Fara magana, shikenan naji abin da kuka ce da siyama da yasmeen, duk yayanane sannan kuma shurhabin da Hashim suma Yayanane, ba komai na amince da shawar ku amma danni na amince indai har abdulsalam bai amincr ba topa saidai su hakura, da sauri suka nufi inda dad din yake suna rokan shi, murmushi yaii tare da fadin Ba Komaii Allh yasa alkairine, amma inasan ku rufe wannan a matsayin sirri, muga a nasu tunanin ya zasuuyi,. Insha allahu dad,.

Siyama dake daki tana sharbar kukan ta, yanzu Ya Xanyi Maye mafita ni bazan iya guduwa ba akan zabin da abi yamun inyaji na gudu mai zaicewa duniya, shere hawayen fuskarta tayi, Na amince abi, na amince, toilet ta shiga tai alwala sannan tai sallah raka biyu,nan taji zuciyar ta tadan rage zujin,.

A hankali ta bude idoo, jitai kanta Ya sara, mikewa tayi tana kallan inda take, nan ta tuna cewa shurhabib yayi accident da sauri ta Mike, Tana bude kofa dai dai lokacin su abi suma sun shigo, a sannu yasmeen Ya jikin? Da sauki dad, ina zakije? Ba ko ina dama ganinai Ba kowa shine nace bari in fito, komawa tayi ta zauna a gadon tana tunani, doctor ne Ya shigo aka sallame su sannan suka nufi part din shurhabib har lokacin bai farka.

Hawaye ne suka wanke mata fuska inda Asmau ke bata hakuri,.Hashim ne Ya fara magana abi zanje gida, OK ka tafi da yasmeen doctor yace tana bukatar hutu, OK haka suka kama hanya,.

Yaya Hashim, naam, Yaya Hashim yau zan fada Ma wani abu, but nadaukar wa siyama alkarin bazan sanar da kowa ba amma yau yazama dole in fada ma, saboda bazan iya bari yar uwata ta cutuba sannan nima in cutu, Yaya Hashim tin ba yauba Siyama take sanka kawai dai taki fada Ma ne,.
Dariya yasa look at you ni zakiwa wayo kice wai tana sona, kawai kedai kice baki sona, haba Yaya Hashim yazaai ina fada Ma magana kamai da itta wasa, look Siyama bana san jin magana Ya isa haka,.

A zuciya kuwa farin ciki yake ashe bashi kadaii yake haukanshi ba, (OK hakan yana nufin shima yana santa kenan )

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:17 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 67💘💝💖*

Da sallama suka shiga ba kowa sai Siyama da take parlour zaune ta kurawa TV ido, bama tasan Sun shigo ba, harara yasameen tai Hashim ta shigewarta sama,.

Xama yayi kusa da itta yana kallanta, kwata kwata bata San Sun shigo ba,murmushi yaii tare riko hannun ta, da sauri ta zabura Tana kallan shi, Yaya Hashim kun dawo Ya jikin nashi? Siyama meke damun ki? Ba komai Yaya me ka gani? Damuwa damuwa na Gani a fukar ki, laaa Yaya bawani komai bari in kawoma lemo,ba fa inda zaki sai kin fada mun abin dake damun ki, shiru tayi tama rasa me zata ce, sister ko auren shurhabin ne bakwa so? Kina da wanda kike so koo? Kwalla taji ta rufe mata eyes, itta kadai kesan Yaya Hashim shibaima San tanayi ba,fisge hannunta tayi ta nufi stairs tana kuka,.

  A hankali Ya Fara bude idoo har suka washe, Mom dake kusa dashi sai sannu take mishi, kallan kowa yake duk kuwa yaxu sai sannu suke maii, doctor ne Ya shigo yai dube duben shi, sannan Ya sanar musu jibi za,a sallame su,.

Abi ne Ya kalli dad, aboki ina ganin wannan juma,ar za,a daura aure, eh nima nayi tunanin haka,hakama za,ai kawai, Mom ce taimagana aure bamu shirya ba, aikuwa gara ku shirya dan kuwa aure wannan juma,ar.ammi dai batace komai dan itta tun Ba yauba take a shiryen,.

Siyama da yasmeen dake gefe sudai basuce komai ba sai Bin kowa da ido suke,. Haka akai ta jinyar shurhabib Ya warke sosai kamar Ba wanda yai accident ba, su kuwa ammi Aunty amarya da mom   sai shiri suke,.

Gidan redio, television, magazine duk an sanar da daurin aure,. Lokacin da aka sallami shurbabib saura kwana biyu daurin aure,.

Amare kuwa sai gyara ake musu su uku, itta dai asmau sai farin ciki take su kuwa kamar ba amare ba, har dariya suke ba asmau,.

Ranar juma,a kuwa kowa Ya taru, shurhabin yayi late tun kan yaje har an daura aure,.

“`Hashim aminu $ Siyama Kabir

Asmau adamu $mahamud

Habib abdulsalam $Maryam Kabir“`

Haka akai ta rabo, har sshurhabiba sai rabon kudi yake, kawai Ya jishi cikin farin ciki,.

🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 1:30 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 68💘💝💖*

Haka aka gabatar da biki,angoye sunyi party na gani Na fada, amma iya su maza Hakama amare,.

Sosai aka musu nasiha sannan aka dauki kuwa zuwa gidan ta, babban gida shurhabib Ya siyaa Na gani Na fada,.

9:00dai dai kuwa Ya watse yabar amare, inda Siyama da yasmeen keta Far gaba,. (Bari in Fara leka WA gun Siyama )

10:00 Hashim Ya dawo gida dakinshi Ya nufa yai wanka sannan Ya dauki ledar dake hannunshi Ya nufi dakin ta, murda handle yayi yaji a rufe, dakinshi Ya koma Ya dauko wani key din, da sauri ta Mike jin ana bude kofar, kuka ta fashi dashi, tana salati sosai, yana shigowa yaga ta kifa kaii a cikin pillow tana kuka da sauri Ya karasa gunta, Siyama lafiya, jin muryar hashim yasa tai saurin dagowa, Yaya Hashim me kake anan Dan Allah ka fita in habin yazu Ya ganka fa, murmushi yai tare da fadin ina sanki Siyama, l love you alot Siyama zaro ido tai tai saurin mikewa, shima yai saurin jawota, haba Siyama nine fa mujin naki,tureshi ta hauyi, Dan Allah Yaya Hashim kayi hakuri, tsaki Yaya tare da dauko katin bikin su Ya nuna mata, zaro eye tayi, taya hakan ta faru, labarin Ya bata, bata San sanda ta Saki murmushi ba, Siyama ba zakice kina sona ba? Murmushi tai tare da fadin, ina sanka yayna, I love you too,.
(to nima dai ina san MAI SONA )

Hannu Na daga musu tare da fadin asuba ta gari dan Na kago inje gidan yasmeen

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: [9/30, 2:26 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 69💘💝💖*

A bangareen shurhabib kuwa suna can shida hammid sai hira suke har wajen 10:30 aboki wai bazaka tashi kaje gun amarya bane? Tsaki yayi kafa rabu dani hammid, hmmmm aboki zakai mamaki nidai kawai ka tashi ka tafi gobe zan kira ka inji yadda kaga mamaki, hammid wai kaiii yaushe zakai auren ne? Nafa so ace tare mukai dakaii, hmm karka damu aboki nima Na kusa, a ina ka kusan bayan ko budurwa baka dashi, shurhabib kenan, zeebaby zan aura,da sauri Ya furzar da lemon bakin shi,what kasan me kake fada kuwa! Eh na sani kaine baka san muna soyayya ba amma mun dade muna soyayya da itta kawai ni tamun kuma itta zan Aura in mun koma,gombe woww aboki amma Wlh naji dadi nafa dauka wasa kake, amma shine ko ka sanar mun, no dama surprised naso inma, yanzu daii tashi ka tafi gida, da kyar da Bala,i hammid Ya tura shi gida, bayan yayi parking Ya shigo gidan da sallamr shi,.

Dakinshi Ya wuce yayi wanka sannan yai shirin bacci, kashe wutar dakin yayi yai kwanciyar shi,wai ni akaiwa auren dole aka hada da wacce bana so bata sona, tsaki yaja tare da yin juyi, amma AI bai kamata na barta banje na duba ta ba Allah zai tambayen game da hakan, tsaki yaja tare da mikewa,kofar Ya murda yaji a kulle, ajiyar zuciya Ya sauke shikenan Ma basai na takura Mata, wucewa dakin shi yayi, bai wani Dade Ba bacci Ya dauke shi,.

Itta kuwa yasmeen tana jin sanda Ya murda handle din amma taki budewa, karshe Ma bargo taja tai baccin ta (nidaii nace uhmm wai wahalar da kanku kuke kuna wahalar dani da masu karatu mtsww )

   “`Washe gari “`

Yasmeen ce ta Fara tashi daga baccinta wajen 9:44 mikewa tayi tai brush dama tun asuba tai sallah ,sannan ta nufi kitchen, dankali soya ta hada tea yaji kayan kamshi,sanna ta soya kwai,, ta harhada komai a kitchen din,lokacin har shurhabib yama tashi yayi wanka Ya canza kaya, saida yaje dakin ta yga bata nan sannan Ya nufu ksa, parlor Ya duba bata nan, kitchen Ya nufa direct, dai lokacin ta itta Ma ta nufu kofar tana shirin fita sukai karo, da sauri Ya riko ta, Dan baya taii zata fadi, zaro ido sukai a tare yai saurin sakinta, tunani Ya shiga yi me ya kawo yasmeen da safe haka kuma Ma amare suna fitowa ne, itta dai haka tunanin nata yake, murmushi tai tare da fadin ina kwana,? Wayar shi ce ta fara ringing, itta kuwa wucewa tayi sama, hammid Ya gani, hello aboki, hello shurhabib, sai kaga abu haka ko ai Wlh naji dadi da baka nan aka dauka auren nan dama surprised ne muka so maka, look hammid banfa gane me kake nufi ba,

Ai dama bazaka gane ba, kardai kace mun baka je gun yasmeen jiya ba? Yasmeen ko Siyama kafin nazu ta rufe kofa, dariya hammid yayi, Ai yasmeen aka daura Ma Siyama kuma Hashim, what wai maye hakan ne, OK kaje ka duba invitation card xaka gani, dakin shi Ya koma Ya hau bincike da kyar ya samu daya, tsabar farin ciki har rawa Ya taka, nan Ya kira dad Ya gaida shi dad sai tsokanar shi yake,haka suka gaisa da mom sannan Ya kira abii din yasmeen tare da mai godiya,.

Parlour Ya koma har yanzu tana kitchen Amman yanxu ta zunbulo hijab kamar matar malam, jingina yayi gikin kofar kitchen din yana kallanta,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 2:43 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 70💘💝💖*

Jitai ana kallanta yasa tai saurin juyawa,murnushi tai baka tafi ba? Eh ban tafi ba, OK baka ga Yaya Hashim din bane? Eh ai bansan dakin nashi ba shine nazu ki raka ni,murmushin yake taii tare da fadin OK muje,gaba taii yana binta a baya gashi itta bama sanin gidan tayi ba, wani daki ta gani,murda handle din tayi tai sa, a kuwa a bude dakin yake, dakin Ya hadu shima amma da gani Na baki ne, shiga tayi tahau yin sallama shi kuwa abinma dariya Ya bashi Amman Ya shanye, juyowa tayi tana kallan shi, may be yana toilet ka jirashi anan shidai baice komai ba illah binta da ido da yayi,ganin kallan Ya mata yawa yasa ta juya zata fita amma taji kofar a rufe, zaro eyes tayi me shurhabib yake nufi, juyowa tayi yana ga kofar a rufe? Eh nina rufe, kusa da itta Ya matso ,shurhabib plz nifa matar wanicd yanzu, murnushi yaii yana kokarin cire mata hijab din dan sai zufa take,shurhabib yaushe ka gama haka ne nifa matar aure ce sai hawaye, ganin tana hawaye yasa shi danja baya,to naji ke matar aure ce ai nima mujin aure ne,fisge hijab din yayi, da sauri ta kalle shi, waii meke damun ka ne wannan wanne irin iskanci kazu har gida na kana cimun mutunci, Dan Allah ka fita nifa ba yar iska bace, come down yasmeen ninefa mujin naki, what kasan me kake fada kuwa? Ohhh vaki yarda ba ko, OK muje kki gani, bude kofar yayi Ya rike hannunta gam suka nufi dakin shi, card Ya nuna mata Amman duk da haka bata yadda ba, baki yadda ba? Eh ni Ban yadda ba, tsaki yaja tare da dauko phone dinshi Ya kira Asmau Ya mika mata, bayan Sun gaisa ne asmau ke sanar mata yadda abun Ya kasan ce,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:05 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💖💝💘MAI SONA 72💘💝💝*

Tunda Asmau tai mata bayani bata kara cewa komai ba jin shirun yayi yawa yasa asmaun kashe wayar, itta kuwa tabar waya a kunne can believe it wai dagaske shurhabib ne mujinta, kuka zatai ko dariya, jin an jawo ta yasa tai saurin dawowa daga tunanin da take, kallanshi taii sai kuma ta fashe da kuka,yanzu shine baka fada mun ba kabar ni a cikin duhu ko, dagota yayi Ya share mata hawaye nima yau da safe na Sani, my angle, murnushi kawai tayi tana share hawayen nata, muje kayi break, to ai ban gaji da kallanki ba, murmushi taiii kawai tare da riko hannunshi suka nufi dining, a baki ta bashi shima hakan, daki Ya koma Ya sake wanka sannan Ya fito Tana parlor ansha wanka sosai ga wani uban make up,. Woww kinyi kyau sosai wayrshi Ya dauko yana daukarta hotu,.

Har bakin kofa ta rako shi, kiss Ya mata tare da fadin sai Na dawo ni badan wannan gaisuwarba da zamana xanyi ma, murmushi kawai tayi tare da fadin a dawo lafiya,.

Haka suka hadu su hudu suka nufi gidan iyaye suna musu gaisuwa, sai tsokanar hammid ake wai an barshi a baya,.

Basu suka gama gaishe gaishe Ba sai wajen magariba, masallaci suka nufa, sai bayan isha sannan kuwa Ya nufi gidan shi,.

Ta gyara ko ina kawai jiran dawowar shi take ga abinci kala kala da akaima, ga wata kwalliya da tafi ta dazu, gin a danna bell yasa ta tashi da sauri ta bude kofa, murnushi tai tare da fadin sannan da dawowa, karbar ledar hannun shi tai ta rike hannun shi har daki, Na hadama ruwan wanka inka gama ka samen a dining, tana kaiwa nan ta fice, gado Ya fada tare da fadin soyyay dadi tafi zuma dadi,. (:D:D)

Haka yai wanka sannan Ya nufi dining, yanaci yana santi,.
Bayan Sun gama suka zauna a parlour suna kallo, wajen 9:00 bacci Ya Fara dibar yasmeen daukar ta yayi suka nufi dakin shi, yasmeen jekiyi alwala ba musu taje tai alwala sukai sallah tare da godewa Allah,. (to nima daii nace musu bye asuba ta gari dannasan yau yasmeen zata ciki mace ).

Da asuba shiya fara tashi yai wanka sannan Ya tashe ta ya taimaka mata ittama tayi sukai sallah tare sannan suka koma baccii, sai wajen 10:30 suka tashi dakinta ta nufa tai wanka, tasa wasu kayan kafin ta fito har yayi breakfast Ya jere a dining, abon Ya vata mamaki dama Ya iya girki ne, da kanshi Ya kaita dining Ya bata abinci,.

Haka suke ruyawa cikin jin dadi da kaunar juna, gashi har yanzu sunkai wata daya,.

🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 3:25 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: *💝💘💖MAI SONA 73💝💘💖*.

Hammid Ya dade da komawa gombe,yana ta shirin auren shi .

Yasmeen ce da shurhabib a parlour a zaune tasa kankara a gaba sai sha take, tun shurhabib yana fada har Ya gaji dole kawai yanzu yake sa mata idoo, wayar shice ta hau ringing, hello hammid, aboki Ya amarci, gashi muna sha,aboki wani satin aure Na fa, zaro Ido yayi tare da fadin, what wlh hammid mutincinka kadan ne saida auren Ya ksa zaka sanar mun, sorry ainaga kana cikin amarci ne, to shikenan gobe zamuzu da Dad dama gobe xai dawo nima nan zan dawo da Xama AI kaga akwai hospital dina anan, haka sukai sallama,.

Habibi hammid ne xaiyi aure? Wlh kinsan WA zai aura,? Aa zeebaby xaro ido tayi amma nafi kuwa murna, ki shirya gobe zamu tafi kuma kinsan a can zamu xauna yanzu ki shirya mije kiwa su abi sallama, da murna ta nufi daki ta shirya suka nufi gida, duk sunce suma zasuje bikin,.

Washe gari da safe suka kama hanya, sosai hammid yai murna da ganin su,

Shurhabib gidan shi suka wuce,.

Haka akai biki cikin jin dadi sannan su abi sukaiwa yasmeen nasiha suka wuce,. Shurhabib Ya fara aikinshi a hospital nashi,.

Ranar Ya dawo daga office yana ta sallama yaji shiru, dakinta Ya shiga Ya ganta cikin bargo, da sauri Ya sata mota suka nufi asibiti nan doctor ke sanar musu tana da ciki wata daya, sosai shurhabib yai murna suka koma gida,.

Sai kira yake yana snarwa, abinka da abin farko,.

Haka suke rayuwa Komai shi yake yi itta kusa sai shagwaba take San ranta,. Haka har ciki Ya cikaa wata tara,.

Sunje asibiti dan aduba lafiyar baby anan nakuda ta tashi, labour room aka shiga da itta, tasha wuya, sannan ta sintilo Yan biyu mace dana miji, Dan murna har kuka shurhabib yayi,.

Haka family suka xuu,.
Ranar suna, aka sawa ta Mace sunan mom din shurhabib, Na mijin koma sunan dad din yasmeen,.

Haka rayuwa ta kasance wa wadannan Ma aurata cikin jin dadi,.

Inda Siyama ta haifi Na miji, Asmau kuma mace,.

To musu karatu anan zan ajjiye biro na, sai kuma Allah Ya hada mu a novel dina Na gaba, *yayana mujina, ko kuma ninaga duniya*
.,

Na saudaukar da littafinnan to you sister Zuwaira, wato ilham muhammad

“`my greeting to you sister Hakeey “`

Aunty ummi you
special

Ina mika godiya ga masoyana Allah Ya Bar zumunci love you all

By🙋Hajara muhammad Falalu (Mami natty girl )💃

HANIFA

[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/28, 9:03 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   🍀    *HANIFA 1*🍀
  🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
BISMILLAHIR LAHAMANIR RAHIM
NASAN WASU ZASUCE BAN GAMA *MAI SONA*BA AMMA NA FARA WANI DAN ALLAH AIMUN UZURI NASAMI MATSALA DA WANCANNE AMMA INA SOLVING MATSALAN ZAN CI GABA INSHA ALLAH.

BISMILLA.

hall din a cike yake da mutane yayin da amarya da ango ke gun zaman su suna ta hange da gani dai akwai wanda suke jira.waka aka Sa agun sa Tashi take yayin da wasu keta surutu, can naga wasu Na magana Na Dan matsa kusa dasu,.kaii gaskiya wadannan Babbar kawar amarya da angonnan suna da matsala har amarya da ango su riga ku zuwa gaskiya da sake, yanzu fa su kadai ake jira,.wata bakar mota ce ta danno kai,.itta ma motar kamar bazata taka kasa ba, parking akai saida aka dauki Kusan 15m sannan aka bude yayinda kallo ya koma kan motar.wani bakin cover ne ya danno kaii sannan  shima ya danno kaii, wowwww innalillahi,wannan inajin daga India yake fari tas ga gashin kanshi kamar na india yasha gyara, taku yake kamar bazai taka ba,wata kujera kusa da ango yaje ya zauna yanawa angon magana da gani afuwa yake nema, .

Wata farar motace mai bakin glass ta danno kai,cikin sauri tayi parking,jjakar ta ce ta fara sallama sai yan yatsunta dayasa lalle, sannna ta danno kaii, subhanalla dole kija aji Yan mata, itta Ma fara ce tasa Jar atamfa da daurinta mai fanka da mayanfinta baki, wayar ta ce ta fara ringing, dauka tayi, tana tafiya tana amsa wayar sai ta kara kyau daga mata har maza kallanta suke,amarya Na gani ta hade raii, kama kunnenta tayi Tana murnushi nan nagane muku dimple dinta duk biyun suka lotsa, murmushi amaryar tayi dan ko kuma masu karatu tai muku wannan murmushi sole ku dara. Xama tayi nan aka Fara;kawar amarya tazu tayi bayani nan ma abokin ango,. Nan amarya da ango suka fita fili suna rawa, hisbullah ne ya tashi lokacin hanifa ma ta tashi da niyar zuwa yiwa amarya da ango kari tana tafiya tana duba jakarta, sai ji tayi taci karo da mutun, saurin ja da baya tayi, cikin fushi yake magana ke baki ganine hankalin ki a sama yake ne? Abun ya bata mata rai abincin kusa da itta ta dauka ta juye mai tunda kai a kasa,,cikin fushi ya dauke ta da mari, aikuwa itta ma ta dauke shi da nata marin,.
By 🙋natty girl 💃
[7/28, 9:24 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
    🍀 *HANIFA 2*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido yayi tare da rike kuncin shi abunda ko maman shi bata taba mai ba kenan,.nan fada ya fara da kyar aka raba su, cikin fushi duk su suka nufi motar su, hanifa ta ba motar iska, shima yaba tashi iska, wani tangamemen gida naga tayi parking tana horn cikin bacin raii Mai gadi yai saurin budewa, tana shiga naga motar hisbullah a bayanta ashe biyo ta yayi yaga gidan Data shiga juyawa yayi ya nufu nasu gidan,tana shiga ta mommy a Palo,.wani banzan kallo mommy ta watsa mata dama tasan da hakan dakinta tashiga, tana zuwa ta wuce toilet tayi wanka ta canza kaya, ta zauna akan gado tana huci,. Daddy taji yana kiranta hanifa!hanifa! Da sauri ta fito tana fadin ganinan dad har kasa ta durkusa dad sannu da dawowa,kin kyauta  wato shine kika fita baki fadawa mom dinki ba kina mata rashin kunya dan ba itta ta haifekiba ko? Shiru tayi tana tunanin itta dai tasan ta fawa Mom amma shine zatai mata sharri duk da dama batun yau take mata sharriba, Ba magana nake miki Ba? Wlh dad na fada mata, aikuwa  mom ta fashe da kuka ka gani ko alhaji nasan yarinyar nan ta rainani tana nufin sharri nai mata,hanifa wai ME yake damunki ne kullon sai kinsa mom dinki kuka jin dadin hakan kike ne wlh duk kin canza lokacin mahaifiyar ki marigayiya Zainab tana nan ba haka kike ba kodan kinga itta sa,adatun ba ittq ta haife ki ba,.kayi hakuri dad mom kiyi hakuri insha Allahu hakan bazata sake faruwa ba, tashi kije Allah yai miki albarka, Tom dad Na gode, itta dai mom bata ce komai ba,.

Shikuwa hisbullah yana shiga gida ya rasa ME kemai dadi, UMMI ce ta fito daga daki, aa yaron ummi ways taba ka?ba komai ummi, ban gane ba komai ba wannan kayan yanaga haka, mom abinci ne ya zube mun a kayan, OK sai kaje ka canza ka dinner dinka can a dining, Tom kawai yacr ya wuce daki, yayi wanka ya canza ya zauna saman gado sai hawaye wai yau shi aka mara a bainar jama,a kuma wai mace dole ya dauki mataki,. Mom ce ta turu kofa wai son haryanzu baka……. Shiru tayi ganin hawaye akan kuncinshi, subhannal son maike faruwa,. No mom karki damu Na Tina dad ne, shiru tayi amma da alama bata yarda ba, OK tashi kaje kaci bince tare suka fiata tayi saving din shi, haka yau yaci abinci ba annuri a fuskar shi duk da dama hakan yake.
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/28, 1:16 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
      🍀 *HANIFA3*  🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*HISBULLAH ABDULSALAM*shine aini hin sunan shi shikadaine a gun iyayen shi,hisbullah sunsha wahalar rayuwa kullun mahaifinshi yana fadi tashi ganin yasa yaron nashi tilo a makaranta kasancewar shidinma Mai kokari ne yasa yawanci scholarship ake biya mishi haka ya tasu da ilimin shi mahaifiyar Ma Hajiya Hajara ta dai dai kokarinta tana yin dinki dun ta taimakwa  kansu haka har hisbullah ya taso,gownment take dauki nauyin karatun shi a india inda yaje ya karanci business har Allah Ya ya kammala ya zama babba a Nigeria wajen kasuwan ci koma wanne iri ne, bayan ya dawone ya sami mummunan labari cewa mahaifinshi ya rasu amma gudin karya tada hankalin shi yasa akaki fada masa haka yai kuka harya gode Allah lokacin daya dace ya taimaki mahaifin yadadar dashi dadin duniya Amman lokacin ya barshi,hisbullah miskiline Na karshe yana da company dinshi hisbu,abdull company yanaji da mahaifiyar shi yanzu yana da shekara 30kenan amma baida ko budurwa shi matan ma basa gabanshi,. A company kuwa har gulmarshi ake wai bai tabaa dariya ba,.wannan kenan.

    *Sadiya Umar sulaiman (hanifa)* shine ainihin sunanta yarinya Yar gata maiji da kanta Yar boko tun daga sama har kasa, hanifa Nada shekara 25 ,itta kadai Allah yaba iyayen ta,ta kammala karatunta a nan university of jos Inda takaranci business, Tana level 3ne Allah yayiwa  mahaifiyarta rasuwa wata Zainab, hanifa tasha kuka bayan rasuwar babarta mahaifinta ya kara aure,dan ta sami mai dauke mata kewa amma saimai tinda sa, asadutu ta shigo gidan taga yadda mahaifinta yake ji da itta kuma bashi da kowa sai itta tadauki karan tsana ta daura mata wanda mahaifinta baimasan da hakan ba,.Tana da kawa khadija san shaku sosai, hakan yasa ran biki ta zma babbar kawa wanda angoma shine hisbu shine babban aboki,. Wannan kenan
By🙋natty girl 💃
[7/28, 7:35 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  🍀 *HANIFA 4*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hanifa ce zaune a Palo, Tana break,dad ne ya fito zaije office, ina kwana dad, ina kwana mom? Lafiya qlau mai Sadiya kin tashi lafiya? Lafiya qlau dad.mom kam bama ta isheta kallo ba, gaskiya alhaji bai kamata ace yarinyar nan tayi karatun harta kammala amma ace taki tayi aure gaskiya da sake imma tana tuna baya ne aikomai ya wuce ko? Gaskiya ne wannan yaci ace yanzu tana da aure, ke hanifa kina da wanda kike so ne? Aa dad amma zan duba, Dan Allah dad kabarni inyi aiki mana, Mon ce tai saurin dauka,;haba ke kuwa hanifa duk kudin mahaifinki amma kice zaki wani aiki gaskiya ai sai zage mu, mom nifa bawai dan kudi zanyi ba kawai dan kar inyi karatun a banza ne,;dad ne yai magana To shikenan hanifan daddy ba komai zan duba Na gani. Yauwa daddy na gode karki damu indai hakan zai saki farin ciki, mutmushi tai yayinda mom ta kulu dole ma tayi wani abun,.

Hisbullah ne yai shirin office,mom ina kwana? Lafiya qlau son katashi lafiya, lafiya qlau, tied dinshi ta fara gyara mai waini son yaushe zakai mun shurukane kaga su wannan gyaran tied din duk itta ya kamata tadinga ma kafa isa aure,. Plz mom kidaina mun zancen aure zan duba Na gani zaki sami suruka ba dadewa ba, murmushi muje kaci breakfast dinka daining suka nufa yanaci yakama hanya da Body guard dinshi sai office, office din ya hadu ko ina da ma aikata, wani bangare naga ya shiga wasu mutane da basu fi su goma ba suna ganin shi kusa Mike suna daukar gaisuwa, wani table Na gani da ba kuwa akai nan ya zauna suma suka Zauna, yadda Na lura da office din wannan gun nashine indai yana bukatar zama anan din daga wadannan na fun sai shi kafin ka sami ganawa dashi saika gana dasu tukun. Wata Na gani take nufu inda yake tana sanye da English wear duk Sun kama jikinta.
By🙋natty girl 💃
[7/28, 7:46 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  🍀*HANIFA 5*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Good morning sir hisbu, morning farida yau kuma su waye kesan hada hnnu damu? Kujera taja ta zauna, mun sami sako daga company mascon Na garin abuja suna san hada hannu damu sannan kuma mun sami mutane da yawa da suke neman aiki anan company nin list din yana gurin, Aliyu,.zaki iya kira mun aliyu juyawa tayi ta daga mai hannu cikin taku yazu shima ya zauna, aliyu suwa dawa ke neman aiki a company nan ya fara lissafomai nadauka zanji sunan hanifa amma babu, OK zaka iya musu interview Ai saika tantance wadan suka dace, OK sir, haka yau aikin nasu ya kasance.

Hanifa kuwa komawa tayi tana cin abincinta, mom tazu wucewa tana harararta kewai aiki ko To wlh muddin ina nunfashi bazaki yi wani aiki Ba ke infada miki ma kin kusa barin gidan nan,;murmushi tai mom ai bazan sami aiki ba sai Allah yayi kuma indai yayin komai shige da ficen mutun tofa ba yadda ya Iya sannan kuma barin gidan shima sai Allah yayi, ni wai mom baki jin kunya abun da kikemun a gidannan banfa taba fadawa dad ba, oho ni kike fadawa haka kinyi dai dai dan bani na haifeki ba ko zaki san dani kikai zancen tana kaiwa nan ta wuce, mutun sai bakin ciki sannan sai kayi magana yace Dan bashi ya haifekaba, mtsww, kuma sharrine zaki mun inda sabo aina saba,
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HAIFA 6*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hisbullah ne a office shida aliyu,sir yaushe zaai wa mutanen interview dinne? Well ina tunanin ayi gobe kasan muna da bukatar maai kata sosai, haka ne sir, yauwa sir waikai baka dan irin murnushinnan ne, what ah sorry sir, tab wannan zanga matar shi, kace me aa bakomai sir cewa nayi zan wuce, OK da kyau,.

Hanifa ce ke kallo a palo, wayarta ta hau ringing dauka tayi, hello khadija ya gida,?alhamdulillah kinsan, zaai tarun yan mate dinmu Na uni wai zaa hada kudi a kallah ana san hada million 10 dai dai lokacin mom da dad suka fito, million goma to Allah Ya bamu, sai anjima, haka sukai sallama, hanifan dad waya kike eh dad wai wani kudi ake San mu hada, OH Allah sarki nina fita a dawo lafiya dad, ficewa yayi, mom dai ta kai bango wayar tace ta hau ringing, barin gurin tayi, hello Ladidi wai har yanzu baki wa bokan magana bane,?aa munyi magana yace anjima muje, Tom shikenan zanzu Anjima din kashe wayar tayi,

Hisbullah ne da wasu bodyguard din shi ,inaso zan saku wani aiki ne wata takadda ya mika musu kunga wannan adress din sannan ya mika musu hotan hanifa wannan adress din gidan su yarinyar nan ne ina so ku kamo min itta a cikin wannan satin IN ya wuce haka abakin aikun ku, your wish is our commend sir, wucewa yayi, (topa wannan hanifan zata ga duniya )
Kuyi sorry yau bazaku jini sosai ba gaskiya
By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 7*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sa,adatu ce a gaban boka, dariya ya kece dashi yawani saki ihu, mene bukatar ki? Dama boka so nake asan yadda zaai yarinyar nan tabar gidannan kuma inso mahaifinta ne zai kureta da kanshi yadda abun zai bata mata rai sosai,hannu ya daga sama sai wani Abu a hannun shi, gari ne fari tas ungu wannan ki zuba mai a abinci inya ci, zai fita hauyacinshi nadan wani lokaci zakiga yana fushi ke kuma sai kisan yadda zakiyi kimata sharri, wannan fushin a kanta zai sauke zakiga korar dazai mata, karbar maganin tayi sannan suka Bar gurin,.

  Son ya gurin aikin naku? Lafiya qlau mom,son inaji fa ajiki na na kusa samun surika, uhmm lallai mom kindauki abun da zafi, ni bari in wuce daki,.
  
      *washe gari*
Dad ne da mom ke magana a daki, sa,adatu wannan kudin da kike gani Na gun aikin mu ne  da muka hada zamu bude company,yanzu ya kike ganin inkai bank ko kuma In ajjiye anan, uhmm gaskiya alhaji ina ganin ka kaishi banki kawai, Tom yadda kika ce,to Alhaji muje kaci abinci, dining suka nufa, inda ta wuce kitchen dan dauko mai abinci, wannan maganin ta zuba a ciki sannan ta bi ta kofar baya ta shiga dakin shi ta dauki jakar direct dakin hanifa ta shiga, tayi saa kuwa tana toilet,can karkashin gadon ta cusa jakar, sannan ta gyara gadon dai dai lokacin hanifa ta fito tsaye tayi tana kallan ikon Allah, mom lafiya? Eh dama zuwa nayi naga ko kin tashi, kuma sai naga kina toilet shine naga kayan ki a kasa nadauka Na mayar miki, shiru tayi tana tunani 🤔,OK mom ganinan fitowa, fita tayi ta koma inda alhaji yake, ta kaimai abincin, lokacin hanifa ta fito ta nufi dakin dad, alhaji ga hanifa can zata gaida ka nasan ta dauka kana daki ne,. Eh barta zata fito ma ai, hanifa kuwa Na bugawa taji shiru ta dawo dining, good morning dad, morning my daughter kin tashi lafiya, lafiya qlau, daughter yau haka haka neke jina kimun addua kinji, tom dad karka damu, abinci yaci yana gamawa ya nufi daki Dan daukar kudi, kudi yace dauke ni a hankali.
By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/30, 11:24 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 8*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Cikin daga murya yake kwadawa  sa,adatu kira kamar gaske kuwa ta nufi dakin, alhaji lafiya kake kirana haka kamar makaho,;wai ina kudinnan dana ajjiye anan ne nazu dauka nake tunanin ko kin dauka kin ajjiye a wani gurin,, aaa alhaji anan fa ka ajjiye kudin muka fita tare amma bari induba cikin drower bincike ta hau yi hankalinta a tashe kamar gaske kuwaq, gaskiya alhaji ban gani ba amma kuma waya shigo dakinnnan bayan mun finta, shiru yayi gaskiya ba wanda ya shigo, saidai hanifa itta kumama bata san zancen kudin ba, to Alhaji ka sani ko ta ajjiye awani gurin,to kirata mujin, cikin daga murya mom ta kira ta, mom gani, mun ajjiye kudi annan amma bamu ganshi ba shine muke tambayar ku kin gani, eh gaskiya dazu ma dana zo banshigo bamaa Na kuma tunda Na buga kofar naji ta ba mutane,. Hankalin alhaji inyai dubu ya tashi duk dadai ma zai Iya biyan kudin, to alhaji asa masu aiki su bincika gidan mana ,yadda kika ce, haka ta kira yan aiki mata da maza hak hau bincike, mom na gani da wata yar aiki ta bata kudi kan cewa zata ga kudin a karkashin gadon hanifa sai ta gadawa Alhajin, su kuma suka koma Palo sukai jigun jigun itta dai hanifa gabanta ne kawai ke faduwa nan ta tuna sanda mom ta shiga dakinta, bude baki tayi zatai magana sukaji wata Na fadin sir gawani kudi a dakin auta hanifa kuma sak jakar daka kwatan tamana,. (innalillahi)
By🙋natty girl 💃
[7/30, 11:39 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀 HANIFA 9*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sauri ya tashi ya nufi dakin hakama mom itta kuwa hanifa mutuwar tsaye tai itta dai tasan ba kudi a dakinta, Dad ne ya katse mata tunani ta hanyar kwada mata kira, cikin rawar jiki ta shiga dakin, kudin ta gani a kan gadon ta zaru ido, cikin fushi yake fadin hanifa waya baki wannan kudin yaushe kika shiga dakina har kika dauko kudinnan, ?wlh dad banai nadauka ba 😭,dauketa da mari yayi To sharri zaai miki, ohh Na gane wato zakije gurin yan mate dinku kikai musu kudin ko kega yar masu dashi ko, wlh tallahi dad bani na dauka ba, to waye ya dauko ya kawo dakin ki? Ko sharri zamuyi miki, mom ce tai saurin magana, Alhaji kayi hakuri mana tinda anga kudin, cikin daga murya yace what in zauna da barauniya a Gida Na kuma yata, AI impossible,to yanzu alhaji yazakai mata, abu daya zam mata ta Bar mun gida, haba alhaji yarka ce fa, sa,adatu karki shiga tsakanina da Yar ta wannan shine hukuncinta, hanifa Na kuka ta ke fadin dad dan Allah ka saurare ni, banasan jin komai Sadiya ki tatttara kayanki ki bar gidannan, amma dad, 😠hanifa kika sake magana zan tsine miki, zaru ido tayi shikuwa ficewa yayi, haka ma mom, tasha kuka ranar haka ta dauki abun da take bukata ko kayanta ma bata dauka ba Iya takaddunya ta dauka tasa a  jaka sanda ta fito ma baya gidan, sai mom dake ta murna a Palo, dakin dad ta shiga ta ajjiye mai letter sannan ta kmaa hanya ta fito,

Tadanyi tafiya kafin wata mota tayi parking kusa da itta wasu mutane suka fito, sauri ta kara aikuwa suka bita lkasancewa ba mutane a unguwar sosai, wani handkerchief suka shaka mata aikuwa nan ta suma Suka sata a mota sai wani gida dake can karshen gari
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   *🍀HANIFA 10*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Suna zuwa gidan suka nufi ciki da itta kamar gawa, wani daki suka kaita,sannan suka fito daya daga cikin su ne ya kira hisbullah, hello sir mum samo wannan yarinyar fa, OK ta farfadu NE? Aa sir, OK inta tashi ku saka shaka mata dan bazan sami damar zuwa yauba sai gobe, OK sir, kashe wayar yayi.

A bangareen dad din hanifa ji yake zuviyar shi Na kuna kasa sukuni yayi, yadawo gida,letter Ya gani,ya dauka yana gani daga auta hanifa yayi tsaki zaiyi wulli da itta sai kuma ya ajjiye tare dayin tsaki, sannan yasha maganin bacci, wannan kenan.

A bangaren hisbullah kuwa yana office, tare da jin dadin an kawo masa wadda inya tuna kullun take sashi bacin rai saiyai Mata rashin mutun cin dabata taba ganiba a rayuwa,.

    Wajajen karfe shida hanifa ta farka daga baccin da take, da salati ta farka nan abun da yafaru ya dawo mata, hawaye ta fara, ta Tashi ta nufi bakin kofa, bugawa take kasancewar jin kofar a rufe, kuka ta fara sosai tare da fadin ku bude mun kofa, wai ba kuwa ne, data gaji ta zauna a jikin bango tana kuka mai tsuma zuciya, kofar aka turu,a razane ta tashi ganin karti Sun shigo, ja da bayaa tayi aikuwa basu wata wata ba suka sake shaka mata handkerchief dinnan sai bacci (nidai nace to hanifa saida wani lokacin kuma ).
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/31, 3:06 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 13*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Zaro ido yayi,zai sake magana ta rigashi sannan kuma, sallolin da ake bina Na jiya a kanka, kai zaka dauki alhaki, sannan kuma tabani da maza sukai wannan ma a kanta ban yafe ba tana kaiwa nan ta wuce, abin ya bashi mamaki Lallai yarinyar bata da kunya, fita yayi abunshi ya nufi office,.

Aban garen Dady hanifa kuwa bayan ya tashi, duk jin kanshi yake yana mai nauyi, wanka yayi ya nufi dining, abinci aka zubamai amma yaki ci sai hange yake, wai alhaji me kake hange ne? Eh yau banga hanifa bane, hanifa kuma alhaji ka manta da ka kure ta a gidannan, shiru yayi sannna ya tashi ya fita baima ci abincin  ba,. Shiru tayi tana tunanin abun yi wai ashe alhaji bazai manta da wannan yarinyar bane tsaki taja tare da daukar wayar ta kira ladidi, hello ladidi, wai ni ina tunanin nasa alhaji ya kori yarinyar nan shikenn komai ya wuce amma sam ba haka bane, yauma yaki yin break, eh to Maye na damuwa aikawai hanya daya zaki bi kisami wasu wanda zaki sa duk inda take kawai su kashe ta inyaso sai kisa su kawo gawar ta kinga ai dole ya hakura da itta  shiru tayi, anya Ladidi nasa ayi kisa da lahira fa, to ai shikenan nidai shawarra dazan baki kenan sai anjima.

Itta kuwa bayan ta fito daga toilet tayi wanka tayi shirin ta sannan ta sauko ,kitchen ta nufa, da akwai komai, indomie ta dafa ta fito palo ta kunna kallo sannan taci abincinta, bayan ta gama, ta dubi gidan babu wani datti, bincike ta hauyi taja nan taja can duk itta kadai babu komai sai kayan gun aikinshi da file din yan company dinshi, dubawa take yi, tayabi wancan ta kushe wannan, sannan ta tshi tana bude dakona, dakinshi ta bude da gani ana ammafani dashi amma ba kullun ba dakin ya hadu Iya haduwa, kullewa tayi ta zo bakin kofa daniyar fita waje amma daji kofar a rufe, tsaki taja saika ce wata wacce take prison,.

A bangaren hisbullah kuwa bayan yaje office sunyi komai ,yake sanar wa da yan office mutun goman nan kan cewa zasuyi meeting a gidanshi dake zinariya, abun dayasa bazasuyi a office ba ksancewar gobe weekend, haka haka suka kare da office yau, .

Hisbullah neda mom dinshi a Palo, son inaso zanje gurin uncle dinka akwai maganar da zamu tattauna dashi kuma zan dade zan kai kamar 1month acan shine zan snaar maka inafata ba matsala, eh Mom Allah ya dawo dake lafiya ki gaidasu dama nima zan kuma zama a gidana Na xinariya kinsan yafi kusa daa office ,OK gobe zan tafi you should take care of yourself son, karki damu Mom insha allahu, mom bari inje gidan zanga yadda yake ,OK a dawo lafiya,
By 🙋natty girl 💃
[7/31, 3:22 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 14🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Gidan ya nufa direct da uban kaji sunfi 50;parking yayi ya wuce ciki, a palo ya tadda ta ta zubawa TV ido amma hankalinta bama akai yake ba, tsaki yaja tare da kashe TV ya dauka zata dawo hankaljn ta amma yaga shiru, hawayene suka fara zubuwa daga idonta, to ya furta, kitchen ya nufa komai a gyara, haka ma palo, dawowa yayi, gyaran murya yayi amma shiru, kusa da kujerar yaje ya bubbaga a razane ta dawo daga haiya cinta, Tana share hawaye, tashi tayi zata tafi, inaso zanyi maganane dake, dawowa tayi ta zauna, kinsan wani Abu wannan tunane tanunen bashi zaisa IN mayar dake gida ba wannan punishment dinne dole kiyi ba yadda kika Iya, dan karamin tsaki taja da abun dake damunta ba gara wannan ba,. Sannan kuma inaso IN fada miki gobe zanyi baki Yan office dinmu saboda haka dole ki musu girki sannan ki gyara gida sannan bana bukatar ganin Ki bayan wannan bana so suma San dake a gidannan ina fatan kin gane, murmushi tai tare da fadin insha allahu zan kare, daya fi miki sannan kuma ga wannan key din kije mota ta zakiga chickens ki dauko, kiyi mana pepechichen, yana kaiwa nan ya wuce,. Dauka tayi ta nufi motar, ta bude taga uban kaji, to taya zan Iya debe wannan kajin, dauka ta fara yi daya bayan daya, shikuwa ya sama yana ganin ikon Allah, rubber ta dauko ta zuba da yawa ta dauka, tana tafiya sai jin ta tayi a kasa gun rubber daban ittama daban,tsaki yaja tare da furta rubbish,.

Zama tayi tana hutawa kafin ta debi wanda zata Iya dauka, haka harta kwashe su gaba daya,. Wanke su tahau yi taga basa karewa, kaii wannan aikin da wuya bari inje IN kira shi ya tayani danni bazan iya ni kadai ba, tashi tayi ta nufi dakin shi.
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/31, 7:41 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 15🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Buga kofar take tare da sallama amma shuri, tura kofar tayi yana zaune akan computer yasa earphones kome yake ji oho.matsawa tai kusa da shi tama rasa ya zatayi,shikuwa ya dukufa aikin shi yake, hannu ta tasa a hankali zata zare earphone a razane ya juyo dan kuwa yayi bala,in tsorata, Ja da baya tayi;tsayawa yayi yana kallanta yama rasa ME yakawo ya dakin shi,hade raii yayi dan ranshi yayi bala in baci, me ya kawo ki daki Na yadda ya hade ran ta tsorata sosai, juyawa tai da sauri zata fita yai saurin riko hannunta, me ya kawo ki daki na, fisge hannunta take kokarin yi amma ta kasa,;kin bashi amsa tayi tana ta fama, kujera yaja ya zauna yaga karshen karfinta, Dan Allah kayi hakuri hanuna zafi, banza yai mata aikuwa sai hawaye,;juyar dakai yayi tunda taurin kai ne da itta tabashi amsa taki, hawaye take sosai, dan kuwa hannunta Na bala,in mata zafi,ni fa bansan ya sunan ki bama, banza tamai ta cigaba da hawayen ta, to kiban amsa mana meya kawo ki daki Na? Saika saken hannuna,  a Lallai kam baki matso da ki fitan ba,kara matse hannun yayi, dama fa so nake in fadama ba ashana, murmushi yai tare da sakin hannun nata, hmm akace bakyai ji akwai asana ki duba can sama, ai hannuna bazai kai ba, jeki ganinan zuwa, Tom kayi sauri, fita tayi ta koma kitchen din, tana tunanin yadda zaai ta gama wannan aikin itta daya,;yana zuwa ya dauko asanar ya mika mata zai fita tace, su tattasai fa, fridge ya bude ya dauko zai fita tace mai gyada fa dauko mata yayi sannan ya tsaya,shikenan zaka Iya tafiya, tsaki yayi ya kama hanya har yaje kofa tace, uhmm dama nace ba,juyowa yayi rai a hade, aa ba komai amma nace kaga aikin da yawa mai zai hana ka dan tayani gyara kajin, tsayawa yayi yana kllanta, sannan ya fara takawa inda take matsawa baya tayi, cewa fa nayi ka tayani aikin, jikin fridge ta jingina, ya matso kusa da itta, ke naga kina da rashin kunya amma karki damu zaki daina, sannan kuma kina cemun in tayaki aiki,inajin baki school bane, nasan ko bakiyi ba zaki taba jin a makaranta IN mutun yai lefi wa malami yasa shi punishment baa taya shi, to wannan aikin shima punishment ne na baki sannan kike tunanin IN taya ki, ai punishment ma sai gobe anan zamuyi meeting kinga kuwa aikine zaki shashi, inasane nacema azo nan ayi meeting din, sannan kuma wannan ya zama farko ya zama karshe karna kara ganin ki a dakina, inba haka ba zaki yabawa aya zakinta, in kunne yaji jiki ya tsira, yana kaiwa nan ya fice,.

Wai banje school ba daga cewa atayani,waima shi mevyake nufi ne zai wani kawo ni gidan shi sannan kuma shima yadinga kwana a ciki, tab gaskiya da sake kuma nima zan rama, ai nasan yana da uwa nasan kuma tana kiranshi a phone Allah ya bashi saa yabar phone dinshi a palo, hmm.
By 🙋natty girl 💃
[7/31, 7:58 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 16🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Haka ta ci gaba da aikinta, data gajima kawai wasu bata wanke ba tahau aikinta ta hada komai,sannan tahau aikinta duk ta hada zufa, gashi rabawa tai gida uku sai a lokacin take kashi daya ma ga mariba ta kusa ma,;shi kuwa fitowa yayi zai fita masallaci daga nan ya wuce gida, kitchen din ya leka sai aiki take baji ba gani, tausayinta yaji, tsaki yaja ai itta ta jawa kanta, karasa wa yayi, sai lokacin tasan ma ya shigo, aikinta ta ci gaba, dama ina so in fada miki ne, ni zan koma gida sannan kuma daga gobe anan zan dinga kwana, juyowa tayi, eh Ai ina tunanin mata da mijine suke irin wannan inmiji zai fita yacewa mata zai fita inma zaiyi Abu yace mata zaiyi ko sannan kuma kwana anan baima taso ba danni bazan zauna da wani Na miji a gidannan ba tinda shiba mujina bane, tsaye yayi yana sauraren ta,ni kuwa Na tambaye, inaji, wannan wai jidanki ne ko gidana? Eh To tunda ninake ciki ai ya zama nawa, murmushi yai, kuma ma AI zakaga indai da mata a Gida topa koda Na mijine yai gidan bazaa ce gidan shiba saidai ace gidan wace, kaga kuwa nan ma gidan sadiya inkiya hanifa ne, murmushi tare da maimata sunan Sadiya inkiya hanifa, to AI ban tambayeki sunan naki ba sanda Na tambaya ai baki fada mun ba,, aa nima ba fadama nayi ba ai kawai yazu a cikin zance ne, to Lallai kam ina fatan baki tsautsayin cin naman nan ba, to pa yanzu kuma fa inkaci inaji wani abun bai ba saikace zakai magana ko? A ranshi yace kai wannan ta fiya surutu, murmushi nina tafi, saika bari saikayi mata saika fada mata hakan,. Shidai fita yayi.

A bangaren sa,adatu kuwa tayi tunani kuma ta yadda da gurguwar shawarar kawarta Ladidi indai hakan zaisa alhaji ya manta da hanifan, (to gaskiya zanzu inji meyasa take san alhaji ya manta da hanifa kodan kudi oho mata amma zanji ai )
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [7/30, 7:59 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 11*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

   *washe gari*
Hsibullah ne yai shirin office, a dining Ya tadda da mom gaida ta yayi, yafa break, wayar shi ce tahau ringing, aliyu na gani, hello sir yau baka zo da wuri kuma gashi munyi baki suna San ganin ka,ok to why not kaida farida ku zauna suyi magan da ku kawai inna dawo sai ku fada mun yadda kukai, but sir sunce dakai suke san ganawa, kace musu indai sukai magana daku kamar sunyi dani ne, but sir, look aliyu obey before complaint ,OK sir as you wish, kashe wayar yayi, son naga ka gama shirin zasu iya jiranka nadan lokaci ne ai, eh mom gara su fara dai yanzu kafinma naje mu fara magana bama wannan ba go slow ma ya ishe ni, OK shikenan amma ai yanzu go slow da sauki, mikewa yayi mom zan wuce, OK a dawo lafiya,motar shi ya nufa sai gidanshi dake zinariya,.

Yana shiga aka fara daukar gaisuwa,wani yaiwa magana;suka nufi dakin shiga yayi yayinda bodyguard din ya juya,. Tana kwance abinta bacci take amma tana shashshekar kuka,fuskarta duk ta kunbura, mtsww jibi yadda ta wani baje tana bacci off to 9:00 mutun bai tashi ba, to dai inajin bata Saba hawa katifa mai laushi ba, tsaki yaja zai juya dai dai lokacin ta fara magana, wlh dad Ban dauka maba, wlh tallahi bansan ya akai ya shigo daki naba, Dan Allah dad kayi hakuri,.
By🙋natty girl 💃
[7/30, 8:13 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 12*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shiru yayi Yana tunani Ban dauka ba wlh bansan ya akai ya shigo ba, to kuma maye wannan dagani yana bata tsoro tunaninshi ne ya katse kasancewar tashin datai cikin furgici tana sallati,shiru tayi tana kallan shi, da kayan aiki a jikinshi yasha kyau kallanshin take tana Tina inda ta taba ganin face dinnan, mtsww ya ja tare da daga mata jira alamar lafiya, dauke kai tayi, eh na gane kina tunanin inda kika taba sanin fuskar ko, dama nasan zaki manta ,amma bari in tuna miki, wannan wanda kika taba mara a gun perty Na kawar ki Khadija, nan kuwa ta tuna, cikin rashin kunya ta fara magana eh Na gane ka sai akai yaya kasa a kamo mine dan ka cimun mutunci ka bata rayuwata ko, to Allah ya fika ai, murmushi yai come down, come wannan bakin zai tsaya ne ki fadi abun da zaki fada lokacinki ne, saidai kuma kin mun mumman fahinta niba haka nake ba kawai zan baki punishment ne Na abun da kikayi, a wannan lokacin nasan hankalin iyayen ki zai tashi zasuyi neman duniya basu ganki ba, dan bazasu kawo kina nan ba kinga punishment din farko akan iyayen ki zai kare Na biyu kuma aikin gidanna duk ke zaki dinga, ke duk da nasan gidannan baya baci amma zai fara daga gobe sannan kuma wanki Na da guga dane kaiwa kinga kudi Na ya huta zan dinga kawo miki sai kidinga wanke wa kuma basu fita ba ki sake, wannan shine punishments dinki, kuma wannan aiyukan zakiyi sune harna wata daya kin gane, anan ne zaki gane baa taba husbulla abdulsalam,

Uhmm shikenan punishment din aida sauki karka wani daga hankalin ka bari nayi sallah sai nazu Na fada ma nawa sharadin.
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/3, 8:40 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 17🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Bayan hisbullaha ya fita yaje masallaci ya wuce super market yayi siyayya sannan ya wuce gida gun mom a Palo yazauna sukai ta hira har saida dare yayi Ya wuce dakinshi, Dan gobe da safe driver zai kai Mom.

A bangaren hanifa kuwa sai wajajen  9:00 ta gama abin da zata yi tayi wanka, gashi ba kaya gareta ba duk ta rasa ya zatayi ma, tayi tagumi tana tunanin yadda zatai dan gaskiya  bata sake saka wannan kayan ba, kamar an mintsileta ta miki tare da fadin good idea, dakinshi ta nufa aikuwa tayi saa dakin a bude yake,shiga tayi ta bude wordrope ta hau yin bincike kayan dazata sa wata yar karamar riga ta gani shimi ta maza itta da kyar ta samu sannan ta dauko wani wando yanama da cord dinshi da gani irin Na wajen aikin shine, Tana dauka ta fice ko rufe drower ma bata yiba, saida ta wanke kayanta sannan ta saka wadannan din sai kanshin turare suke sannan ta haye gudo tace min saida safe,.

       *_washe gari_*
Wajajen  10:00 driver ya dauki Mom zuwa garin abuja, yayinda hisbullah ya wuce gidan shi, lokacin hanifa har ta tashi ta yi Wanka ta maida kayanta ta ajjiye dayan In case,ta gyara ko ina Na jidan sannan ta koma dakinta, tunda ta rufe wayarta sai yau ta bude shima dan ta dauke mata kewa ne,.

Yana zuwa ya ajjiye kayan daya sissiyo a kitchen sannan ya nufi dakin shi ganin drower din shi a bude ya tsaya yana tunanin kodai a haka ya barta, to amma ai baitaba barin ta a haka ba, todai inajin iska akai harta bude drower, kaii amma wannan iska da kyarfi take, tsaki yaja tare da fara gyarawa,. Yayi abun dazai ya fito, yau so yake ya batawa hanifa rai danyaga duk abinda yake sata batajin haushi, karshema wasa tamai da abin, shiru yayi yana tunani, murmushin mugunta yayi, ya kwada mata kira, dasauri ta fito dan kiran nashi yasa ta razana, gani tace, naga dai sit hisbullah Na gama komai Allah dai yasa ba wani aikin kuma zaka kara bani ba, eh nasan kin gama komai amma yau kan aiki dazaki a gidannan gaskiya ba adadi kinsan punishment haka ya gyada, mtsww me kuma zanma, ni kikewa tsaki Lallai zaki gane kurenki,. Yau zaki san baki da mutin ci, megadine bashi da lafiya, shine zaki je bakin gate duk motar Data shigo ki bude mata gate, zaru ido tayi tare da fadin bala,i.
By 🙋natty girl 💃
[8/3, 9:03 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 18🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Ni indinga bude gate duk yan aikin gidannan kuma duk dinsu ni suke gadi, Lallai hisbulla ka rainamun hankali, ko mom kishiyar mamana bata taba sani irin wannan aikin ba balle kai karan kada miya, sai kuma hawaye wai Dan Allah Me kake nufi da mine ne? Cema akai ni mata mazace da zan zauna a bakin gate ko wannane tom and Jerry yana kallo na haka sai kace ba musullmiba kokai baka San ciwon ya mace bane, wannan ai dabbanci ne………tana rufe baki Yana dauke ta da wani gigitaccen mari dasai da taga wuta ni kike kira dabba Lallai yau nasan baki da hankali Lallai zansa kafar wando daya dake, kodan kinga ina miki da sauki ne shine kika sami damar cemun dabba Lallai zaki gane kuren ki, kuma wannan aiki dole ne kiyi shi inba haka ba wlh yau sai kinsan baki da mutunci, yana kaiwa nan ya wuce dakinshi, itta kuwa rike kunci tayi tana hawaye,wai yau itta Zata dinga budewa mutane gate, murmushin ta kaici tayi,ta zauna agun tana neman mafita, daga karshe ta tashi ta wuce dakinta,.

Hajiya sa, adatu da mutanen da Ladidi ta aiko mata, hutan hanifa ta basu,tare da mukodan kudi suna godiya suka karba da gani basu da imani,.

11:00 dai dai lokacin da yan aikin gun su hisbullah zasu zo kenan,. Hanifa ce a waje tama rasa ya zatayi Dan yau dinnan da gani wannan mutumin baida imani haka ta karasa gun baba mai gadi ta gaida shi, tare da fadin ya jiki? Ai yannan lafita qlau, amma Baba hisbulla yace mun baka jin dadi? Aa kawai dai yace mun yau ke zakiyi aikin komai kuma inna tayaki abakin aiki Na, murmushin takaici tayi karka damu baba, kaga sai dinga bani labari ko”yannan ai ban iya labari ba, to shikenan ni sai inba ka,. To ina sauraren ki gyara zama tayi zata bude baki taji horn, dai dai lokacin hisbullah ya bude window dinshi daga sama, tashi tayi ta nufi bakin gate bama tasan ta inda zata fara ba, taja iya karfintaa amma ta kasa, Baba mai gadi ya tashi tai saurin dakatar dashi tare da fadin zamma iya baba karka damu tsayawa yayi yana kallan ikon god yayinda ake ta horn a gate,zama tayi tana haki, baba mai gadi ne dai ya tashi ya fara bude mata da yake gate turawa ake, muryar shi sukaji yana fadin wannan ya zama Na karshe, tsaki taja tare da mikewa ta karasa bude gate din, Shamsiya ce kawar farida ta danno kai sai kuma Aliyu ya mara mata baya.
By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/3, 8:00 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 19🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da mamaki suka fito suna kallan hanifa itta kuwa ta cika ta batse sai kace basu taba ganin ba, horn ta karaji ta sake bude gate karshe ma barin gate din tayi a bude ta zauna suna hira da baba mai gadi sai shurme take mai, kuwa ya karaso banda farida,hisbullah ne ya fito suna gaisawa, lakacin hanifa ta Mike zata kulle gate din farida ta danno kai, tana zabga uban horn budewa tayi harta shige,. Tsaki hanifa taja ta sake komawa gun mai gadi a tunanin basu kareba,.
Hisbulla da Aliyu ke magn, sir hisbu wace wancan amma naga bai dace a ce Tana mace tana gate women ba kamata yayi ka bata wani aikin ba wannan ba wlh harta Ban tausayi ni ina tausayin talakawa sosai, tin da ya fara zuba hisbullah ke binshi da ido, to ka gama surutu, eh sir, OK zamu Iya wucewa ciki,. OK sir.

Farida da Shamsiya ke magana, farida kiga waccan yarinyar wai itta ce gate women kwata kwata bama ta dace da hakan ba, to banda gulmarki Shamsiya ina ruwanki da itta, Tab Lallai  farida baki da hankali wannan yarinyar ta zauna a gidan hisbullah To aikuwa wata ranaa zakiji ance, auren hisbullah da itta, what Me kike nufi kinga bana san fatan tsiya wannan ai fatan tsiya ne, to shikenan Allah ya huci zuciyar ki, ameen ni har kinsa ma inajin haushinta mtsww bari IN tambayeshi inji hadinshi da itta, da sauri ta nufi inda suke tsaye, inawuni sir, lafiya qlau, dama sir cewa nayi inaso insan wace waccan, kallanta yayi ,bisa wanne dalili, aa kawai dai inaso IN sanine, tsaki ya ja tare da cewa yar aiki ce, OK sir ya sunan ta? Mtsw zaki Iya zuwa ki tambaye ta, OK sir.

Gun Shamsiya taje, ta tsaya sannan ta daga murya tace keeeeeee📢,itta kuwa hanifa banda surutu ba abinda take, kira farida take amma a banza kuma hanifan tana ji,. Cikin zafin rai ta nufi inda take ;
By🙋natty girl 💃
[8/3, 8:25 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 20🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tana zuwa ta tsaya a kanta,ke ba magana ake miki ba kina gin mutane, banzata tai mata, yayin da yan office suka tsaya kallan ikon god, bayama hisbullah zai so ya ga yadda zata kaya, cikin zafin rai ta riko kwalar rigar ta,tashi hanifa tayi, ke kinaji ana kiranki zaki wani share mutane wacce irin mahaukaciya ke, banza kawai,cikin bacin rai hanifa ta cire hannun farida sannan kuma ta rike hannun farida ta nufi inda hisbullah da itta, tana zuwa ta sake ta tana kallan hisbullah sannan ta fara magana,kaine ka bata damar tazu har inda nake tace zata cimun mutunci, a Lallai kam da kyau hisbullah nace da kyau, amma bari kaji karkaga kana mun Abu ina sharewa bawai tsoro nake ba aa kawai ina ganin mutuncika, komai kamun zan shanye ammafa baya dakai bawanda ya isa yamun IN bari, ko mom tasan da haka nake, kasan Me yasa kaima nake shanyewa kawai danka temakeni lokacin ina bukatar temakon amma nasan inba kasan koni wace ba,aamma farkon huduwar mu zaisa ka gane cewa niba irin sauran matan bane bana daukar raini,.

Sai a lokacin ta kalli farida data saki baki, ke kuma kisha taitayinki, who do you think you are da har zaki ci kwala ta, OK Na gane kina tagama ke macece mai wulakanci,to ai ke bama ki Iya wukancin bama, nasan duk gatan kike tagama dashi tofa baki kaini ba, dakinsan koni wace da baki shiga gona ta ba, you better respect yourself,tana kaiwa nan ta wuce,yayinda duk sukai mutuwar tsaye, wai yau agabansu Mace kewa hisbullah rashin mutinci kuma ya kallo baice kala Ba, shikuwa shiru yayi dan baiyi tunanin hanifa Tana da fada haka ba, itta kuwa farida banda bacin ciki ba abinda yake damunta, dole ta dauki mataki, aliyu ne ya shirun ta hanyar fadin sir An fasa meeting dinne, aa danme zamu fasa less go in, haka suka shiga aka fara meeting,  .

Itta kuwa hanifa tana huci ta zauna yayinda baba mai gadi ke bata baki, tsaki taja tare da mikewa ta nufi gate din zata rufe tana huci takai karshe knan bata san dan yatsanta daya yana ciki ba saiji tayi ta hade da hannunta, shiru tayi yayinda zafin yakai mata brain dinta ya dawo cikin yatsan bata san sanda ta Saki wani uban ihu ba, a gigice baba yai kanta, yayin hannun ke zubar da jini, da sauri ta nufi cikin gida suna tsaye duk dinsu saka makon jin ihun ta, da gudu ta wuce ta tsakiyar su ta nufi stair, Tana hawaye yayinda jini ke zuwa ta duk inda ta zuce,.
By 🙋natty girl💃

*💧💦special greeting for you sister Hakeey*💧💦
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/4, 9:17 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   *🍀HANIFA 21🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tana shiga daki ta rufe kofar da karfin tsiya ta re da danna mata key,.

Jinin suka bi da kallo, aliyu ne Ya fara magana sir da gani taji ciwo sosai ya kamata aje a duba, bari inje induba hannun nata, mtsw yaki yaja tare da nufar stairs din yaje bakin kofar zai bude yaji ta akulle, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya koma, tare da fadin mucigaba kawai.

Itta kuwa firida tayi bala, In kuluwa wai wace wannan ne, wato acikin gidanma take kwana sai wani jida kai take, tsaki taja sannan suka cigaba da meeting dinsu, gaba daya hankalin shi atashe yake kawai dai yana daurewa ne tunda baisan taya akai taji ciwon ba kuma gashi tana zubar da jini sosai,.

Itta kuwa hanifa tana shiga daki ta fada toilet, tana kuka dan kuwa ciwon yana balain mata zafi,”tap ta kunna ta sa hannun jinin kuwa sai karuwa yake tana wanke wa tana hawaye, duk laifin hisbullah ne tunda yasan bawai iya bude gate tayi,;fitowa tama rasa ya zata yi ga bala,in zafi,turare ta dauko zata fesa amma ta kasa,rufe idon tayi ta fesa, arazane tai wulli da turaren tana kurma ihu tare da kiran daddy nashiga uku zan mutu,.
Aliyu ne ya tashi a razane, sir you have to do something plz, tana shan wuya fa, kallan shi yaka iya zuwa ka duba,;wucewa yayi inda yaga ta shiga yaji kofar a rufe,;amma yanajin ihun ta, dawowa yayi, sir kofar a rufe take kazo kaimata magana ko zata bude, mtsw kai baka da baki ne, nima ai kana gani naje taki bude kofar basai ka barta ba hannun ka ne, mtsw, farida ce tafara magana sir ina ganin wannan meeting din bazai yuyuba tinda kaima kanka ba ka cikin hankalinka why not mu bari sai Monday,;what Monday,to da meeting din bashi da mahinman zanje azu nan ne, kuma haka nace miki bana hankali Na,;aa sir a lama Na gani, mtsw haka suka ci gaba da meeting nasu,;.

Itta kuwa hanifa, datai kukan ta gaji bacci yai gaba da itta,.

Basu suka gama meeting ba sai bayan la, asar anan sukai sallah sannan kuwa ya kama hanyar gida,.

By 🙋natty girl 💃
[8/4, 9:40 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   *🍀HANIFA 22🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saida ya huta tukun dan kuwa yayi bala,in gajiya,sannan yai wanka dama sunci abinci,.
Palo ya kuma yazauna yana kallo, shiyama manta da hanifan,.da sauri ya Mike tare da fadin oh god what wrong with me, namanta yarinyar nan har yanzu bata fito bama, balle taci abinci,.abinci ya dauka ya nufi dakin nata, har yanzu kofar a rufe take, bugawa ya fara yi, tare da sallama Tana cikin bacci taji bugun kofa, tashi tayi taji yana buga kofar yana sallama, kusa da kofar taje, wai meye? Murmushi yai tare da fadin ga abincin ki, mtsw cema nayi inajin yunwa bazancu ba azumi nake, azumi kuma, dazu wace taci abinci da safe, eh aZumin rana nake, abin yabashi dariya, kinga hanifa shifa abincib bashi yakar zoman ba shiko ratama baa bashi ba;mtsw taja tsaki tare da barin kofar, sai magana yake shi kawai, wai Dan Allah ana dole ne nace Na koshi ka rabu dani ko ana dole, shima cikin bacin rai ya fara magana, dallah malama kar ki ci kiyi ta zama haka, Allah ya kara da kika ji ciwon banza kawai dan kinga ina lallaba ki karki ci stupid kawai, yana kaiwa nan ya wuce,. Murmushin bakin ciki tayi, tare da shiga toilet, tayi alwala tayi sallah, daurewa kawai take amma bala,in yunwa take ji sosai ga zafin da hannun ta keyi,.

Bude kofar tayi tare da fitowa,bama ya palon kitchen ta shiga yana ciki yana bincike ko Me yake nema oho mai, tsaki taja dan haushin shi take, ga abinci amma ta dauko doya ta fara ferewa, har ta gama yana kitchen,;yana kallan ikon god abinma dariya ya bashi amma yadanne,. Asana ta fara nema,a kusa dashi tagano ashanar, mtsw zan dauki ashana, to ni Na hanaki ne,;baka hanani ba amma ai ka tsaya mun a bakin hanya,to wai ni mema kake nema a kitchen dinnan ne, topa nida gidana ake wani tambaya ta Me nake, Lallai kam, hannu ta mika ta dauki ashanar, Tana juyowa bata lura da bawon doyar dake gabanta ta, ai kuwa saiji tayi santsi ya dauke ta,;da tafi buuuukkk ta fadi ta kai,. Drower gurin ta kara fama hannun aikuwa jinin da yatsaya tuni ya dawo,shikuwa dariyar da yake dannewa saida ta fito, saida yayi mai isar sa, itta kuwa sai hawaye take, jinin da ya gani yai saurin durkusawa kusa da itta, sannun riko hannun yayi, farcen saura kadan ya cire, fisge hannuta tayi ta fice da gudu ta koma gidan jiya, (Allah sarki hanifa )
By 🙋natty girl 💃
[8/4, 9:56 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 23🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Shiru yayi dama haka taji ciwo sosai, ya tausaya mata tare dajin haushin kanshi bai kamata yai mata dariya ba,.kallan doyar yayi baisan Me zata yi da doyar ba kuma yasan yunwa take ji sosai,.bari kawai inyi mata doya da kwai nan kuwa hau aiki da yake ya Iya girki, yana gamawa ya juye ya nufi dakin nata, yaji a kulle, tsaki yaja tare da mayar abincin kitchen, alwala yayi ya tafi masallacin unguwar.

Itta kuwa hanifa yau tasha kuka har ta gude Allah, itta kuma yau da hannun hagu ta tashi, jitai yunwar Na ta tafi, itta alwala taje tayi, sannan tayi sallah, ta zauna tana azkar har isha tayi sannan ta hau gado tai kwanciyar ta, duk da yunwa take ji amma haka tayi kwanciyar ta,.

Shi kuwa sai wajen 9:00 ya dawo daga masallaci ya nufi kitchen yaci abinci, yadda yabar komai haka yake, wato yarinyar nan bata ci abinci bakenan,. Dakin shi ya nufa yayi wanka yai shirin bcci, ya kwanta, duk yama ksa bacci, yana tuna yadda taji ciwo kuma bata ci abinci ba, mikewa yayi ya dauko wasu keys, sannan ya dauki firt aid box din ya nufi dakin, ya bude ya shiga, tana baccinta sai sheshshekar kuka take,ajiyar zuciya ya sauke, yanzu dole inyi a hankali inba haka ba wannan yarinyar masifaffiya ce, a hankali  ya zauna kusa da itta, hannun ciwon yana gefe sai tattalashi ake kamar wanda akaiwa lalle baa so ya baci, a hankali ya rike hannun, ya dauko auduga tare da scissor da hydrogen ya guga a jikin audugar, sannan ya daura a hankali, yana gogewa,;ajiyar zuciya ta sauke tare da kyara kwanciya, bayan ya gama Na hydrogen ya dauko spirit, yadan zuba akan ciwon,; azabure ta Mike,.

*ai mun afuwa yau da kadan zaa jini, gobe kuma bazan sami damar typing va sai ran Saturday*
By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 24🍀*
     🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

A zabure ta Mike tare da fasa ihu,da sauri ya rufe mata baki da tafin hannun shi, ke nine fa 😠,sauke ajiyar zuciya tayi, tare da cire hannun shi, me kake mun a daki?shiru yayi yana kallanta, sai a lokacin taji zafin da ciwon ke mata, saurin cire audugar tayi,;kaii ne kadaina kallona haka sai kace baka taba ganina ba mtsww, dauke kai yayi, tare da shirin cigaba da aikin shi, fizge hannun ta tayi, ni bana so ko ana dole ne, Ba,a dole amma yau za,a Fara kuma akan hanifa zaa fara;tashi tayi da niyyar ficewa yai sairin riko hannunta ya maida itta gadon,;wai ke me yake damunki ne baki ganin yadda hanun naki yayi ne ke me yasa kike da taurin kai ne,?to kai ina ruwank da nine ba hannu na bane me ya shafe ka,;tashi tayi ta nufi kofa zata bude taji a kulle kuma key din baya jiki, drower gadonta ta nufa tana neman key din, cikin bacin rai ya Tashi ya zu inda take Ya hada ta da jikin bango ,ranshi a bace ya fara magana, wai ke me kike tunani bazan iya miki dole bane, inna ga dama ko kinki ko kinso zan miki amma kije kiyi yadda kika ga dama dan kinga ina wani lallaba ki ne saiki tayi banza kawai, shiru tayi tana kallan shi yadda ya hakikice kamar wani zaki kamar hannun shine, cikin rawar murya ta fara magana, naga dama cewa nayi ka barmin hannuna gani nai baa dole fa kuma ni banga abinda nama ba har kake wannan konfar bakin, amma kayi haku………. Dan yatsanshi ya daura kan lip nata, bana san jin komai bazan miki dole ba kije kiyi yadda zakiyi, Allah Ya baki hakuri, yana kaiwa nan ya wuce.

Shiru tayi, jitayi bata kyauta ba duk yabi ya damu kuma akan lafiyar ta, tsaki taja tare da zuwa kan gado sai kuma hawaye, why dad Me yasa zaka koreni a gidanka me yasa baka saurare ni ba lokacin da zanma baya ni, yanzu ya zanyi in hisbullah yace in kuma gidanmu, bansan ya zanyi indai ba duniya zan shiga ba;turu kofar yayi da abinci a hannun shi yana zuwa ya ajjiye yai ficewar shi, murmushi tai, shi wannan baida zuciya ,damma dai yunwa nake ji, dauka tayi ta fara ci.

A bangaren dad din hanifa kuwa Duk duniya ta mai zafi yayi neman duniya danyaga hanifa amma ba itta ba lbrin ta ,hakan yasa ya kamu da hawan jini. Yayinda  sa,adatu ta shiga damuwa sosai wannan kenan.

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 25🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   

       *Washe gari*
Da safe hanifa ta fito tayi aikace aikacen ta, ta dafa abinda zata ci ta zauna tana jira ya fito, har 10:00bai fito ba hakan yasa ta koma daki abinta,.
Sai 11:00ya tashi yai wanka yai komai sannan ya fito, ya dafa indomie ya zauna yana ci ta fito, da wannan kayan nashi data dauka ranar, tsayawa yayi yana kallunta kamar kayanshi ne a jikinta, cigaba da cin abinshi yai, sai da yagam ya nufi daki ya duba ai kuwa kayanshi ne, fitowa yayi, ke uban wa yace ki shiga mun daki har ki dauka min kaya? Ko duk rashin mutun cinne, uhmm dama gani nayi bani da kayan sawa shine kawai Na dauka, dama yanzu shi ya kawo  ni inaso zan je super market insai kayan da nake da bukata,amma sai naje bank tukun, tunda ta fara magana yake kallanta, kin gama To dakyau inbarki kije kusuwa ke kadai ko gani wanda baida tunani ko? Kin maida ni yaro ko, to bari kiji in kinga kin fito a gidannan To saikinyi wada daynnan, kaya kuma saiki bari inna fita zan tahu miki dashi, to kai ksan abinda nake bukata ne? Tsaki yaja tare da barin gun, mtsww wannan mutumin banza ne taya ma zaisan abunda nake bukata, nidai da kaina zan fita naga wanda zai hanani, aikin banza kawai, tana juyowa ta ganshi a bayanta yana jin abinda take fada, wucewa tazu yi ya riko hannun ta, kika ce zaki fita ko,? To bismillah karki fasa in Kin cika sunan ki hanifa ki fita ga hanya nan kije duk inda zaki Allah Ya bada Saa, aini dama ba cewa nayi zan fita ni kadaiba cewa nayi binka zanyi, mtsww sai ki bini naga ai rubbish, wucewa yayi,uhmm kanka ake ji nidai nace bazan ba da hannun awanke dinba, mtsww.

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 26🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

   Sai bayan isha ya dawo tahu mata da kaya masu kyau sosai godiya tayi ta karba.

    *_washe gari_*
Ya kma Monday, da sasaafe gama shirin shi, sanda ya fito bata ma fito ba kuma baisanta ta da haka ba hakan yasa yaji ba dadi kodai ba lafiya ba, dakin ya nufu, a hankali ya turu kofa tare da sallama, Tana wajen window tana kallan waje wanda tai zurfi cikin tunani, a hankali ya matsa kusa da itta, shima damuwar ya shiga ko meke damunta oho, jikin window yadan buga, a razane ta dawo hayya cinta dai dai lokacin hawaye ya fito daga kuncinta, cikin kulawa ya fara magana, lafiya na ganki a cikin damuwa meke faruwa kodai hannun ne? Girgiza mai kai tayi hawaye na kara zuba a idon ta, kusa da itta ya matsa tai saurin ja baya, nace babu komai kawai dai inasan yin kukan ne, juyawa tayi zata tafi yai saurin riko hannunta,  matso da itta yayi daf da shi, hanifa kina boye mun wani abun ne? Duk da daima ma nasan ina musguna miki amma bana san ganin ki cikin damuwa kifadan gaskiyar abin da ke damun ki, uhmm dama kawai na tuna da gida ne, ajiyar zuciya ya sauke, OK shikenan abin da ke damunki to karki damu, hanifa abunda yasa na miki haka badan komai bane saidan kawai kin batan rai tunda nake mom dina bata taba Marina ba saidai Ban saniba ko ina yaro, amma kuma ki mare ni a cikin jamaa abun ya batan raii, duk da nima nasan Ban kyauta ba, amma komai ya wuce, yanzu komai zaizu karshe, ki shirya ran labara zan mayar dake Gida, a razane ta dago,tare da hawaye hannun shi yasa ya goge mata
By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/6, 6:41 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 27🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Yawun dole ta hadiya tare da murmushin yake, uhmm dama nace harna yi wata dayan ne? Murmuwhi yai tare da sakin ta, aa kawai daii na canza ra,ayine naga abun danai bai dace ba shine Na canza shawara zan maida ke kuma inba daddy ki hakuri kar ya dinga zarjina sannan kuma IN tambaye shi wata alfarma, to waida Maye Na tambaya dalili, ko baki San tafiya ne ;)🤔;mumushi tai tare da fadin aa kawai ina mamaki ne, gara ki daina mamaki, kar ki manta ran labara yana kaiwa nan ya wuce,;ajiyar zuciya ta sauke tare da sakin hawaye, ni yanzu ya zanyi ina zan koma,ni ba abin inje gun danjin Mamana ba bansan me zance musu ba, taya zan fadawa hisbullah Babana ya kure ni, ohhh ni sadiya NI NAGA DUNIYA,.

A bangaren hisbullah kuwa office ya wuce, bayan wasu lokota farida ta shigo, morning sir, morning farida ya kike, lafiya qlau sir, sir wai mom bata dawo bane? Eh bata dawoba lafiya, eh lafiya qlau,uhmmm sir hisbu dama nace wannan yarinyar  mai take a gidan ka wai nifa ban yadda yar aiki bace, uhmm gaskiya ne ba yar aiki baca kawai dai na kawota gidan ne, nifa gaskiya hisbullah Ban yadda ba kawai ka fada nun yadda abun yake inba haka ba wlh na kira mom nace mata kana zaune da karuwa a gida, zaru ido yayi, karuwa farida ni kike cewa ina zaune da karuwa Lallai kin cika, to bari kiji duk randa bakinki ya sake buduwa kika kira hanifa da karuwa zaki gane kuren ki, and get out please 😠,uhmm dama zan fita ai amma inajin wannan yarinyar tama sihiri ne, shegiya kawai tana kaiwa  nan ta fice,.
Tsaki yaja tare da sauke ajiyar zuciya kofar aka danno, aliyu ne, morning sir, morning aliyu sir yana ganka a cikin fushi ina fatan lafiya? Mtsww wlh waccan yarinyar farida ce tabata mun rai, eyya sorry sir, sir nace ya jikin hanifa kuwa? Kallan shi yayi aliyu zauna mana, OK sir, kace ME? Nace ya jikin hanifan, lafiya qlau, Allah sarki ka gaida mun itta plz, zata ji”nan suka hau aikin su na kasuwan ci

By🙋natty girl 💃
[8/6, 6:55 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 28🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hanifa ta shiga damuwa sosai ta rasa meke damunta taya zaai ta fadawa, hisbullah ne,kodai guduwa zata yi ne, haka tai ta sake sake har wajen mariba,tana zaune ya turu kofa tare da sallama, da murmushin ta ta ammasa tare da mikewa ta wuce daki .shima dakin ya wuce sannan yai shirin sallah ya wuce masallaci sai bayan isha ya dawo lokacin tana parlour ta zabga uban tagumi, da sallama ya shigo, tai saurin goge hawayen ta, zama yayi akan kujera daya tare da tattara duk tunanin shi yana kallanta, kiran sunan ta yayi, hinfa, naam, wai ME yake damun kine naga kina cikin damuwa fa ki fada mun ko maye mana,;uhmm dama,,,,,, shikenan dai, aaa karya kike fadamun ina ji, ohh dama nace inason jin dalilin ka Na canza shawara, OK Na gane hanifa baki san tafiya ki barni ko to shikenan na fasa mayar dake inyaso IN mom dina ta dawo sai na kaiki can zata ji dadi kuwa Dan bata da ya mace kinga sai mu zama ya da kanwa ko, harga Allah taji dadi kuma ta dauka da gaske yake, murmushi tai to itta mom din taka bata da yan uwane anan garin? Tana da shi mana ina wannanwacce kukai fada ranar To itta yar gidan yayan mom dina ce, Mom taso ta dawo gidanmu da zama amma sam taki wai itta mom zata takura mata ne shiyasa mom din ta hakura, uhmmm amma da gani bata da kirki nina ma tsane ta, zaru ido yayi kin tsane ta? OK nimakenan kin tsaneni ko?

By 🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀’
   *🍀HANIFA 29🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Uhmmm nibance ba amma ai like brother like sister kadai kawaii ina ganin mutuncinka ne,amma itta kan wannan bata da mutunci,tunda ta fara magana baice komaj ba, saida safe, Allah Ya tashe mu lafiya,.

    *washe gari*

Da safe ta futo tayi aike aikacen, ta zauna tana jira ya fito,.

Shikuwa 9:00 ya tashi kasancewar yau ba wani aiki zasuyi sosai ba,.yayi wanka ya shiryawa yayi sannan ya fito parlour tana zaune kan kujera tana kallo, shiru yayi yana tunani, uhmm yaufa ya kamata ace munyi fadan karshe da hanifa gobe zata tafi mezan mata ne taji haushi ne 🤔,karasowa yayi ya nufi dining yaci abinci sannan yazu ya zauna tana gaida shi amma ya mata banza itta ma shirun tayi taci gaba da kallonta, da gani film din yana mata dadi wani India season film wai queen of jhanseey, remote ya dauka ya canza tasha, dan Allah hisbullah ka mayar da wancan din Allah film din yana da kyau, to ni bashi nake da niyyar kalla ba ko ana dole kuma ai gida nane, shiru tayi bata ce komai ba, tashi yayi ya dauko exotic ya bude yana sha, sai kuma ya ajjiye ya nufi dining area ya dauko cornflakes  da madara da cup ya ajjiye sannan ya zuba ya hada komai, ya dauka zai fara sha aikuwa ya saki cup din shima cup din ya buge exotic din duk suka zube kan carpet din gashi kuma carpet din mai gashi ne da kyar yake fita, tsayawa tayi tana kallan inkon Allah anya yau hisbullah lafiyar shi qlau, cigaba da kallanta tayi, cikin daga murya ya fara magana ke banzar inace kina ganin Abu ya zube ko sainace ki gyara gurin mtsww tashi yayi ya Mike yayi sama dai dai lokacin wayar shi ta fara ringing inranta yayi dubu to ya baci, daukar wayar tayi taga ansa my mom, dauka tayi tare da yin sallama, shiru mom tayi dan itta bata san hisbullah da wata ba, me wayar nake nema, eh To yana nan amma na dan aike shi waje zai siyo min abu, OK amma dan Allah kedin wace,? Laaaaa mom aini budurwar shi ce kuma wai yace baza ki bari muyi aure ba shine  yace Mom yanzu baki nan inzo kawai mu gudu shine na gudu yanzu aure muke shirin yi, kuma nasan hankalin iyaye na yana ttash tunda basu san inda nake ba, amma tunda ina tare dashi shikenan ai, tun yace shina ya gudu yabar gida kinga mun zama daya, amma Dan Allah kiyi hakuri nayi silar rabuwar ki da danki am so sorry mom, juyowar da zatai ta ganshi a tsaye, yayi bala, In shiga tashin hankali

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/8, 7:13 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 
  *🍀HANIFA 30🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Yawun wuya ta hadiye tare da na danasani, cikin sauri ya karbi wayar,;zata wuce yaii saurin tare hanyar, hello mom gani wlh naje wani guri ne, son dama haka ka koma ban sani ba kasa Yar mutane ta gudu tabar iyayen ta;kuma tsabar san kai shine kace mata wai kaima ka gudu ka barni, har da wani wai bazan bari ka aure taba, gaskiya son banji dadi ba kasan fa kai kadai Allah Ya barmun kome kake so zan maka koda aure kace kuma koda da Christan kace zakai aure aikasan bazan hana ba tunda addini bai hana hkan ba, ka kyauta son, plz mom kitsaya kiji mana, nibaa abun da zanji son dama kiranka zanyi in fada ma wani satin zan dawo mun kammala komai kuma inason ganin yarinyar ina Fata ka gane kuma karka bari shaidan yayi tasiri a zuciyar ka dan kuwa zama da macen daba taka ba akwai matsala, kuma raina ya baci banji dadin hakan ba, sai anjima tana kaiwanan ta kashe yayin da yai shiru da phone a kunnen shi,;girar sama da ta kasa ya hade yana kallan ta, cikin rawar murya ta fara magana, uhmm dama fa……Dan Allah kayi hakuri  wlh bansan mom dinka bace, one step ya taka,itta ta taka nata one step din (nida nake gefe sai dariya nake😂dama kun sanni kamar washa)
Uhmmm to ya hisbullah wai ba office zaka tafi ba ne? (😂😂sabun suna )karfa ku manta ana wannan takun step din,;hanifa baki da hankali ne kinsan wace wannan kuwa kinsan ranta ya baci kuwa, bode baki tai zatai magana taji tayi baya zata fadi saka makon Centre table din dake parlour, da sauri ya riko hannun ta, ajiyar zuciya ta saki, sakin yayi tare da daukar car keys nashi ya fita rai a bace

By 🙋natty girl 💃

My blog
Nattygirl20.wordpress.com
[8/8, 7:31 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 31🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Motor nashi ya shiga ya nufi office tare da tunanin dole gobe yamai da itta inba haka ba zata samai hawan jini,.

Itta kuwa ji tayi bata kyauta ba duk da daima shiya tsokanota amma ai baikamata tai mai haka ba, bari ya dawo inbashi hakuri, In kuma yaki hakura kuwa yasha zaman shi,. Haka ta fara gyara gurin tare da tunani kala kala,.

   Yau bai dawo daga office da wuri ba sai bayan isha, da sallama ya shiga tana Palo tana jiaran dawowar shi, yana zuwa ya wuce dakin shi, yai wanka yaci abinci sannan ya shige daki, da sallamar ta tashiga yana danna laptop dinshi, amsawa yayi, uhmm dama zuwa na baka hakuri nasan nayi laifi amma Allah yabaka hakuri, shiru yayi kamar baisan tana yiba, juyawa tayi zata fita ya kira sunan ta, ki shirya gobe misalin 11:00zan maida ke gun iyayen ki, cikin tashin hankali take kallan shi, to naga na baka hakuri ko baka hakura bane? Kallon mamaki ya bita da shi, ban gane ba na hakura mana, amma ai dole namai dake gun iyayen ki ko kin manta munyi hakn dake ne, murmushi yake tayi, aa Ban manta ba nadauka baka hakuran bane, tana kaiwa nan ta fice, kallan ta yayi yadda yaga ta shiga damuwa sosai ,kafada ya daga alamar ko a jikin shi ..

Tana shiga daki ta zauna ta tashi tana neman mafita yau ya zata yi, alwala tayi ta fara nafila, sannan ta kwanta bacci,

   *washe gari*
Washe gari kuwa kamar yadda yace hakan tayi ta gama shirinta tunda bata da mafita, inta koma komai zai faru saidai ya Faru, saukowa yayi daga stairs ysha uban ado kamar wani ango, dan karamin tsaki taja, muje ko, tashi tayi suka fita sannan suka shiga motor sai gidan su hanifa dake, yan alewa.
SAI KU BIYO NI DAN JIN YADDA ZATA KAYA
JIBI IN ALLAH YA KAIMU

💘💘💘💘Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl )💘💘💘💘

*love you all*

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/9, 6:27 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 32🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tunda suka shigo unguwar gabanta ke dukan dari dari, abakin gate din sukai parking tare da yin horn, nan da nan aka bude musu gate suka shige, parking space yaje yai parking suka fito, Baba mai gadi ya isa gare su yana yage baki,;aa hajiya hanifa ce yau ajidan zanzu ace ni zan farawa alhaji wannan albishir sai dai kuma na makaru, itta hanifa bama taji me yace ba dan duk hankalinta ya tashi ga gabanta na dukan dari dari, hisbullah ne yai wa baba mai gadi magana,baba masu gidan suna ciki aiko? Gaskiga basa nan, cikin rawar murya take tambaya baba ina suka je, ai hajiya tun sanda alhaji ya kure ki a gidannan ya shiga tashin hankali  ba kadan ba Dan wlh alhaji kana ganin shi zaka san yana cikin mawuyacin hali haka alhaji yasa aka dunga nemanki a fadin garinnan na Jos amma bake ba labarin Alhaji yayi kuka sosai dan muma har abin ya fara bamu tsoro, ke inkayyace miki har sumbatu yake wai ya kori farin cikin shi akan wani banza kudi, wata ranaar alhamis muna zaune mukaji ihun hajiya, kuda muka shiga Alhaji a Palo ranshi a hannun Allah sai aman jini yake, hakan yasa hakalin hajiya ya tashi nan take tai musu bizaa zuwa garin England dan a duba lafiyar shi amma kafinnan ankira likitan gidan ku yace hawan jini yake dashi ba yahau ba kdan shine ma babban dalili su na tafiya yau sati guda kenan, tunda baba mai gadi yake zuba hanifa take ta aikin kuka inda hisbullah yai tsaye yana jin bayani dan duk bai fuskanci komai kawai dai yasan dad din hanifa bashi da lafiya kuma An fita da shi,.

Cikin kuka ta nufi gidan inda hisbullah ya mara mata baya, suna shiga parlour wani katun hutanta ne yai musu sallah ta hadu sosai tana murmushi sai nata dana dad dinta kusa dashi taje ta tsaya tana kuka mai tsuma zuciya, inda hisbullah ya tausaya mata sosai duk sai yaji yana jin haushin kanshi, gani yake shiya jawo mata, a hankali ya taka inda take yana kiran sunan ta, cigaba da kukan ta tayi, dafa kafadarta yayi tare da juyota yana guge mata tears nata, cikin kuka ta rungume shi tana kuka mai tsoma zuciyar mai sauraro

By🙋natty girl 💃
[8/9, 6:44 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 33🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Shiru yayi ya kasa komai dan kukan nata na damunshi  a hankali ya daura hannun shi a bayanta ya bubbugawa sunkai, 7m a haka da bisani ya dagota ya share mata hawaye suka fita a gidan, motor ya bude mata ta shiga  sannan ya kuma gun Baba mai gadi yai mai sallama tare da bashi number bashi kuda Sun dawo. Wannan kenan.

💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧

Tafiya suke tana ta kuka, shikuma ya rasa mai zai ce, a hankali ya fara magana, haba hanifa kiyi hakuri mana insha allahu zai dawo lafiya ki daina daga hankalinki mana kin halin da nake shiga kuwa, ina nufin nasan nina jawo miki koma Maye amma Dan Allah kiyi hakuri komai zai wuce da yardar Allah,.goge hawayen ta tayi, ni bakai ka jawo min ba kai baka san komai ba illama taimakana da kayi ,karka zarji kanka cewa kaika dawo min. Kuma ni abun dake damuna bnsan wanne hali dad yake ciki, haka ta shigaba da bayani inda aka trpp na stop can na gane muku wasu a mota dana kana ganin su ga yan iskan gari, dayan ne ke magana, aa jazzu kaga yarinyat fa, kaii karfa ka gano mana wata yarinayr da muke ta nema amma yanzu kace gata, jazzu wlh itta, cikin gajiya ya dago wai tana…….. Kutmar wlh itta ce yau kuwa zaci ubanta dan kuwa ta bamu wuya shima yakawo mana bara gada mu hada dashi wlh, yana haka aka basu hannun go ahead, Bin motar suke, inda go slow ya hadu sosai, cikin sauri hisbullah ya shiga tsakiyar wasu motoci, tin su jazzu suna gano su har suka bace musu.

Kusa da restaurant yai parking dan siya musu abinci, fitar shi ke da wuya su jazzu sukai parking a bayan su, da sauri suka fita suka bude motar, wlh kina ihu zan fasa miki kaiii, tushe bakinta tayi da maya finta hanya yaa nuna mata inda yan gari sukai tsaye suna kallan ikon god.

To anan zan dasa aya sai kuma gobe in Allah ya kaimu

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 34🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hannunshi yasa cikin aljihu dan dauko ATM card nashi yaji baya ciki juyowa yayi dai dai lokacin Sun sata cikin motar zasu tada motar, da gudu ya karasa gun da suke amma ina kafin ya karasa tuni Sun figi motar cikin gudun tashin hankali, da sauri ya shiga motar shi yabi bayansu, gudu suke sosai, daya daga cikinsu ne ya dauko bindiga ya hau murfin motar yan harbin motar hisbullah IN shi kuma yake kyaucewa (uhmm da tawa motar tuni na faka a gefe na makale a bayan motar hisbullah dan bazan Iya ba wannan Abu kamar a wata kasar)💦

Cikin nasara ya saita tayar motar hisbullah ya harba ai tuni motar tahau juyi tana juyawa a kan titi,sannan ta tsaya cikin sauri ya fito wani yayi parking zaidan je fitsari ai tuni ya suri mota ya bisu ammam Sun mai nisa sosai dan baya gano, shi kuwa mai mota ya tsaya dan ganin karfin dole,.

Haka ya dinga bin lungu lungu, wani gida da ba,a gama ba yaga sunyi parking cikin sauri ya fito ya shiga,.

Suna parking suka shiga da itta wani guri,    haba wlh munsha wuya dole yarinyar nan ta gane kurenta, jazzu ne ya dauke ta da mari tuni ta zube tana kuka sosai, kaiii baba nasan wannan dan iskan saurayin nata ya biyo mu kuje ku biyu nida danladi zamu aika ta, fitowa sukai, dai dai lokacin hisbullah ya shigo ta bayan shi suka fara sanda, Baba ya shake shi, yayin da dayan ke narka mai duka a cikin, cikin jarunta ya buga baba a jikin bangon bayanshi, tuni baba ya fadi sumammame, dukan dayan yahau yi sosai saida yamai jina jina, ihun HANIFA ji hakan yasa shi mikewa da sauri yabi inda yaji ihun, cikin zafin nama ya hau dukan dan ladi aikuwa jazzu na ganin haka ya fice a guje, da sauri ya nufi inda hanifa take, sosai ya rungumeta yana kuka sosai, jini ya taba ya dago hannunshi da sauri ya duba bayanta, wuka ce sosai ta shige sosai, da sauri ya dauke ta ya sa a motar, itta kuwa banda salati ba abun da take, shiru tayi bata sake cewa uffan ba
(cikin razana naja baya shikenan hanifa ta rugani gidan gaskiya )

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/11, 12:20 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 35🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hospital dake kusa ya shiga da itta, direct gun doctor yaje, plz doctor ku taimaka koma nawa ne wlh zan biya, am sorry sir, we can’t do anything without police permission, cikin daga murya wai wanne irin police can’t you see her condition wai me yasa baku da imani ne? Zama yayi kan kujera ya dafe kaii yama rasa Me zaiyi, cikin tausayawa doctor alamin yace a shiga da itta emergency kuma ya tabbatar kafin su fito yazu da police, haka kuwa akayi .

Jazzu ne ya koma gun yan uwanshi duk sunji jiki, haka suka kama hanya sukai gida suna zuwa suka kira sa, adatu, hello hajiya komai yayi dai dai dan kuwa ina da tabbacib dole ta mutu dan kuwa wukar ta shige ta sosai,. Haba jazzu ina kuka sa wayar ku ina ta neman ku aini na riga da na canxa shawara kawai na hakura da mutuwar tata, tunda naga shima Alhajin Binta zaiyi  daya mutu gara na hakura, amma ba komai tun da kun riga kun aikata dolen dolen shi ya rungumi ta annabawa,, sannan kuma inna dawo zakuji alart, haka sukai Sallama.

  *HOSPITAL*

basu suka fito ba sai da suka dauki kusan 3hours sannan suka fito lokacin yazu da police, doctor ina fatan komai yayi dai dai,come down man, we are sorry to say, taji ciwo sosai wai garinya ma hakan ta faru ne? Plz doctor ta mutune?

By 🙋Hajara Mami 💃
[8/11, 12:36 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 36🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

No bata mutuba munyi nasaran ceto rayuwar ta amma fa da kyar kuma gaskiya zata dauki satittuka kafin ta farfadu amma zamu dinga mata magani a hakan ma yadda abun zaizu da sauki,haka police sukai abun da zasuyi suka koma tare da handling case din, Mr hisbullah zaka iya biyo ni office haka suka nufi office, aka bude mata file, uhmm hisbullah gaskiya ya kamata ka bata kulawa sosai dan kuwa ba karamin ciwo taji ba sannan kuma, zaka kashe kudi sosai dan kuwa abun bana aikin kadan bane, ni ba komai doctor kuma nawa ne indai zata sami sauki ba matsala bane, OK than ga wannan mugun gunan zaka  siyo sannan kuma muna bukatar wani nata zamu sami jini dan kuwa ta zubar da jini sosai, OK ba matsala zaa iya gwada nawa inyayi sai a dauka, OK ba matsala, amma hisbullah matar kace wai? Shiru yayi, ehto doctor lafiya kake mun wannan tambayar? Aa naga kana ta dawai niya ne kuma banga family nata ba har yanzu, family nata basa kusa kuma banaso hankalinsu ya tashi, sannan kuma ba matata bace friend dina ce, OK gaskkiya tayi saar friend, by the way doctor zan iya ganin ta?why not zaka iya, OK thank.

Word din da aka kaita ya shiga ya shiga room dinta, wani irin gadu ne kasan cewar a baya aka caka mata, kwanciyar geke akai mata da wasu karfina a bayan nata, baccinta take amma ba nunfashi kamar bata da rai, fuskar tayi fari kamar ba jini, tsayawa yayi you akanta duk yaji ta bashi tausayi, ko su wadan can din Maye dalilinsu nasan kashe ta oho wannan amsar tana gunta, wayar shi ce tahau ringing, aliyu ya gani, hello sir nasan yau kace baza sami damar zuwa office da wuri Ba amma kuma naga har yanzu baka zu ba ina fatan lafiya, wlh aliyu ina hospital, hospital waye ba lafiya, hanifa ce aka cakawa wuka, yanma jini zaa dauka bazan sami damar zuwa ba, subhanallah nima ganinan zuwa sir, wanne hospital diamond ok ganinan, bye.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/11, 9:54 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 37🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Baa fi mintuna ba aliyu ya karaso, sir ya jikin Nata? Da sauki yanzu dai An debi jinin gashi Sun sa mata kuma sune sai wasu satittuka zata farka *OK sir Allah Ya bata lafiya ,ameen, sir zamu wuce ne yanzu, ya zaai IN tafi inbarta itta kadai, haba sir kaga yadda kayi ya kamata kaje kayi wanka nasan zasu kula da itta sosai ai, OK haka suka hada ta wata nurse sannan ya wuce gida, wanka yayi yaci abin ci, sannan ya huta sai bayan la,asar sannan ya koma,.haka hisbullah ke ta kula da itta in kaga yabar gurin to saidai sallah zaiyi office dinma ya ajjiyeshi a side,.
   Yau sati da faruwar haka amma ba alamar hanifa zata farka,.

Yau mom zata dawo tunjiya take sanar da hisbullah, wayar shi ce tafara ringing,ohhh god mom am so sorry, ganinan zuwa, ina gida kazu ka same ni yau sai ka fadan abun damunka, saboda jikina yabn baka cikin farinciki,. No mom karki wani damu komai yana lafiya fa,.

Am waiting for you, bana son gardama kuma dole ka fada mun kanaji na baka 30m ina bukatar ganin son dina tana kaiwa nan ta kashe wayar.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/11, 10:29 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 38🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hisbullah ne gaban mom dinshi son plz ka fadan gaskiyar abun dake faruwa? Duk kabi kayi wani iri dakai infa kana cikin damuwa nima ina ciki ne, Dan Allah son ka fada mun, OK mom kidaina hada ni da Allah insha allahu gobe zan fada miki, OK yayi son,.ni kuwa ina wannan yarinyar  data dauki wayana ranar, ina son inga yarinyar datai saar sace xuciyat dana,;uhmm Mom kenan kawai fa friend dina ce muna mutunci ne shine ranar na bata mata rai shine fa tai mun sharri,.friendship kasan wani lokacin friendship yana komawa so, ina jin haka zakuyi, haba Mom impossible kawai dai muna tare ne amma jinin mu bai hadu ba,.oohhh really ai shi so ba ruwanshi da jini bai hadu kawai yana zuwa zai hade jinin, uhmm mom mubar maganan kinga kuwa duk halin da yarinyar take ciki ne ysa nai weak haka, insane fatan inna baki labarin yadda muka hadu bazakiyi mun fada ba inaso kimun promise Mom, eto son inta kama kam dole inma fada yanzu dai Allah Ya kaimu goben, OK mom ni zan koma, what ba inda zaka yanzu dare yayi kace zaka fita ai karya kake, plz Mom dole acan zan kwana, I will not listen to you son, kaga tafiya ta kuma inka fita Bada yawuna ba tna kaiwa nan ta wuce, ohh god yanzu yau itta kadai zan Bari, tsaki yaja tare da shiga room dinshi.

   *_washe gari_*

Bashi ya tashi ba sai wajen 11:00 da sauri ya Mike ,ohhh god nayi left nasan by now doctor yazu dressing. Nan da nan yai wanka yasa kaya ya dauki a gogon shi yana cikiniyar sawa , a Palo ya taddda Mom ina kwana mom, kallan shi tayi abun da son baitayi ba kenan ya gaidata cikin wannan sauri haka, lafiya qlau son, kallanshi ta tsaya yi, taga inda zaije a tunanin ta daining zai nufa amma ya dauki car keys nashi har yakai bakin kofa ta kira sunan shi, son, tsayawa yayi zunan, har kasa ya zauna, daining taje taduko mai abinci ta ajjiye a ganshi, oya ci, Mom a koshe nake fa,;hisbullah in kaga kabar gidannan To kaci abinci ne sannan kuma ka fada mun abunda kake boye mun da kuma dalilin yin hakan.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/12, 1:49 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 39🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Ajiyar zuciya ya sauke mom wannan duk ni kadai shikenan zan baki amsar duk dinsu amma sai munje asibiti, asibiti kuma waye bashi da lafiya? Wannan yarinyar  data dauki phone dinki ranar itta ce, akai attack dinta aka caka mata wuka kuma lokacin muna tare yanzu dai mom kizu muje zakiji komai,.

Cikin ranshin fahimta ta shiga ta dauko hijab dinta dama a shirye take,. Haka suka kama hanya zuwa hospital,.lokacin ana mata dressing, bayan sun gama doctor AL,amin ya fito,.aa malan hisbu ya akai haka naga mara lafiyat itta kadai?murmushi yai tare da mika mai hannu suka gaisa haka suka gaisa da Mom, doctor ya jikin nata? Ahh jiki alhamdu lillah, naga gun ya fara hadewa inta tashima ba zata wuni sha wuyi ba, dai dai lokacin Aliyu ma ya karaso suka gaisa da mom da doctor sannan suka nufi dakin,. Kusa da gadon mom ta zauna tana kallan hanifan da take bacci kamar mara raii, tausayin ta sosai ya kamata,.wowwq son yarinyar tana da kyau so cute to amma me yasa sukai attacking nata, wlh mom ni ban San dalili ba,. Eyya yarinyar tamun, I accept her as my daughter in law, what :oops:mom bafa love muke ba kawai dai we are friend, kaii amma wannan friends da abn mamaki har yasa daya friends din cikin damuwa🤔,what do you mean mom, aa ni bakomai, fada mun yadda kuka hadu,.

Nunfashi yaja sannan ya Fara kora musu bayani ,Lallai son wuyanka ya rika shine kaje ka dauko yarinya a gidan iyayen ta,alhalin in zaa bi gaskiya kaine da laifi sosai tunda kai ka fara marinta

By🙋Hajara Mami 💃
[8/12, 10:18 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 40🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

To amma kuma wani hanzari ba gudu ba kace sanda kuka je kaji mai gadin yana fadin San dad dinta ya kureta this means kenan sanda ya kureta kai kuma ka sace kenan Ko?mom yanzu dai ki bari sai ta tashi itta zata baki wannan amsar,. Allah sarki kaga sai ta dawo guna da zama before present dinta su dawo,. Eh dama hakan na yanke yarinyar nada kirki gata bata fushi, kaii kace nayi saan daughter In law ,plz mom, to aidama bakai zan ba waba aliyu zan ba, sai yanzu aliyu yai murmushi, Ai mom sunfi dacewa da sir din itta ce dai dai shi kinga kuwa saidai itta din,. Aa aliyu fadi gaskiya, wlh MOm kawai yarinyar na yaba da halinta shiyasa take burgeni amma zansu ace ta zama ta sir,. Tsaki hisbullah yaja tare da mikewa ya fice, haka mom da aliyu sukai ta hira sallah ce ke tashin su, sai bayan isha sannan suka koma Gida, inda akabar hanifa da nurse.

   *washe gari*

Washe gari ta kama, Saturday mom ne da husbullah ke zaune a dining, son yau zanyi baki baxan sami damar zuwa hospital da wuri ba kuma inajin aliyu Ma yau bazai sami damar xuwaba sai kaje ka kula da itta, as you wish mom.

10:00a hospital ta mai saida ya gaisa da doctor sannan ya nufi dakin, kusa da gadon ya zauna, rike hannunta yai, plz hanifa bacci ya isa haka you have to wake up mana bana so ki tafi hanifa inasan mu zama friends sosai like sister and brother, in kika mutu I don’t know what to do, ni na jawo miki shiga wannan halin plz hanifa, I want to apologize, sai hawaye sosai yake kuka hawayen na diga a hannunta saurin Sakin hannun yayi ya Mike ya nufi kofa ,tsayawa yayi tsaka sakamakon jin magan ganun da take, .

Dan Allah kar ku kashe ni me nai muku plz ku rabi dani sosai take jijjiga gadon tana wani iri kamar mai aljanu, kusa daa itta yaje ya rikke ta Amman ina sani karfi take ji sosai tana jijjaga gadon,. Saurin hawa gadon yayi ya danne kafar da kafar shi daya sannan ya rike hannan ye yana hura mata iska a face nata.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/13, 9:38 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 41🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Ahankali ta fara yin shiru karshe ta daina surutan da wani bige bige duk ta daina, ajiyar zuciya ya sauke tare da mikewa,.a hankali ta fara bude idoo yayinda yai tsaye duk farin ciki ya lulllube shi,. Hawaye ta Fara tana kuka Mai tsuma rai, bai hanata ba saida tai mai isarta, sannan ta Fara yunkuri tashi,. No hanifa kar ki Tashi bari in kira doctor, .ficewa yayi sai gashi ya dawo da doctor,.dubata yayi sannan aka taimaka mata ta jingina jikin gadon tunda ciwon ya fara sauki,. Bayan doctor ya gama yai ficewar shi, kujeran dakin yaja ya zauna,. Hanifa ya kike jin jinkin naki, yanzu kuma me kike so, jiki da sauki, kuma bana san komai ni,.OK bari mom tazu ta hada miki tea danni bazan iya ba,. Itta dai bata ce kala ba. Wayar shi ya dauka. Hello mom, daughter dinki ta tashi kuma ni ban bata komai ba doctor yace abata Abu mara nauyi saboda haka dole kizu,. OK I will be on my way. OK sai kinzu.

Haka suka zauna bako hira shi shiru itta shiru, (nidai nace kodan hirar da akewa mara lafiya kai baza kaimata bane 😙).

Gashin ta da aka cefe mata ne duk ya dame ta hakan yasa ta fara kokarin kitsewa, amma tana daga hannun take ji bayan na mata zafi, tsaki taja, shidai yana ganin ikon god, murmushi yai tare da fadin bari in gyara miki,. No Na gode, ko saura renta bai yiba ya je bayan gadon ya fara ciki niyar kitsewa kuma fa bai iya ba,. Abun ma dariya yaso bata, kaga hisbullah karka bata mun gashi kuma sai jamun kai kake kabar mun kaya na,. AI na iya kedai kawai ki bari kiga ikon Allah,. Turo kofar akayi tare da sallama,mom ce tare da Aliyu da kaya a hannun su, zaro ido tayi :oops:son Maye hakan yaushe ka iya kitso Ban sani ba kuma baka taba mun ba,. Shidai Aliyu banda dariya ba abun da yake.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/13, 10:08 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 42🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hade rai yayi tare da sakin kan, yaja kujera ya zauna tare da fadin kaii Aliyu meye na dariyar 😠,ai tuni ya hadiye dariyar, mom ce da ajjiye kayan, daughter sannu ya jikin kina gani zai bata miki gashi kinga yadda cisgar kan inda Mai kitso ne zaai mai zafin hannu, itta dai murmushi tai mom ta kice mata gashin, mom naga dai kitson ba wani wuya bane kawai kuna rabashi gida uku, kinga kuwa ai zai yi wuya ba,. Eh muna rabawa gida uku amma ai sai wanda ya iya,kawai kadinga jawa mara lafiya gashi mtsww,. To yanzu yama zaai kiyi brush, bari IN dauko Abu toilet kiyi a ciki,. Haka tayi brush din sannan aka hada nata tea tasha aka bata magani,.sai a lokacin hanifa tai magana, ina wuni mom, sai yanzu zaa gaida ni nayi zuciya;murmushi tai itta kan mom Tana burgeta. Yauwa hanifa kinga tunda naga jikin naki yayi sauki zanso ki bmu labarin ki, shiru tayi tana wasa da yan yatsunta sai kuma hawaye,. Mom ki barta kawai kinga kuka take bata San a tuna mata, hararar shi tai,. To mai friend wanda baya san ganin kukan friend dinshi ai bakai na tambaya ba ko,. To sorry, hanifa ce tafara magana mom zan baki labari na ni bazan boye miki komai ba.

Nan ta bata labarinta tunda daga farko har karshe da yadda suka hadu da hisbullah sannan ta daura da cewa kuma mom ni nata yin aure,. Da sauri hisbullah ya kalle ta dama hanifa ta taba aure katse Mai tunani tai.

Bazan manta ba wata laraba bayan mom dina ta rasu har dad dina yayi aure, zan lacture na makara ina sauri na dauki mota na, ina cikin tafiya motan ta tsaya na rasa ya zanyi ina tsaye wata mota tayi parking kusa dani, wani saurayine ya hadu iya haduwa,. Yan mata me kike jira ne anan, wlh mota nane ta sami matsala, eyya in bazaki damu ba Bari in rage miki hanya haka na shiga motan ya kaini har skull sannan mukai exchange din number.

Bayan na kuma gida yake sanar mun yana so na, ksan cewar dad dina tace in fito da mijin aure haka kuwa na shaidawa dad shi nake so, haka ya kawo magaba tansa, aka tsaida rana 1month haka kwanaki sukai taja mun shaku da juna sosai.

Ana biki saura sati daya yazu gidanmu ,hankaki tashe yake sanar mum kan cewa sun hada wani business amma wlh yan fashi sun yi musu fashi gashi duk kudin shi ya hada a business din, na tausayamau sosai hakan yasa na fadawa dad dina, yace ba komai, million dari dad ya bashi, yayi godiya sosai sannan yace bsai anakaini da kayaba,.
Ranar jumaa aka daura aurene

HANIFA UMAR SULAIMAN DA
HASHIM ABDULLAH,.

Anyi komai sha biki ranar kai amarya, ana ta jira ango yazu shiru, ga number shi sunki tsiga,. Ina zaune a daki aka kawomin letter,.

Letter saki ne gabana yayi mugun faduwa haka nakaiwa dad Ashe dan danfara ne,.

Tundaga lokaci na tsani soyayyya kuma bana tunanin zan sake yinta, to mom kiji lbari knan
By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/14, 2:44 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 43🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Gauron nunfashi hisbullah ya sauke inka gaba daya kallo ya kuma kanshi.murmushi mom tayi Lallai hanifa labarinnki da akwai abun AL,AJABI Allah Ya shige mana gaba sannan kumaa zancen soyayya itta ba haka take ba tana zuwane akoda yaushe kawai ki mika komai ga Allah, sannan kuma zaki zauna dani har Allah Ya kawo sanda iyayenki zasu dawoo sannan kuma ki dauke ni ammtsayi mahaifiyar ki ina fatan zaki bani hadin kai.

Insha Allahu zan baki hadin kai,na gode da wannan karbar da kukai mun bansan damai zan saka muku ba,.karki damu bani zakiwa godiya ba ki godewa Allah da kuma best friend dinki hisbullah, murmushi tai tare da kallan inda yake zaune shima ittan yake kallo,.. Saurin dauke kai yayi,.

💦💧haka sukai ta hira cikin fari ciki lokacin sallah ne ke tashin su,.. Bayan dare yayi ne Mom tace itta zata kwana tare da hanifan,, haka hisbullah ya koma Gida badan yaso ba, danshi so yai su zauna tare.

Yau satin ta daya da warkewa kuma yaune zaa sallame su, Dan haka suka shirya, ta sami sauki sosai saidai yana dan mata zafi wataran ga kuma kaikayi da gun yake mata,. Tamfa tasa da zami sunyi mata kyau kalar purple,. Daughter bari inje IN Kira likata kafin nanma hisbullah ya karaso,. OK mom sai kin dawo,. Zama tayi kan gado tana tunanin rayuwar ta.bata San sanda hawaye ya zubo daga faskarta ba, dai dai lokacin hisbullah ya ya bude kofar ya shigo.

By 🙋Hajara Mami 💃
[8/14, 3:05 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 44🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tsayawa yayi a bakin kofar yana kallan yadda take kukan tama fi kyau a haka murnushi yai tare da karasawa inda take yaja kujera ya zauna yana kallan yadda take kukan,.dai dai lokacin mom ta bude kofar ta shigo, zaru ido tai tana kallan ikon Allah,. Magana ta fara yi yanzu son tsabar iskanci tana kuka mai makon ka bata hakuri shine ka zauna kana kallanta, sai a lokacin hanifamma ta ganshi da sauri ta guge hawayen ta, shi kuma yadanyi baya, mom Na bata hakuri fa taki tai shiru shine ni Kuwa na tsaya ina kallan yadda take kukan,,,. Mtswwww Allah Ya shirya saika tashi mu tafi doctor ya bamu takardar sallama Sannan yace ta kula sosai kar ta bari wani Abu ya fama mata gun ciwonnan,. OK mom Allah Ya Kare yanzu mu wuce, hakaa suka Kama hanyaa zuwa gida.

Horn yayi mai gadi ya bude Mai, parking space ya nufa yayi parking, suka fito, daughter zo mu shiga daga ciki haka suka kama hanya zuwa cikin gida in hisbullah ya mara masu baya ,.

Wani daki dake opposite dana mom aka kaita dakin ya hadu ba karya, to daughter ga dakin ki sannan kuma inkika ga abun da babu sai ki mun magana kinji ko, OK mom Na gode Allah Ya kara budi mutnushi Mom tayi tare da fita,.

Jakarta ta gani akan gado wacce ta bari a gidan a hisbullah, dubawa tayi ta kaddubta ne Na kara tunta da kuma wayarta amma kuma ba sum sun dinta, ko ina dayar wayar take koma dai Maye nasan hisbullah zai kawo min,. Toilet ta shiga ta watsa ruwa, sannan taa sa wasu kayan dan ji take kayan yana warin asibiti,. Ta kaddun ta dauka tana dubawa, muga yanzu ina zan sa wannan takaddun inda bazasu baci ba, shiru tayi tana tunani, kasan gado ta dagaa taasa sai kuma ta cire nan bai yiba,. Saman wordprobe ta kallan inaa ganin nan yayi kujera taja ta taaakaaa, tana hwa tana mika hannu dan hannun taki karasawa dan tsalle ta Fara yi, amma yaki,.

Hisbullah ne a daki yayi wanka yana danne danne wayar, hanifa ya gani a gefe, ohh god na manta ban mayarwa hanifaaa phone dinta ba,, dauka yayi ya nufi dakin, .

Da sallama ya shiga, a tsorace ta juyo aikuwa kujerar ta goce tai bayaa zta fadi yaai sauri riko ta a hannu,. Dai dai lokacin aka danno kofar

Kaiiii na gaji da typing

By🙋Hajara Mami💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/15, 9:26 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 45🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Turo kofar akayi, sai kuma aka tsaya,rufe kofar akai da alama dai komawa akaii,.

Cikin sauri ya sauke ta,hade rai tayi hisbullah meye hakan? Zaka wani rikeni inda wani Ya shigo ya ganmu a haka? Look  hanifa inda kin fado fa? To ina ruwanka inna fado din:roll:eh Lallai kin sami sauki kin Sami bakin rashin kunya ,to dama wayar ki Na kawo miki karba tayi tare da jan tsaki, murmushi yai ya fita abun shi, yana fita mom ta shigo, daughter ingo wannan kayan ina ganin zai miki kyau, murmushi tai tare da karba.,

    “`washe gari“`

Mom da hisbullah Na dining, suna cin abin ci, son ya company ni ina fatan komai yana tafiya dai dai? Lafiya qlau mom aisu farida na kokari ba kadan ba, yar duniya ashe tana nan takini dai yarinyar nan, kaga yanzu ai nayi daughter nima,. Dai dai lokacin hanifa ta ke saukowa daga stair da murmushi a fuskarta,tasha kwallya cikin material mai baki da jaa,. Morning mom morning sir hisbu, morning daughter har kin tashi? Ai dama ni mom bana wannan bacci Na safe, saboda inasan ace ina aikin safe shine zan koyawa kaina tashi da wuri before In sami aiki, murmushi mom tayi,.

Uhmm sir hisbu ba magana gaisuwar ma baa amsa mum ba, runtse ido yayi dan kuwa ji yake hanifa tafi kuwa iya kiran sunan shi,morming hanifa kin tashi lafiya?. Lafiya qlau.

Son wai Dan Allah yaushe zaka mun suruka ne,. Cikin sauri ya kalli mom kamar wanda tai sako, sai kuma ya kalli hanifa, itta kallanshi take dan taji mai zaice,. Shiru yayi yaci gaba da cin abincinshi, son magana nake 😯,.hanifa ce tai saurin magana, mom wannan yayan nawa yana da matsala Dan kuwa kwata kwata da gani bai Iya soyayyaa ba ki bari saina koya mishi tukun sannan saiya nemo miki surukar, .

Kaii daughter shidinne yace miki bai iya soyayya ba? Aa mom kawai haka Na fuskanta, shidai baice komai ba saicin abincibshi yake da murmushi a face dinshi. Kuma wlh mom namai kamu, Dan wlh wacce nakama mai zasu dace sosai, mai zai hana ki hada shi da farida yar gidan yayanki.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/15, 9:43 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 46🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Cikin fushi ya ajjiye spoon din hannunshi ya fice, zaro ido tai, kardai haushi yaji nifa kawai gani nayi Sun dace kuma Na tabbatar da farida tana sanshi, mumushi mom tayi, hanifa kenan duk da dai farida da son suna zaman lafiya amma kwata kwata son ya tsane ta kawai bata burgeshi, kuma inbaki sani ba farida ta fada mai tana sanshi amma yai Mata rashin mutunci sosai nima naso hadasu aure amma sam yaki, haka nace mai aiba shi ya haife niva nina haife shi saboda haka dole ya aure ta, haka muka hadu da dad dinta muka yanke rana, biki yana zuwa amma kwata kwata nadaina sa son a ido Na, nashiga tashin hankali sosai hakan yasa naje gidan shi ciwo yake sosai dan kuwa Baya san auren kuma bazai iya mun jayayyaba, ina ganin haka nakuwa yanke shawarar yanke aure haka kuwa akayi saboda dad din farida bashi da zafi, amma tun daga lokacin farida ta tsaneni gani take kamar nina sa aka ki auren, .nidai yanzu kawai na fada miki Ne daughter son baya San maganar farida, yama tsani soyayya amma kinsan wani Abu hanifa, aa mom da ace wanine yazo ya fada mum kan cewa son ya fara soyayya tofa bazan yadda va, amma kuma da ido Na gani ,.amma kinsan wani Abu daughter nasan son bazai iya expressing feelings dinshi ba ga wacce yake so,. Amma ni zan tilas ta mishi.

Eyya mom zanso jin wace zaki fada mun, aa nibazan fada miki ba kisa ido zaki gani da kanki ki kalle kwayar idonshi zaki gani,. Ai kuwa zanyi hakan mom,. Ai kuwa zakiga ni.

Shikuwa hisblilah yana fita yaja motar shi zuwa office tare dajin haushin hanifa da zata hada shi da farida

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/16, 10:15 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 47🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Yana xuwa office ana mai good morning ammaa ko ajikinshi,..
Shamsiya da farida ke magana, besty ga hisbullah can ya tafi office ana mishi magana yawani share mutane inaganin ranshi a bace yake fa, .uhmm To ni ina ruwana dan ranshi a bace yake watakil mom ce ta batamai rai. Ohh haka zaki ce mai makon kije kiji meke faruwa ki kwantar mai da hankali anya kuwa kina sanshi besty, aa wlh ina sanshi, Shamsiya kenan baki San wace farida ba har yanzu,. Bari inje gun nashi,  office dinshi ta nufa,. Tura kofar tayi tare da sallama,, ciki ciki ya amsa,.

Morning sir,. Ya akai, dama sir naga ka shigo ne rannka a bace ana ta gaidaa ka bakaa ma amsa shine nazo naji ko lafiya,. Eh lafiyar ce ta kawo hakan,. Haba hisbullah wannan wacce irin amsa ce,. Dan Allah dan annabi farida ki fita ki bani gu bana San damuwa,.

Nifa ba inda zani saika fada mun dalilin fushinnan, a hankali yace, plz get out farida, Allah bazan fita ba,
Cikin daga murya kamar wani yaki yai magana,  I say get out, gaba daya yan office din saida suka tsora itta kuwa farida fitsarina kawai batai ba,. Sum sum ta fice, Aliyu ta gani a hanya yayi tsaye,.

Farida lafiya meke faruwa, naji sir yana ihu, cikin bacin rai tace ban Sani ba,. To ban shawara kinga files dinnan zan kaimai. Amma ina tsoran kar ya sauke fushin a kaina,.tsaki taja tare da wucewa fuuuu, murmushi yai, ainaga bani nakar zoman ba niko rataya ma ba aban ba,. Haka ya wuce yana fargaban kar a sauke a kanshi.

Hanifa ce a daki,. Yau IN hisbullah ya dawo zanje inji wa yake so nima inasan in santa ni dan mata tambayoyi, yana zuwa zanje,. Slm alaikum dama Hisbullah nazu in baka hakuri akan dazu ne bansan ranka zai baci, kayi hakuri sannan sai ince mai, na gode da abun da kamun hisbullah Allah yabar zumunci,. Inyace ba komai, sai mu fara hira a haka sai na tambaye wace wacca ta daure wajen sanshi,.. Murmushi tai, haka ta wuni tana wannan shurmen tunanin kamar yarinya,..

By🙋Hajara mami💃
[8/16, 10:30 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 48🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Da sallama ya shigo parlour mom na zaune tana karatun jarida. Mom sannu da hutawa, yauwa son, wlh Mom Na gaji  sosai, baxan Iya zuwa dining ba, kiba wani ya kawo min abinci, amma daima nafisan ke din kiban.
Murmushi tai kawai dai kace in kawo Ma, eh mom hakn zaifi. Eh Lallai son baka da kunya,. Murnushi yai tare da mikewa yana wucewa part dinshi hanifa ta fito da sauri mom zan kaimai abincin,. Yau kinga kin hutar dani je kitchen ki hada komai OK mom,.
Haka ta wuce da haka komai a tray sannan ta nufi part dinshi, ba kowa a parlorn zama tayi ta kunna TV, ta dauka kamar 30m sannan ya fito yana zabga uban kanshi. Kallan shi tai, sannan ta dauke kai,. Kujera ya zauna ya hade raii,.

Meya kawo ki part dina, eyya hisbullah abinci na kawo ma, bari inzu ma, zuba mishi tai ta mika mai.saida ta bari Ya gama ci, sannan ta Fara magana,. Hisbullah dama inasan maka godiya akn wannan karancin da ka mun Na gode Allah Ya bar Zumunci,. Ba komai zaki iya tafiya, to ai ba shikenan ba sannan kuma inasan baka hakuri akn dazu wlh bansan ranka zai baci ba,. Ba komai sai kuma ME,. Yauwa hisbullah ninaji wani zance a gun mom sai kana da budurwa abin yaban mamaki shine nace bari in tambaye ka inji da gaske NE? Murmushi yai kafin yace ehh, tab ni kuwa zanso inji taya akai harka shawo kanta, da gaske kina san sani, eh mana, to bude kunnen ki, aa tsaya bari in kashe TV nan karya damen mikewa tayi ta nufi switch ta kashe, sannan ta juyo, shima din tashi yayi, ya matso daf da itta, kina san sanin yadda na shawo kanta ko? Eh Amman ka matsa baya saika fadan, murmushi yai, Ai so nake in nuna miki yadda nai ina ganin practically sai ya fi, kara matswa yayi itta tai baya.

By 🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/17, 5:51 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 49🍀*
   🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Zaro ido tayi :oops:practically kuma,aa ka barshi ma na hakura kabar abinka, saurin sa hannunshi yayi Ya tare hanyar,.  Hisbullah meye hakan? Wannan ya zama farko ya zama karshe in kika sake mun irin wannan tambayar zakiyi mamakina.,

Hisbullah daga tambaya sai jibi ya zama kari,. To shikenan Allah Ya huci zuciyar ka bani hanya plz., you are free to go,. Da sauri ta fita tana zuwa bakin kofa ta tsaya,. Allah sai ka fada mun wacca wannan kake so, tana kaiwa nan ta fice.
Mumushi yai wannan yarinyar yar neman bala,i ce gaskiya zanwa mom magana karta jamun raini a gun yarinyar,. Mtsww.

     ““washe gari“`

Bayan sunci abinci, hisbullah ya wuce office,.
Mom da hanifa a parlour ta zabaga uban ta gumi. Daughter lafiya meke faruwa? Ba komai mom”aa daughter ko kina tunanin dad dinki? Aa wlh mom tunda ina tare dake aibana cikin damuwa,. Yauwa ni dai yadda Na saani kin dauke ni kamar mahaifiyar so plz tell me tha true meke damun ki? OK mom wlh tun ina yarinya nake san inga ina zuwa gun aiki, gun aikinma ace ina da office wannan buri nane dad dina yaso cika mum wannan burin nawa amma hakan bai yuyu ba,. Shine abun ke damuna,. Shikenan abun da yake saki cikin damuwa, wanne course kika karanta? Business ne mom, wow komai zaizu da sauki Ma kinzu da takaddunki,.? Eh mom, OK dauko inga ni, da sauri ta nufi daki ta dauko taba mom.,
Daughter result din yayi kyau saboda haka karki damu bari son ya dawo sai ya dauke a company dinshi,. Da gaske mom? Eh mana,wowww ina sanki mom, nima haka. But daughter haka zan zauna ni kadai a gidan bani da dan hira, any way dama na saba.

By 🙋Hajara Mami 💃
[8/17, 6:16 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 50🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Suna zaune a  parlour suna hira ya dawo;zama yayi akan kujera, washhh wlh mom yau kinga uban aikin dana sha kuma yanzu haka banma gama duba files dinba,. Aa To ka sami mai taya ka mana, eh ina tunanin ko aliyu zan dawo daashi office dinnan sai mudinga yin komai tare,. Aa aini har na sama ma mai taya ka dinner kuma result dinta yayi kyau sosai fa saboda haka basai an aimata wani interview ba,. To Mom kina gidan har kika wani sama mun mai tayani aiki, how comes kuma ma itta ba zuwa office tayi ta bada takardar neman aiki ba bta kawo result dinba tsabar daurin jindi ma wai bazaai mata interview ba. Waida mom wace ma? Aa nageria kenan kuma ba kowa bace illah daughter Na,.

What you mean hanifa, of course, ittan ce tace miki business tayi,.oho tambaye ta, kallan hanifan yayi, ta wani marai raice faska kamar ta gaske, ina result dinki? Gasu karba yayi result din sunyi kyau amma sai cewa yayi kindan yi kokari zamu iya daukar amma sai An miki interview  kuma a office a gaban kowa, saboda aiki a office dina ba wasa bane,.
Dan Allah hisbullah zaka dauke ni indai zaka dauke ni am ready koma wacce interview ne am ready for it,. OK yau alhamis gobe Friday, ki shirya on Monday zaki yi interview din,. Mom Na shiga ciki banza tai mai murmushi yai tare da wucewa abinshi.

Mom kinga ya yadda, mom am so happy, hmmmm daughter kenan mugunta zai miki wlh, karki damu mom insha allahu zan ci, Allah yasa,ameen mom.

   ““washe gari“`
Hisbullah da yan office dinshi official,. Dama dali lin Tara ku anan ba komai bane illah zamuyi bakowar ma,aikaciya wacce zaai mata interview saboda, results dinta sunyi kyau wannan interview da zaai mata in taci zata zama ta uku a official sannan kuma a office dina zata dunga aiki, kuma iya farida da aliyu ne nake tunanin zasu fita a office dinnan, hope kun gane, yes sir, saboda haka inasan farida da aliyu suje su hada akan abun da zaai mata interview din,. As you wish sir, haka kowa ya watse.

Wannan kenan, insha allahu anjima zakuji typing

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/17, 7:09 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 51🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
    Washe gari
Dining suke suna cin abinci,. Hisbullah wlh ina fada maka akan maganar aure amma kaki, wlh tallahi zan dauki hukunci da kainaa, ko wanne da yana san farantawa. Mahaifiyar shi amma banda kai,,oh god Dan Allah kiyi hakuri lokaci ne baiyi ba ammma IN yayi dole nefa inyi, cikin fushu ta fara magana wannan irin lokaci wanne lokaci kake san karawa, hisbullah inaasan ganin jikoki na kafin in mutu, Dan Allah mom kiyi hakuri in Allah yayi xanyi topa zanyi ko naki ko naso Dan Allah mom ki dainaa tada hankalin ki, .OK to shikenan hisbullah insha Allahu bazan sake maka maganar aure ba ammafa ina san ka sani lokaci yaana yi zan dauki mataki da kaina, tana kaiwa nan ta mike ta wuce,,.

Kaga ni ko hisbu Allah abun da kake baka kyau tawa mufa mun matsu maga matar ka da yayanka amma kai ko ohooo, wani banza kallo ya watsa mata,.. Ke dallah rufe mun baki kedin waya takura miki yace sai kinyi aure amma daan baki da kunya ni kike fadawa  inyi aure, laaaa kar ka damu ai ni nakusa aure mom ta sani, kaima Kuma kasan waye saidai kuma baka san ina san nashi ba,. Jus ya dauka fada mum waye shi? Zan fada ma amma da sharadi zakaa fada mun wacce kake so,wai hanifa ba nace karki sake mun wannan maaganr ba amma bakiji ko, OK sorry, ba kowa bane illah wannan aliyun na office dinka,jslus din Hannunshi ne ya fadi yai saurin mikewa, yabar gurin da sauri,.

Hisbu, hisbu da wasa nake fa, Allah da wasa nake banma gama fada maba fa.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/17, 7:35 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 52🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Dakinshi ya wuce ya zauna ya dafe kaai, yarinyar da tace bazata sake soyayya ba, yanxu kuma itta ce zata cetana San wani daban kuma, haba impossible.wayar shi ya dauka ya danna number din aliyu,,, hello sir,good morning,morning aliyu, dama Aliyu nace haka interview dinnan? Aa sir sai an sakko daga masallaci zanje gun faridan muyi zancen,. OK ;ni kuwa aliyu bayan da kuka hadu a asibiti da hanifa kun sake haduwa Nne? Gaskiya I don’t think so, amma lafiya, aa bakomai bye, OK bye

Ajjiye wayar yayi inma karya kake zan gani ai inta fara aiki a company dinnan, ai kuwa inda gaske ne bazata cigaba da aiki a company dinnan ba,. Hanifa ce ta turo kafar;slm ,tsaki yaja ,wai lafiya Ban gama maka magana ba amma kawani tafi” kinga plz ki fita a dakina vana san damuwa, OK amma Dan Allah ka bani number din Aliyu, waike me yake damunki ne shifa yana da aure, (😂😂kodai kodai )dariya tayi sosai ai na sani kasan Me wlh yana da kirki ina so inzama friend din matar shine,dan Allah hanifa ki fita, OK yaushe zaka Ban number? Ni saidai in tambaya miki number matar shi, aa To ai bata sanni ba sai yayi mata introducing dina ai, zan ya miki inya so sai ya baki number dinta,. Kawai dai kace baza kaban ba To ai shikenan ,tana kaiwa nan ta fice, taya zaai in baki number dinshi ki kira lokacin matar shi tana kusa dashi ki jaza musu fada, mtswww .

   Ranar Monday
Tayi sirinta tsaf, sai sauri take dan ta makara ssai wajen 11:00.dakin Mom ta shiga, mom zan wuce, OK Allah Ya bada saa ga key din motar nan ki dauka, OK mom bye

  A office kuwa kowa ya hadu itta kawai ake jira, wai Shamsiya wace wannan ne zata dinga batawa mutane lokaci mtsww, to nima ina nasanta ba jira muke tazu ba, kusa da hisbullah taje, sir hisbu wannan she is not serious taya zaai ace mu zamu jira ta,she is serious ina jin wani abunne ya tare ta a hanya, wai Dan Allah wace wannan sir? Bude baki zaiyi yayi magana, da sauri ta turu kofa,.

By🙋natty girl 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 53🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Sir me wannan take anan? Itta ce wacce zaaiwa interview din, bata san sanda tace bura ubancan(a uzubillah),,da sauri ya kalle ta,,, to. Meye na zagin, yanzu akan waccan Yar iskan iskan yarinyar kasa muka tsaya anan? Da yatsa ya Nunata karki sake ce mata yar iska, kin taba kamataa da wani NE? idiot.

Itta dai hanifa tana tsaye ko a jikinta,,ke kefa muke jira, am sorry, zama dukkansu sukai, inda ta tsaya Tana jiran tambayar da za,ai mata,aliyu ne ya fara maganaa, to zamu iya sanin sunan malamar, sunana sadiya Umar sulaiman, haka yai ta mata tambayoyi tana bashi amsa,. Bayan ya gama farida tayi nata tambayoyin duk ta Bata amsa,. Duk yan gurin sunyi mamakin kwazonta dan kuwa question din da aka mata Ba masu sauki bane bayama na farida,.

Hisbullah yaji dadi sosai danta burge shi sosai.haka kowa ya watse office din hisbullah taje ta zauna,. Da lemo ya shiga tare da sallama, amsawa tayi, hisbu yanzu zaka tafi ne?aa gaskiya sai nan da yamma amma zaki iya jira na  ai ko? OK ba matsala, zama yayi yana duba files dake gaban shi, itta kuwa ta dauko waya tana dannawa,;dagowa yayi ya tsura mata ido, itta bama ta sani ba murmushi yai tare da cigaba da aikinshi sannan ya furta, kinfa burgeni fa a interview dinnan fa,da sauri ta dago, aikinshi yake kamar ba shiyai maganar ba, me kace dan kwara fada, dagowa yayi,nace kin burgeni a interview dinki, mutmushi taii wai da gaske hisbullah ne ke yaba hanifa, I can’t believe it, tsura mata ido yayi kamar wacce bai taba gani ba,. Wannan wanne irin kallone? Murmushi kawai yayi, mikewa tayi ni zan dan fita waje, a dawo lafiya,.

Tans fitowa farida tasha gabanta, ke wai Me Ya kawo ki company dinnan? Wannan wacce irin tambaya ce? OK dama ai vazaki gane wacce tambaya bace, tinda kinga dan masu kudi kin makalemai ai dole.,dariya tayi sosai, look madam farida ina ganin girmanki sabodq haka karfa ki bari ya fadi dan kuwa in ya fadi zakiji da dadi ba so plz take care, Tana kaiwa nan ta wuce,.
Lallai besty da aiki a gabaki dan wlh sai kin gyarwa waccen yarinyar zama, murmushi tai,kedai kawai kiyi kallo game din ai bata fara ba tukun.

Direct office din aliyu taaje, hak sukai ta hira,hisbullah ya fito ya hango ta sai hira take da aliyu, cikin daga murya ya kwalawa aliyu kira tare da komawa office dinshi.

By 🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/18, 8:52 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 54🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Da sallamar shi Ya shigo office din, you are welcome aliyu, have a site, OK sir ka kira ni inafatan lafiya, aliyu wai meye tsakaninka da hanifa ne? What sir wannan wacce tambayace?just answer me, OK babu komai kawai we are just friends OK dakyau amma kana ganin daga haka ba wani abu? Babu komai sir, OK aliyu bana san wannan zaman da kuke duk sanda kuka hadu wai da nufin hira kuke inasan kaja baya daga gareta, zaro ido yai but sir why yarinyar nada hankali kuma jinin mu ya hadu ne,jinin ku Ya hadu ko Lallai kuwa bazan bar hanifa tai aiki a company dinnan ba, am sorry sir indai a kainane zanja baya daga gareta  I promise you this, daya fima, but zan iya tambayarka wata tambaya plz, yes you are free,sir are you in love with her? No yace a takaice, amma sir wannan alamace ta soyayya fa bakason ganin wacce kake so da wani, look aliyu kawai inasan Kare mata mutuncinta ne a matsayinta na mace,.sosai Aliyu yayi dariya, wlh sir santa kake kuwa yaji wannan haka zaice, hanifa ce kace mai dariyar ta hanyar fadin wace yake so din? Ya fada ma ksan ba yadda banyiba ya fada mun wace yaki ba har karya namai nace ni kai nake so, ina tunanin tunda na fada mai nawa zai fada mun nashi amma yaki, yanzu kaii fada mun,aliyu zaka iya tafiya, aa saiya fada mun tukun, shidai aliyu fita yayi ;.

   Haba hisbullah ya zaai kace ya tafi, hanifa ki wuce gida kawai, what ba inda zanje sai nagama hira da aliyu, sai kinga hira da aliyu ko wai ke wacce iri ce kina mace kina cewa zakiyi hira da wani, let me tell you wannan Ya Xama na karshe kar in sake ganin ki da aliyu, saboda me, obey before complain wlh inba haka ba bazakiyi aiki a office dinnan ba kinga ne, OK as you wish,fitowa sukai ya rakota tanasan yiwa aliyu sallama amma An hana ta mtswww har mota ya raka ta saida yaga ta wuce sannan ya koma.

Cikin fushi ta sauka ta shiga parlour, mom na zaune akan kujera, itta zaman tayi, daughter lafiya me ke faruwa? Wai Mom hisbullah ne wai karya kara ganina da aliyu inba haka ba bazai bani aiki a company dinshi ba, kuma wlh jinin mu hadu, murmushi mom tayi kuna baki tambayeshi dalili ba? Wai cemun yayi ina mace ina kula wani, dariya mom tayi sosai, tare da fadin Allah sarki son, HI hakuri daughter je kici abinci zanmai magana, OK

By 🙋Hajara Mami 💃
[8/18, 9:10 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 55🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sai bayan la, asar ya dawo suna zaune mom Na kallo hanifa na chatting, mom sannu da hutawa, yauwa son ya aiki ina fatan daughter taci interview din? Eh tayi kokari zata fara aiki next Monday, da gaske hisbullah amma mataimakiyar aliyu nake san Xama, tsaji yaja tare da fadin ki samen a part dina anjima, mom ce tai saurin cewa tana mace taje gun wani, murmushi yayi to ai akan aikin nata ne, eh ai na Sani insan sanin dalilin dayasa kake takurawa daughter na da Aliyu fa, kasani ko suna San junan sune, da sauri ya kalleta so, sofa kikace,. Naga dai itta tace bazata sake soyayya ba, a to kasani ko ta janza raa yi, aa mom ni ba Komai a tsaka nin mufa,. OK shikenan daughter, tsaki yaja tare da wucewa, mom nifa ban ganewa aliyu ba duk yabi yawani damu, daughter kenan zaki gane watarana,.

Turo kofa akai tare da sallama, farida ce, mutuwar tsaye tayi dama wannan yarinyar anan jidan take da Xama Lallai zaai bala,i dole inyi wani abun, mom ta katse mata tunani, farida karaso mana, Xama tayi akan kujera, ina wuni mom? Lafiyi qlau, dama cewa nayi bari inzo mu gaisa, Allah sarki nagode farida,, mom ina hisbullah? Yana part dinshi, OK ni zan wuce, to kigaida gida,.

Mom wlh hisbu da wannan yarinyar Sun dace dama ya aure ta, ni kuma hanifa basan son da itta nafisan son dake, dani kuma haba mom ai mu jinin mu bai hadu ba, daughter da gaske nake fa, amma bazan miki dole ba kije kiyi tunani duk yadda kika yanke, tashi tayi tabar gurin, inda hanifa ta saki baki, tab wlh bana sanshi, kuma shima baya sona, aikawai magana daya ce Ban amince, dole IN sami mom In fada mata gobe, can na gane muku a bayan hanifa sai yanzu ta wuce daki, Lallai yarannan kuna wasa dani Bari zakuga yadda ake hada plan, nasan shima bazai amince ba amma kuma nasan yana santa itta dince daii, amma a haka zanyi hadin.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/18, 3:54 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 56🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Farida na komawa gida ta Kira Shamsiya, hello besty kinsan wani Abu ashe wannan yarinyar a gidan su hisbullah take a zaune, what yanzu to ya zaa yi, eh nidai shawara daya na Yanke nima zan koma gidan da zama inyaso sainasan yadda zanyi good idea besty hakanma zaa yi, OK bye.

Wai ni meyake damun mom ne kwata kwata bamu dace da hisbu ba kuma ni basanshi nake ba, kuma bazan iya mata gardama ba, yanzu maye mafita, mafita daya ce inje ince mata nibana sanshi, nama tina hisbu yana nemana, tashi tayi ta nifi part dinshi, yana xaune Q parlour da takaddu a gabanshi, sallama tayi ta shiga, sir hisbu gani, yauwa inasan zan fada miki yadda aikin zai tafi ne, a office dina zaki zauna, duk abin daya dace ke zakiyi, OK as you wish, on Monday zaki fara zuwa sannan on Monday zamu yi baki, daga abuja munasan yin company a wani kyauye saboda you have to get ready duk da bansan waye zaiyi bayanin yadda abun zai tafiba, Allah dai Ya kaimu Monday din, haka yaita fada mata yadda aikin su yake wakana a office.

   “`washe gari“`

Hisbullah a office, suna meeting, inasan fada muku on Monday zamuyi baki sunasan hada hannu damu saboda haka farida sai kusan wadda zai tafiyar dakomai inafatan kin gane, eh na gane, sannan kuma on Monday hanifa zata Fara aiki a company dinnan, kuma a office dina zatai aiki saboda haka a sa table a office din before Monday, aliyu kaine zakai wannan aiki,ok sir.

Besty bakiji mai yace ba a Office dinshi zata zauna that mean ta fiku matsayi,. Haba ai wlh karya ne dole taban respect kuma wlh zataga iskanci  Allah Ya kaimu monday din,. Haka sukai meeting nasu kowa ya wace, wannan kenan.

  Hisbullah ne a office, wayar shi tai ringing private number, dauka yayi hanifa ce cikin tashin hankali take magana, hisbu mom batada lafiya amma an kaita asibi kai sauri kazo plz, wanne asibitin, OK ganin zuwa

By🙋Hajara Mami 💃
[8/18, 7:31 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
   *🍀HANIFA 57🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Cikin sauri ya ajjiye phone ya dauki car keys nashi ya nufi hospital din, hanifa ya gani tana hawaye, ke lafiya ina mom din? Tana dakin,wucewa yayi,. Doctor yana kanta yana dube dubenshi, doctor meke damunta? Eh To gashinan daii duk yadda akai akwai abunda yake damunta, tana da ciwon zuciya, to amma doctor nidai iya sanina da itta ba wani abun da yake damunta, amma Allah Ya Kare, ameen yanzu zan baka magunguna da zata dinga sha sannan kuma aguji bata mata raii, insha Allahu doctor,. Yanzu yaushe zamu tafi, yanzunnan zan sallame ku, muje in baka takardar sallama,.

Gida suka wuce, har daki suka rakata, hanifa ta tsaya a tsaye shikuma Ya zauna a gefen gadon, tare da riko hannunta. Mom meyake damunki wannan wace damuwa cehar haka?

Damuwata kake San sani yanzu kuwa zan fada ma, damuwata bata wuce inga kayi aure ba, aure mom yanzu wannan ne yasaki damuwa, eh hisbullah inkanaso damuwa ta ta wuce dole kayi aure kafin kwana goma, kwana goma mom wlh mom bani da wacce nake so, ni na zaba maka,.

Ai tun bayauba nasan kana San hanifa saboda haka itta na zaba maka a tsayin matar aure kuma itta kadai naba wa sahun sirika saboda itta na zaba, zaro ido yai mom ittta ce ta fada miki hakan, kaga wannan bai dame ka ba ka fada mun kana santa ko baka yanta.

Do you love her yes or no

By 🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/19, 10:55 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 58🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Shiru yayi baice komai ba, son tambayar ka nake fa,mom plz, plz me kuma kaban amsa, tashi yayi yabar gurin, itta daii hanifa bata ce komai,. Amma taji ba dadi wato baya santa, dan karamin tsaki taja tare da barin gurin, daki ta koma ta zauna duk da dai basan shi take ba yaba mata, wato baya sona, mtsww ankin banza To da ni Maye na damuwa tunda basan shi nake ba,. Wayar ta ta dauko tana danne danne,.

A bangaren sa,adatu kuwa Sun dawo gida Alhajin ya sami sauki anja mai kunne akan ya rage tunani,. Yau yana parlour suna zaune Baba Mai gadi yayi sallama,yallabai ina wuni? Lafiya qlau, ya aka yi ne? Wlh Alhaji kwanakin baya da suka wuce  bayan kuma England wani da autar ka hanifa suka zu gidan nan, cikin sauri ya gyara zaman shi, suna ina,wlh sunzu nemanka ne amma sukai rashin saa baka nan amma saurayin yaban lanbar wayar shi dan itta autar sai kuka take, amma wlh alhaji nayi duban duniyar nan na rasa inda wannan number din take,haba lado kasan yadda nake da bukatar ganin yata Amman  har taya ka bari wannan takar dar ta bace, innalillhi wa,inna,ilaihir rajiun, yanzu a ina kake ganin zamu same ta? Gaskiya Alhaji ban tambaye shi unguwar ba saboda hanifn kuka take sosai shiyasa ya hargitse yakasa mum bayani, amma ina mai tabbatar maka Yar tana hannun na gari kuma duk wuya duk rintsi zata dawo gareka,  Allah yasa amma Dan Allah kayi  sake duba takardar insha allahu.

  “`washe gari“`

Mom ce a dining,good morning to mom, morning son ka gama shirin tafiya office kenan? Eh.
Hanifa ce saukowa daga stair tasa duguwar riga tayi rolling tasha kwalliya, good morning mom, morning hisbullah,mom daughter kingama sirin? Eh amma mom zan daga gari saboda inasan i dan zagaya gari ;OK ba matsala ,kallanta hisbullah yayi ina zaki je,. Unguwa gun wa kuma a haka kije kisa hijab,hijab kuma? ni a haka nai niyar fita kuma baxan canza ba,. Nadai fada miki kar ki fita a haka, Mom ce tai gyaran murya tare da fadin

By🙋Hajara mami💃
[8/19, 11:09 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 59🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Kai ina ruwanka da shigar da tayi ko ka fini sanin ya kamata ne kuma aini banga abun laifi a wannan shigar ba, haba mom kiga yadda ta wani sha uwar kwalliya sannan ta sa wannan dan mayafin inda San samu ne intasa hijab din tsa likaf Ma,. Likaf kuma saboda me? Saboda kar a gaba fuskarta, aa To ina ruwanka dan anga fuskarta, zaka aure tane jiya fa nace kana santa ka nuna ba Santa kake ba To ina ruwanka dan ta fita a haka ni ai inasan ganin daughter na tayi aure saboda kai ba mijinta bane kar ka sake samata ido,.
Shiru yayi baice komai ba, itta kuwa abincita kawai take ci, Mom na gama kawo aiken, yauwa ga ledar can ki dauka ki bata kice ina gaida ta, itta tsan ledar Maye, OK mom mikewa tayi ta dauki ledar ta fice, shima mikewa yayi yabi bayanta,. Murmushi mom tayi shegen zurfin ciki mutun bazai Iya cewa ina sanki ba mtswwww.

Sauri riko hannunta yayi, maye haka nifa ka daina rike ni tun kai ba miji na bane,. Na rike ki din ki kwace In kina da karfi,. Banza tai mai tare da juyar da kaii ,matsawa yayi kusa da itta kinsan me, Mom ta dage sai nayi aure saboda haka kawai na yarda zan aure ki kamar yadda ta bukata amma fa kisa a ranki auren karya ne kawai zanyi dan ganin farin cikinta ne,. Is that To ni kuma bana sanka plz ka rabu dani tinda bama san junan mu, ga wacce kuka dace can farida tana sanka sosai, kaje ka aure ta mana, cikin fushi ya bige mata baki da hannunshi to ni bana santa, kuma ke nai niyar Aura ko kinki ko kinso,.

By🙋Hajara Mami 😂
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/19, 5:02 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 60🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Ko naki ko naso fa kace amma dai nasan kana da bayanin mom bazata taba mum auren dole ba ko,. Kaga sakeni plz I have to leave,ke baki fita ke kadai ba bari driver yazo ya kaiki, driver sai kace wata yarinya sakin ta yaya ya hau kiran idi driver da sauri ya karaso,gani yalla bai, gata nan kakaita duk inda zata sannan ka kula da itta, nifa bazai kaini ba nima ai Na iya motar, Baba idi nabaka amana inta fita itta kadai a bakin aikinka, yana kaiwa nan Ya shigi motar shi ya wuce,.

Look idi nifa dakaina zan tafi bana San damu saboda haka kawai ka kama gabanka, Dan Allah hajiya kimin raii wlh inna bari kika tafin kamar yadda Ya fada wlh xai aikata din kuma wlh da iya wannan na dogara,.

OK muje amma fa karka gaji dani, insha allahu haka suka shiga motar yaja su.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/19, 6:26 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 61🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Direct digan su farida suka nufa, yauwa Baba idi ka jira ni yanzu zan fito, to hajiya.

Da sallama ta shiga, duk suna parlour suna zaune da farida, da Gani shirin tafiya office tayi, wa,alaikumulsalam mom din farida ta amsa,. Kut me wannan take a gidannan? Maye haka, haka ake tarbar bako,. Murmushi hanifa tayi tare da Xama, farida je ki kawo mata lemo da fruit, Mom wuce dallah, tana kunkuni ta tashi, gaisawa sukai da mom sosai,yayinda farida ke ta watsa mata harara,. Dama mom ce ta aiko ni, tace in kawo miki wannan ledar, OK kardai kece hanifan surikar tamu, murmushi tai tare da sadda kai kasa, Mom ban gane surikar kuba ?eh mana itta zamu aurawa hisbullah, durun uwa salatin arna, in an isa ba sunana farida ba, a,uzu billah farida yaushe kika Xama haka? Kina mana zagi ko so hauka ne? Kuma aure in kinga bamuyi ba To bama nun fashi, tashi kiban guri daukar car keys nata tayi ta wuce gaba, mirmushi hanifa aranta tace albasa batai halin ruwa ba, kuma ni bacewa nayi ina san hisbu ba, amma sai wani daga jijiyoyin wuya take,haka sikai ta hira sannan tai mata sallama ta wuce.

Hisbullah ne a office yana dba files, banko kwafar tayi ko sallama babu,. Maye haka farida ko kafirai ana daukar permission kafin a shigo office dinsu,. Kaga hisbullah ba wannan ne ya kawo ni ba wlh kaji kunya hisbu ka rasa zaka so sai wannan Yar iskar yarinyar, shut up farida Na fada miki karki sake kiran hanifa da Yar iska wlh tallahi wannan yazama Na karshe kika sake ce mata Yar iska zaki gane baki da wayo kuma aure dole ne ayi shi kokinki ko kinso, nace bana sanki ko ana so dole ne, shikenan hisbullah baa so dole ni kuma ba boka ba malam amma saina Aure kasa wannan a brain dinka tana kaiwa nan ta fice, ranshi inyayi dubu Ya baci daukar keys dinshi yayi ya nufi gida,.

Su hanifa ne a bakin titi mota taki tashi sai fama suke, hajiya yadda zaai kawai in kina da kudi ki tari taxi ki koma gida, wlh Baba idi Ban fito da kudi ba, Allah sarki gashi nima haka kuma wlh da gani gyarannan da wuya, Allah ko Baba gashi wayata ta dauke da saina kira hisbu,.
Wata mota ce tai parking kusa da su, glass din aka bude, wani saurayi ne baki Amman ya hadu,.
Sannu yan mata, ;yauwa sannu,motar ce ta sami matsala ko? Wlh kuwa, Allah sarki in zaki damu ba saina kaiki gida, aa malan na gode, a haba kika san sanda motar zata tashi wlh bazan cuce ki ba,. Idi ne yai magana, hajiya kawai ki shiga kinga ba alamar motar zata tashi, inyaso in na gyara zan biyu bayanki,. Haka ta shiga suka kama hanya
Ni sunana jafar, a gombe nake da zama wani aiki ne ya kawo ni garinnan, Allah sarki, zan iya sanin sunanki, hanifa kawai tace mai haka yai ta zuba har suka zo bakin gate, ba yadda batai ba Ya sauke anan yaki, horn yayi mai gadi ya bude,.

Mom da hisbullah ne a waje suna hira.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/20, 11:38 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 62🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Fitowa tayi, aa yan mata baki ban number dinki ba, eyya bani da waya,.
  
   Cikin fushi, zaije inda suke, son ina zakaje? Mom bakiga yadda ta wani tsaya tana hira da wani ba, gaskiya mom bai kamata ace ana barinta Tana fita hakaba saida nce tsa hijab amma kika ki, wai Dan Allah son in tambaye ka inkasan kana santa kaje ka fada mata mana ,.cikin fushi Ya nufi inda suke,.

Yana zuwa ya bisu da kallon banza, ke wuce ki tafi gida, aa magana fa nake da shi, cikin daga murya Ya ce nace ki wuce ki tafi gida, tayi bala,in tsorata dan yadda Ya hada raii, wucewa tayi gun mom,.

Kai kuma malan karka sake zuwa nan gidan wlh ko a hanya ka hadu da itta ka nuna ka santa wlh sai kagane baka da wayo, murmushi yaii haba yayanmu kai dane shirin innemi alfarma a gunka amma kake shirin bata komai, kwalar rigar shiya sha tare da fadin ka fita a jidannan kafin inji ma ciwo,. Aa tsaya malam nima fa banda mutunci kodan kaga ina binka a hankali ne? To ni tamun kuma inasanta.cikin fushi Ya dauke shi da wani wawan mari, kai wanne irin mahaukacine ka taba ganin anso matar aure ne, dallah fice a gidannan, ni ka mara kayi sa, a ni nazo gidanka da wlh saika gane baka da hankali, yana kaiwa nan Ya shige motar shi Ya fice a guje,.

💧kuka fashe dashi tare da shigewa cikin gida,.mom ce ta karasa inda yake mom, meyake damunka ne harda zaka dauki hannu ka mari waniq, ko ancema so cuta ne, son nasan yadda kake ji amma zan baka shawara indai baka san karasa hanifa, ya Xama dole ka fada mata kana santa, nifa mom ba santa nake ba,. Wai son meyake damunka ne kowa yaganka yasan kana San hanifa, wannan haukan da kake duk maye inba soo ba,son you have expressed your feelings to her wlh inba haka ba zakai sake reshe kama ganye, Dan itta hanifa bata san kanayi ba,. Sai kasan yadda zaka yi, tana kaiwa nan ta wuce.

Shiru yayi yana tunani, so haka son yake, nidai kawai ina kare mata mutuncinta na yar mace ne, amma daii ni nasan ba wani santa nake ba, but sai nayi tambaya before in tabbatar, indai kawu haka so yake gasikya bai mun adalci ba,.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/20, 12:02 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 63🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

  “`Monday“`
Da sauri ya zauna a dinning din, good morning mom, morning son, morning hanifa banza taimai dan har yanzu haushin shi take ji,murmushi yai tare da fadin ki shirya sai mu tafi office tare, badakai zanje ba kuma Ma Inna gadama bazanje ba, baxaki ba? Da kuwa a bakin aikin ki dan kuwa yau zamuyi baki kuma dole kuwa yazo barinma ku official, saboda haka ki shirya mu tafi, nifa banzan bika ba kawai ka tafi zan biyo bayanka, OK as you wish friend, karka sake cemin friend niba komi dinka bace, tana kaiwa nan tabar gurin,. Daughter kenan fushi fa take dakaii saikasan yadda zakai ka bata hakuri inba haka ba wannan bakon zaima kwace, mikewa yayi tare da fadin nina tafi office, Mom kisan yadda zakiyi ta je office plz, OK a dawo lafiya.

Direct office ya nufa, an gyara ko ina,. Farida ni wa kike zaba ne zai gabatar da wannan presentation Na company dinnan ne,. Murmushi taii, wannan yarinyar Na zaba nasan bata taba yi kuma wannan ne farkon yin aikinta nasan bazata iya ba kinga zataji kunya kenan, saboda haka itta zan zaba, kaii besty baki da kirki faa, kedai Bari,.

Shirinta tayi cikin atamfa, pink da mayafi pink, a parlour ta tadda mom, Mom zan wuce, OK Allah yaba da sa,a;ameen mom,.

Tana zuwa office, direct office din aliyu taje suka gaisa daga bisani suka nufi meeting room, duk suka zauna,.

Farida ce ta bude taro da addua sannan tai jawabe jawabe, to yanzu zamu zabi wadda zatai mana wannan presentation itta ce, sadiya Umar sulaiman, Ai tuni gun ya kaure da tafi,. Mikewa tayi ta nufi inda plazma take dauke da hutan kauyen,. Magana tafara yi a zuci, what a beautiful village, wannan kauyen yayi kyau,. Kuwa shiru yayi yana jiran jin presentation amma shirun, wata mata ce tafara magana a cikin bakinnan,.

Wai wace wannan ne tsabar rashin mutinci ta wani tsurawa TV ido in xaki Iya ba kibar gurin mana, haba hisbullah yazaii kudinga daukar irinnan wadannan a company  dinku yanxu hakama batai primary ba, abun ya batawa hanifa raii, gaskiya zan baka shawara ka salami wannan a company dinka inba hakaba……… Cikin fushi da daga murya yace ya isa plz.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/20, 8:14 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 63🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Mikewa yayi, ya za,ai kuzu company ni na sannan kuma kudinga ciwa Yan company na mutunci aiba haka ake tafiyar da mutane ba, hanifa ce tai magana, kayii hakuri sir ai laifinane amma aimun afuwa,eh aidama ke bazaki taba jin ciwon abin da ake miki ba saidai aji miki,. Ban gane banajin abun da ake mun ba, Allah Ya huci zuciyar ka,.

Gabatar wa tafara tare da fara bayani cikin turancinta wanda indai ba kwarewa kayi ba tufa dakyar zaka gane,. Sosai Yan gurin sukai mamaaki,bayama itta wannan mata wacce tai mata rashin mutunci, haka ta gama yin komai, tare da bayanin yadda komai zai gabata a company din,.

Haka suka gama taro har kuwa Ya watse, hisbullah ne da laila a office,hisbullah Ya kake yaushe kake ganin zamu Fara wannan company namu? Nan 6month, OK sannan kuma ina neman afuwa akan abinda ya gabata dazun bansan ranka zai baci bane, Ba matsala sharrin zuciya ne, amma kuma ya kamata ki san yadda zaki dinga tafiyar da mutane, insha allahu,mu zamu wuce, OK safe journey,.  Mikewa tayi,.  Tanufi kofa, dai dai lokacin hanifa Ma ta danno,.

Zagayeta tai zata wuce, sadiya ko? Eh, dama inasan baki hakurine a game da abun da ya faru dazu, ba matsala, nace ba, ina ji, wai hisbullah dan uwanki ne? Me kika gani? To ai baki ban amsa ba, murmushi tai tare da fadin Dan uwanane, OK Allah sarki,you so lucky, is that, eh mana kinsani dan uwa mai kirki, any zamu wuce,can I have your number? Why not, exchange din number sukai,.

Da sallama ta shiga office din, wa,alaikumul salam, sir ni zan wuce gida, zaki wuce gida kuma? Ce akace miki lokacin tafiya yayi ne,aike da tafiya sai bayan la,asar ,mtswww to kuma me zanyi anan din,? Wasu files ya debo ga wadannan ga table dinki can kije ki duba,.

Ni ba anan zan zauna ba, xanje gun aliyu ne, gun aliyu to wlh kika fita daga office dinnan zaki gane kurenki,. Look sir hisbu nifa bana san takura haka ranar kaiwa bako Na rashin mutunci ,nifa kan takura min da yawa,. Kujerar kusa da itta ya zauna, akan nawa wannan banzan rashin mutunci shine kike fushi dani? To yi hakuri, niba fushi nake da kaiba, kawai rainane bai so hakan ba,.

Nifa Ban gane miki ba wai sanshi kike?
By🙋Hajara Mami 💃
[8/20, 8:42 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 64🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Ina ruwanka inma sanshi nake, answer my question hanifa, mikewa tayi, yai sauri dawo da itta bafa inda zaki saikin bani amsa, ni ka rabu dani, bazan rabu da ke dinba saikin Nani amsa,. Ture shi taii amma ya rike kujerar inda zabata iya fita ba, wai Dan Allah maye haka kabani hanya in wuce wannanma ai iskanci ne, naji iskanci ne da wanda Ya isa Ya shiga tsakanina dake a duniyar nan, Allah inbaka Ban hanyaba zan maka ihu, you are free, da gaske fa nake, nace You are free,saida ta tabbatar ta tattara duk muryarta, sannan ta saki wani wawan ihu, sauri rufe mata baking yai da tafin hannunta, a Lallai kam baki da hankali, mikewa yayi ya kuma kujerar shi dai dai lokacin aliyu ya shigo a razane,da sauran yan office a bayanshi, sir lafiya muka ji ihu? Gata nan wacce tai ka tambeya dalili, hanifa lafiya? Yabaka amsa plz afadamun meya faru, hanifa ce ta fara magana kawai zuwa yayi……..  Da sauri ya karbe wai bera ta gani, bera kuma sir anan office din? Naga daii Na baka amsarka? Eh sir ka sallami sauran sannan kazo inasan tambayarka, OK sir rufe kofar yayi,.

Dariya ta fashe dashi saida tayi mai isarta, yanzu sir damatsayink ka shirga wannan uwar karyar, harararrta yayi, ai naga ke baki da hankali ne shiyasa nai hakan, nidince bani da hankali?.

Aliyu ne ya turo kofar tare da sallam, hanifa zaki iya fita, inasan zamuyi magana, tabe baki tayi sannan ta fita.

Ajiye biron hannun shi yayi, tare da kallon aliyu,aliyu ina San tambayar ka wani Abu ne, OK   inaji, aliyu indai ka fada so ya kake ganewa,? Dariya aliyu yai, this means that you are in love?bani amsa plz, OK da farko daii zakaga mutun yana burge ka, sannan zaka dinga kishin wacce kake so sosai kamar inka ganta da wani bazaka iya control din kanka bama sannan, zaga dinga son farantawa wannan wanda kake son, da dai sauransu,

Amma sir ina baka shawara koma wace kake so kayi gaggawar sanar da itta dan kar kazo kayi rashi, amma sir wace wannan kuwa? Turo kofar akai tare da sallam, farida ce, Xama tayi suka gaisa da Aliyu sannan aliyun ya fice,.

Hisbullah gunka nazo, inaji dama so nake naje gun mom koda 2month ne nai mata, OK zaki iya zuwa mana, eh aidama, shine nace inzaka tafi zan bika mu tafi tare, kallanta yai sama da kasa, taki motar fa? Nasa driver ya koma da itta, OK ba matsala, yauwa na gode.

Mikewa tayi ta fice, tsabar neman bala,i itta da Shamsiya suka je gun da hanifa take aiki suka zauna,. Besty kinsan yau zanje gidan mom din hisbullah, kawai dan Na fada mai yawani dage saidai mu tafi tare, yanzu sai hakura nayi Na kira driver ya tafi car dina

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/21, 3:00pm]🙋hajara mami💃
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA 65*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

     Hanifa tajuyo ta kalli farida taja tsuka mtsss dani kike xancan taimurmushin da baikai zuciba ta miki tanufi ofis din hisbullah Tamika mai file din tace nagama sir hisbu ni zan huce gida,yadago yakalleta yai smile yace dawuri haka ta murguda baki tace eh tajuya ta fice ya bita da kallo yace hanifaa daru hmmm,fitarta befi da 30minit shima yamike yadau key car yai waje saiji yayi ana kwala masa kira yajuyo ya hango ashe farida ce shi yamanta ma da zasu tafi tare takaraso tana mita kasan jiranka nake amma zaka tafi kabarni ko na mantane I’m sorry,tai murmushi suka hau kwalta dan yanxu duk abinda hisbu yayimata tadena daukar xafi dan tayi alkawarin sai tarabashi d hanifa tacusa masa santa bata ankaraba taji yataka wani uban burki tajiyo afusace dan ganin meke faruwa,shiko hisbu daga nesa ya hango wata kamar hanifa atsaye ajikin mota shine y take burki dan ya tabbatar itace, kan yakara yagano wani guy yaje kusa da ita yana mata mgna batai niyyar kula shiba amma tana hango mortar hisbu tafara sakar masa murmushi inbaxaki damu ba muje na sauke ki a gida sai  aturo mai gyara back tace ok muje ko

Suka tako suna murmushi ya bude mata tazauna yaxagaya xai bude yaji adanno mass hon anxo gaban motar atake burki yajuyo cikin fushi yace malan lpy kake kokarin kashemun kunnan mata hisbu yakaraso cikin fushi ya nuna shi da yatsa yace meye hadinka da wannan inaso yaxama wannan ne karshen kuskuran d ka aikatamun yabude mortar yadakawa hanifa tsawa itama ta tsorata amma taki futowa yasa hannu ya fusgota sai da ta hadu da kirjinsa yadinga janta hargun mitar sa ya bude yadakawa farida tsawa ta fito takoma baya da tayi niyyar masa gaddama to ganin yanayin fuskarta yasa ta koma baya tana watsowa hanifa harara

Yatura hanifa yarufe yazagaya  maxaunin sa ya Gigi mortar da gudu dan hanifa bata taba batamasa rai irin na yau ba daxu a ofis ma ta tara masa
mutane yaja tsuka  mtsssss Zanyi maganin yarinyar nan,    farida tai kwafa due saina gyara muku gun xama wlhi
     Yajuyo yana kallan hanifa me kike cewa ta murguda baki tace cewa nai ko ina ruwan mutum dani oho yako make mata baki,gskya hisbu kadaina dukarmun baki  ehee tasake murgada bakinta

🙋hajara mami💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/22, 8:48 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 66🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaki gane baki da kunya duk randa kike zo hannuna,.

Dai dai lokacin suka karaso gida, horn yayi mai gadi ya bude, farida ce ta Fara fita, har takai ga shiga sai kuma ta tsaya,
Ke malama fitar mun a motar, ni ban gama abin da nake ba kaje kawai, inje kawai, dole fa ki fitar mun a mota, aa inkasan bazaka barni inyi abun danaga dama ba damme zaka sa in fita a motar, MAI SONA,cikin fushi ya futo a motar ya zagaya inda take, budewa yayi ya finciko ta,. Ni kike cewa wai Mai sanki ko? Shiru tayi Dan tayi bala,in tsoratar yadda Ya sata a gaba kamar wani zaki,.Ba tambayar ki nake ba,uhmmm dama fa, uhmmm, Dan Allah kayi hakuri,.

Inaso in fada miki wlh duk sanda kika sake fadamun irin wannan zaki gane baki da mutunci, dallah wuce kiban gari ,da sauri tabar gurin, saida taje kusa da farida sannan tace wlh saina kara fada Inga Wanda zai hanani,.tana kaiwa nan ta wuce da saurii,.

Farida tsaye taii a gabanta ake wannan drama din Lallai dole tadauki mataki, tsaki tayi ta shige ciki yayinda hisbullah Ya mara mata baya,.

Mom ta gani a parlour  daughter yana ganki  haka kamar an jefo ki? Wlh mom nida son dinki ne ya hanani sakat, ni bansan meke damun shiba,. Sallama farida tai, sannan sai hisbillah.

By🙋Hajara Mami 💃
[8/22, 9:20 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 67🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Aa farida ce yau a gidannan kuma da akwatina anya kuwa ba batan kaii kika yi ba?murmushi taii tare da zama, wlh Mom ba batan kaii nayi ba, kawai gani nayi ya dace inzo in dan miki koda 2month ne haka, what har 2month ya akai har na ciri wannan tuta haka? Murmushi kawai tayi,.

Son ne yai magana mom yunwa nake ji, ina abinci? Yana dinning, yauwa son nifa kadaina takurawa daughter da yawa fa ni nakasa gane maka kwana biyunnan, duk ka hanata sakat wannan wanne irin abune?.

Ayi hakuri mom, ke kuma, hanifa on Saturday ki shirya zamu koma gidannaku inajin dad din ki ya dawo ma,. Dan Allah zaka kaini woww am so happy, na gode ,tashi tayi ta nufi daki, farida kuma ta nufi dining,.
Son wai ka fadawa daughter kana santa kuwa? Aa mom amma insha allahu yau zan fada mata, da dai yafi,.
Amma son bana San hanifa ta tafi ta barni yarinyar tana da shiga raii, murmushi yaii keda zata zama suru karki ma,. Allah yasa ameen,.

Duk abinda suke farida naji, murmushin mugunta tayi muddin ina nan hakan bazata faru ba,. Haka ta gama cin abinci sannan ta nufi, dakinta,.
Hisbullah ma abinci yaci sannan ya wuce dakinshi, yayai wanka yai shirin sallar magariba,.

Mom da hanifa ne da farida ke hira a parlour, daughter yanzu fa in dad dinki ya dawo nasan bazaki yadda ki dawo nan da zama ba ko? Murmyshi taii, aa mom duk yadda dad Ya yanke aibi zanyi, to nikuwa zan nemi alfarmar ya barki a gidaannan, shiru tayi batace komai ba dan tafi san zama gun dad dinta, haka sukai ta hira salllah ne kawai ke tashin su,.

Sai wajen 9 ya dawo daga Masallaci, a parlour Ya tadda su, Mom hira kuke? Eh ina hira da daughters dina ne, Lallai kam, hanifa ki kawo min abinci plz,.nifa hira nake da mom,  hirar ta yafi ciki Na kenan, ina jiranki yana kaiwa nan ya wuce, Mom kinga irin damun da yake mun ko ni wlh bana san damuwa fa, yi hakuri daughter, Allah mom badan ke ba bazan kaimai ba,.

Kitchen taje ta hada komai a tray sannan ta nufi dakin nashi, yana parlour yana kallo, ajjiye abincin tayi,. Zata fita yai sauri riko ta, maye  haka kuma? Inasan zamuyi magana dake ne, wacce irin magana, nifa dama ba abinci zan ciba so nake inyi wata magana dake,. Ni fa ba wata magana da zanyi dakai kabar ni intafi, kiciniyar kwacewa ta Fara yi, jawota yayi sosai jikinshi,. Nace magana zanyi dake,.

To kuma Maye haka zaka wani jawoni jikinka wannan ai iskanci ne, najidai,.
Nikai sauri ka fada mun Maye ne,.

By 🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 68🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hanifa ki bude kunne ki da kyau inasan zamuyi wata magan, Dan Allah kayi sauri inda abun yi, dama so nake na fada miki, wayarta tace ta hau ringing, karbar wayar yayi ya daga,.

Daga dayan barin akai sallama, nasan baki gane niba, ni ne wanda muka hadu dazun, bazan boye miki sirrin zuciyata ba wlh tin sanda na ganki naji kin mun ina sanki, in kyaunarki, da fatan zaki amince dani? Cikin fushi Ya Fara magana, kaii wanne irin banza ne da har zakaga mace akan hanya kace kana santa baka tsayaa kayi binciken tana da aure ko bata dashi ba, idiot kuma wlh karka sake kiranta a waya yana kaiwa nan ya kashe wayar, ranta yayi bala,in baci, gantsaramai cizu tayi a hannu da sauri ya saketa yana yarfe hannu,da gudu ta fita tare da fadin Ban yafe ba,. Murmushi kawai yayi. Wannan kenan

    *washe gari*
Suna dining gaba daya ana breakfast, Mom yau saina biya wajen Car dinnan ta jiya dan bansan ko an gyara ba, balle ma yaya yayiwa mutumin rashin mutunci, hisbullah ne karbe, daga yau kin dane zuwa ke kadai tare zamu dinga tafiya, inyaso naga uban dazai tare ki a hanya,, wai Dan Allah ina ruwanka Dan an tare ni a hanya kana da matsala wlh,.mom ce tai saurin cewa haba ke kuwa hanifa ki yarda ku dinga tafiya tare mana kinga tare zasu dinga tafiya da farida ma, murmushi tai tare da fadin shikenan mom,. Haka suka gama cin abinci sannan sukai shirin tafiya office,.

Farida a gaba hanifa a baya dan tace ittaa bazata zauna a gaba a dauka itta matar shice.
💘💖kumin hakuri masu karatu yanzu bazaku dinga jina sosai ba saboda ina da wani uzuri amma dana gama komai zaiyi dai dai. 💖💘

By 🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/23, 5:25 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 69🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Kuwa office dinshi ya nufa yana abun da ya shigemai  gaba,.bayan hanifa ta gama abun da take ne ta nufi gun Aliyu,salam alaikam, wa,alaikumulsalam,.

Kana ta aiki ko? Wlh kedai bari, yauwa aliyu ni kuwa ban taba ganin matar kaba, mata kuma nidin? Wayace inda da mata, aa sir hisbu yace min kana da mata sanda nace yaban number dinka waikar naje na hada Abu, murmushi yayi, indai jin mantuwa yayi, ni wacce Ma nake so bata sani bama, wacece fada mun, kaii kewa akwai ki dasan jin sunan budurwar mutun, Dan Allah ka fada mun,ki bari lokaci bai yiba, to sai yaushe?in lokaci yayi zan fada miki,.

Kasan me zanso hisbu ya auri farida, Tab da anyi ruwa da kankara, saboda me? Saboda baya santa ke karshe Ma yana da wacce yake so, wacece ittan? Dan Allah ki tafi kar yazo ya ganni tare dake ya sauke min Bala,i.dan Allah ka fada mum wace,. Ke ce To,.

Ni kuma tab da anyi ruwa da kankara hadda kifi, baki yadda bako,? Eh ban yadda ba, wai ni hanifa Ba kince kin taba soyayyaba? Eh mana, Anya kuwa soyayya kikai kodan shidin basanki yake ba shiyasa, amma ga wani assignment kije ki lura da yadda sir yake miki tanan zaki gane,.

Nifa ba abinda da zan gane kawai nasan baya sona kuma nima bana sanshi, to da kyau, sai anjima, OK bye

By🙋 Hajara Mami 💃
[8/23, 5:40 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 70🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yau ta kama Saturday tun da safe ta farin ciki zataga dad dinta, dakin mom taje, morning mom, morning daughter, wato daughter dan zaki koma gun dad dinki shine kike ta wannan farincikin vama ki damu da halin da zan shiga ba ko? Eyya mom wlh ba haka bane ai zan dinga zuwa miki, aa nifa nafisan ki zauna anan kawai, murnushi kawai tayi, ohh wato wannan murmushin yana nufin bazaki iya bako, aa mom nidai bance ba,.
Mom bari inje in karbo wayana agun hisbu, OK adawo lafiya.

Part dinshi ta nufa,parllor ta shiga sai sallama take hakan yasa ta nufi dakinshi, tura kofar tayi dai dai lokaci ya danno kusa da kofar yana shirin budewa aikuwa sai jin kofa yayi a gushinshi, da sauri yaja baya yana fadin wash,zaro ido tayi tare da kama goshin tana mulmulawa,. Tsayawa yayi yana kallanta, tasha uban kwalliya kamar sabowar amarya, ganin yaya shiru ta dago suka hada ido, kaii ta daga maii alamar lafiya? Murmyshi yayi tare da fadin ya isa,.
Dama zuwa nayi in karbi waya na,mika mata yayi tare da gashi,. Karba tayi zata fita yau saurin magana
Wato hanifa zaki tafi yau amma baki damu da kiji me nakesan fada miki ba ko hakan yana nufin baki damu ba, shiru tayi tare da juyowa, inajinka fadi mene,.

Kusa da itta ya matsa daf da itta, hanifa inasan yau zan fada miki Maye inafatan bqzaki badamun kasa a ido ba,. Shiru tayi bata ce komai ba,. Baki ban amsa ba,.
Indai zan iya mai zai sa in sama kasa a ido ,hannun shi biyu yasa yadafe Bangon da take jiki, kasa taii da ido, dan duk ta tsorata, hanifa inasan in fada miki cewa, ina……

Turo kafar akai tare da sallama.

By🙋 Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/24, 8:49 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 71🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Saurin ja da baya yayi, yayinda farida tai tsaye tana kallon ikon god, Dan tsaki taja, kuyi hakuri Na katse ku, dama mom ce kin dade kije tana San magana dake, zagaye shi tayi ta fice, harara ya galla mata tare da ficewa shima,. Murmushin mugunta tayi tare da kadan ma kuka gani ,wannan dakin saidai ni in shigo anma bakeba {hakaaan yana nufin labe take musu🤔}.

A parlour ta tadda da mom, Mom gani kince inzo,? Ni din bance ba waya ce miki ina neman ki? Farida ce;aa inajin bataji sosai ba cemun tayi zataje suyi magaana da son shine nace kema kina nan, OK abar wannan,wai mom yanaga kin ci kwalliyi hakaa ina zaki? Daughter na zata ganin dad dinta ba dole injeba nima, kema zaki  rakani kenan? Eh mana, rungumeta tayi tana murna,.

  Motar suka shigaa sai gidan su hanifa, horn yayi Mai gadi ya bude yana ganin hisbu ya gane shi, da sauri ya karasa gunshi suka gaisa daa shi sannaan ya gaida mom da farida, itta kuwa hanifa duk ta kagu a shigaa ciki,.

Sallama sukai, dai dai lokacin sa, adatu ta fito da tray a hannuntaa da lemo, baaata san sanda suka fadiba ganin hanifaa a tsaye,.

Zufa ce ta keto mata, dama wannan yarinyar bata mutu ba amma su jazzu Sun cuceni wlh saida alhaji ya fara samun sauki sannan zataa dawo,. Mom ce ta kaatse mata tunani ta hanyar fadin,, sannu. Murmushi dole ta kakaro tare da fadin yauwa ga guri ku xauna,. Allah sarki kunsha hanya.

Hanifa ta kalla tare da fadin baki mutu ba hanifaa, ?

By 🙋Hajara Mami 💃
[8/24, 9:09 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 72🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Kallanta sukai gaba dayansu,. Saurin canza zancen tayi, kinga binciken da mukai miki hanifa amma bamu same kiba, Ai mun   dauka kin mutu, murmushi taii tare da fadin ina raye mom,.

Tari sukaji a daki da sauri hanifa taa tashi tare da nufan stair har tana tuntube,.tura dakin tayi, da sauri ta rike shi tanaa fadin dad meke damunka? Nunata yayi da hannu tare da fadin Sadiyata, hawaye take sosai, tare da daga maii kaii, mikewa yayi tare da shafaa fuskarta,ina kika shiga hanifa? Nayi ta bincikenki Ban ganki ba,.

Dad karka damu inda Na fada ma bawai hannun mugaye bane suna da kirki sosai, yanzu ma tare nake dasu,.
To masha Allah ,Allah na gudema,.haka suka sauko zuwa gun su Mom.

Zama yayi yana gaisawa yayinda hanifa ke kusa dashi,.

Ina godiya sosai da wannan babba taimako da kukai mum, Allah Ya Bar zumun ci, lokacin da sadiya tabar gidannan bayan na dawo ne nayi bacci na tashi Duk hankali Ya tashi tare da dana sanin abun dana aikata, nan take na dauki wasikar data rubuta Na Fara karantaqa kamar haka,.

  “`assalamu alaikum dad, ina mai farin ciki dakai a duk sanda na ganka, ina daukar ka a matsayin mahaifiya ta, amma yau tashi daya kaimun korar kare korar da ko wanda ba mahaufina bazai mun ba,.
Amma dad karka damu hakan bazai sa in yi fushi dakai nasan duk runtsi zaka neme ni,.da nayi niyyar zuwa gun yan uwa Mom to amma innaje bansan me zance ba,shiyasa na yanke shawarar shiga duniya, amma nama alkawarin bazan zubar da mutunci naba.
 
  Daga daughter dinka kuma tilonka sadiya hanifa“`.

Nayi kuka sosai bayan na gama karantawa tare da dana sani, .

Kallan hanifa yayi tare da fadin ki yafe mum sadiya, haba dad komai ya wuce, .
To bayin Allah na gode sosai da karamcin da kukai mum, bansan dame zan biya muku ba,. Zanso ku fada mun koma Maye zan muku, .

Murmushi MOm tayi tare da fadib ba abinda muke nema illa, inasan hada dana da yarka hanifa ina fatan zaka taimaka.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 73🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Murmushi yayi, wannan aiba wani abun damuwa bane kuma ni banga wani abun nema alfarma da kukai ba wannan ai karuwa mukai daku,. Ba komai Allah Ya tabbatar da alkairi,. Gaba daya sukace ameen,.

To amma bazan yanke hukunciba har sai Na ji tabakin hanifa indai bata amince ba ni Bazan mata dole ba, aa mom duk abinda kika ce haka za,ayi Allah Ya sa shine alkhairi,. Yauwa ninasan daughter na bazata ki ba,,saidai ko mom din hanifan taki, kallanta sukai gaba daya wanda hankalinta baya kansu,dad din hanifa ne ya tabo ta,lafiya wai me ke damun ki? Murmushi tai tare da fadin ba komai,. Nima Na amince,.

A to mun gode yanzu kuwa za,a sa Rana saboda kar a dauki lokaci,. Dad ne yai magana nima inasan ganin daughter na tayi aure saboda haka nasa ranar satin biyu, zaro ido tayi tare da fadin dad saikace baka sona, Ai sonne ya kawo haka waye zaiki yarsa tayi aure,.

A bangareen hisbu kuwa duk dadi ya kashe shi ko ba komai yasan hanifa zata soshi koba yanzu ba, duk da yasan ba sanshi take ba,. Itta kuwa farida duk tayi sanyi, amma itta dai tasan tana san hisbu sosai, da kyar inzata Iya hakura,.

Dad nafa fara aiki a company din sir hisbu, dagowa tayi, suka hada ido, aa to aishikenan kinga ya cika miki burinki, amma inkikai aure zaki daina aikin ko? Aa dad nidai zanyi, in kun zauna da shi zakuyi mganar ai,.

Har mota suka rakasu,har yar kwalla hanifa tayi Na rabuwa da mom,.

   Yau Monday
Bayan hisbu ya gama cin break ya nufi office da niyya yau zai fadawa hanifa abin da ke ranshi, yana shiga aka fara mai congratulations, saboda farida ta riga shi zuwa office yau,. Abun mamaki ya bashi hartaya suka sani ma,  office dinshi ya wuce.

11:00dai dai ta karaso office sai sauri take tana bude kofar,aliyu ne a gaba, ya mika mata beautiful Roses tare da fadin congratulations on your wedding engm  sakin baki tayi wato har sir hisbu fada musu kenan, haka sukai tai mata congrats, gun aliyu taje tana tambayarshi waya fada musu, nanne yake sanar mata cewa farida ce, tsaki taja tare da nufa office abinta,.

Sallama ta tura kofar,. Amsawa yayi tare da cigaba da aikin sa, itta zaman tayi tana aikin gabanta.

By🙋Hajara Mami 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/25, 11:43 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 74🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Shamsiya ce taje gun farida,.

Farida bakiga abun dake faruwaba wai hisbu da hanifa zaai musu aure,,eh na Sani Nina fadawa yan office dinma, kin sanifa kika ce,? Look Shamsiya nana gaji da wannan abun indinga san wanda baya sona, shiyasa kawai Na hakura Allah Ya hadani da MAI SONA, tana kaiwa nan tafice ta barta baki dube,.

Bayan Ya gama abun dazai yine ya koma table din hanifa, Ya zuba uban tagumi, dagowa tayi tare da fadin lafiya?ba komai kawai daii ina San indinga kallanki ne, mikewa tayi, ina kuma zakije? Gun aliyu, nifa hanifa ina da kishi da yawa bana San kina kula wani inba niba, saurin zama tayi tare da fadin nifa ban gane ba, naga fake marriage zamuyi,? Fake marriage kuma eh fa hakane amma kina ganin har yaushe zamu yi ta zama da fake marriage? Aa kawai IN dan dade sai mu raba auren,. Murmushi kawai yayi baice komai ba,.

Magana zamuyi da shi fa kuma Ma,maye na kishin tunda ba sona kake ba, tana kaiwanan ta fice,. Hanifa kenan AI indai   kika shiga gidana ba fita,.

Office din aliyu ta nufa, aa matar oga kinzo kenan ?eh nazo, zama tayi,nifa aliyu nida hisbu fake marriage zamuyi,gaba dayanmu bama san juna fa,.

By🙋Hajara Mami natty💃
[8/25, 12:03 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 76🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido yayi tare da fadin injiwa,?inji hisbu mana, yaushe ya fada miki? An dan dade, Lallai hanifa to wlh sir yana sanki kuma nina fada miki wannan ki zauna kiyi tunani,shiru tayi tana tunani, hanifa dake nake magana, naji aliyu zan duba na gani, Amma fa ni basanshi nake ba,.to kedince ban saniba amma watarana zaki so din, .

Sannan hanifa yau zan fada miki wadda nake so wlh ina santa,amma na kasa fada mata, ina jinka fada mun,shiru yayi barshi Ma kawai, aikuwa baka isa ba, Dan Allah ka fada mun, wlh farida ce, zaro ido tayi sai kuma ta Saki murmushi karka damu indaii ittace tana da saukin kaii kawai kaje ka sameta nasan zata fahimceka, kawai kaje, kenifa bazan iya ba ni tsorantama nake ji, dariya tasa tare da fadin tsoranta ko Lallai kuwa bazaka fadaba kenan, tab kana da aiki kenan,. Dan Allah ki taimaka mana, ni taimako daya zanma kaje ka sameta ni kuma San shawoma kanta nadaukama alkari, bari inje office, OK Na gode,.

Stair ta dai dai ta gama hawa lokacin hisb ya fito daga office,tsayawa tayi tana kallanshi, nan ta tuna da cewa aliyu ya fadamata wai hisbu yana santa, baya tayi da niyyar komawa, bata san tazo karshen stairs dinba saiji tayi, tayi baya zata fadi yai saurin jawota ta fada jikinshi,. Da sauri taja baya, tare da fadin Na gode, hanifa lafiya na ganki haka, ba komai tana kaiwa nan ta wuce,. Shima office din ya koma, ya zauna kusa da itta, hanifa wai meke damunki ne kina Abu kamar mara gaskiya,. Nifa hisbu auren nan ya tsaya mun nifa basanka nake ba kaima ba sona kake ba kana ganin abun zai yuyu kuwa, shiru yayi yana kalllanta ya fara zancen zuci, Lallai da aiki a gaba na kafin In sanarwa daa hanifa ina santa dole saina Fara Sa miki sona a zuciyar ki I promise,.

Kusa da itta ya matsa tare da fadin karfa ki damu ninasan mafita kidaina tada hankalin ki.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/25, 12:46 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 76🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Kallanshi tayi, duk saitaji wani iri,duk dawainiyar da yayi mata amma ace taki zama dashi amatsayin miji,duk da daii aliyu yace mata yanasanta amma itta bata ga hakan ba ,bata san sanda hawaye suka zubo mata ba,zaro ido yayi yana kallan ikon Allah, tashi tayi zata fita yai saurin riko ta, Me kuma ya faru?me kikewa kuka kuma, bakomai kawaidai ina san tafiya gida ne, murmushi yai tare da fadin Mom tace yau a jidanta zaki kwana, kaii banfa fadawa dad ba, goge mata hawaye yayi tare da fadin can dinma gida ne aii,. Aa kawai kace mata sai wani satin zanzo, sani satin ai zaki iya zuwa ki fada mata da kanki, ni ba dan aikenki bane, oho dai nadai na fada ma, {😟xasu fara kenan }.wai meyasa baki da kunya Ne hanifa? AI a gunka na koya,murmushi kawai yayi tare da fita abinshi,.

   Yau laraba Mom tasa hisbu a gaba dole sai yaje yadauko mata daughter, Mom tace fa zata zo, nifa na fada ma yauu nake san akawo min itta,. To shikenan, car keys nashi ya dauka ya nufi gidan, horn yayi aka budemai, gaisawa yayi damai gadi sannan Ya shiga gidan, Dad ne a parlour, har kasa ya gaida shi, ya amsa nan yake sanar mai cewa mom ce tace dole saiya dauko mata itta, eh ai dama itta tace bayan sallar magriba zataje amma tunda kazo bari In Kira ta, kwala mata kira yayi tana kitchen, tana wainar fulawa, da sauri ta fito, zaro ido tayi tare da fadin, sir hisbu, sai kuma ta koma,bari ta gama aiki inyaso sai ku tafi ni bari inshiga ciki, cikin daki ya shige Ya barshi a parlour, mikewa yayi tare da shiga kitchen din,.

Kai tsaye ya shiga aikuwa gaba daya Tray din hannunta ya fadi a kasa kasancewar bugewar da sukaii,.bin kayan tayi da kallo cikin bacin raii ta kalle shi, to da meya kawo ka kitchen? Banza yayi da itta ya zaagaye kayan Ya shige, kujerar daya gani ya jawo ya zauna kusa da wainar fulawar da yaji a kusa da gun, ya ci abinshi, sakin mouth tayi tana kallan ikon Allah, ganin fa da gaske cinyewa zaiyi yasa tai saurin dauke plate din,.

Saurin sa mata kafa yayi aikuwa da itta har plate din suka fada kanshi, dagowa tayi cikin bacin raii ta mike wannan ma ai iskanci ne zaka wani zubar mun da wainta kuma wlh ko daya banciba, sai kuma hawaye, cikin kuka take magan da mema ya kawo ka gidannan, kace mum zaka zone, mikewa yayi tare da fadin yi hakuri wlh Bada Sani na bane, kuma ai naga naci miki karki damu, zatai magana yai saurin rufe mata baki tare da fadin mom ce tace inzo IN daukeki tana san ganinki, yana kaiwa nan ya fice, tsaki taja tare da sake yin wainar,.

Saida ta gama sannan tayi wanka ta shirya taiwa dad sallama sannan suka tafi 

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/25, 1:09 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 77🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tafiya suke bawanda yace kala dashi har itta,. Kace shirun yayi ta hanyar fadin, wai hanifa ke bakya irin wannan shirin da amare suke ne, to naga auren karya zamuyi, to dan auren karya zaai shikenan zaai  wasu Abu ba ai saima a gane mu,. To shikenan Xanyi wani satin, yan uwan mom dina zasu zo, akwai kawaye na Zulaihat da Zainab sai muyi komai dasu,. Yauwa ko kefa,.

Dakin mom ta nufa, ta tura kofar itta da wata ta gani, gaidasu tayi tans murmushi, yauwa hanifa har kin karaso, munyi magana da mom dinki anan zaki zauna dad dinki ma Ya sani,sannan wanna itta ce zata dinga miki gyran jiki har sai anzo kaiki kiganki, anan zata zauna dake, daga yau kin dena zuwa office, what haba mom DAN Allah ki barni in dinga zuwa office, to ni wacce irin amaryace wannan An kusa bikinta amma wai zata dinga zuwa office, To gaskiya bada niba sannan kuma Yan uwan mom dinki a gidanku zasu sauka, Zulaihat da Zainab zasu zo gobe, zaro ido tayi wai mom ya akai kika san wannan ni duk ban Sani ba? To bani Na damu da auren va dole IN shiga in fita ai, sannan kuma lefenki dad dinki yace abarsu anan, wani zaa kawo daga India,. Farida ma tace yau zata zo da yamma Dan ta koma Gida yanzu kije daki, kinci abinci? Eh mom,.

To son baiciba kikai mai plz yana  dinning abinci, to mom,.

Daki taje ta kaii kayanta sannan ta je dinning din ta dauki abincin tayi dakinshi,.

Da sallama ta shiga baya parlour amma laptop da yarshi na gun,. Ajjiye abincin tayi dai dai lokacin wayar shi tai ringing, mry ta gani, tsaki tayi tare da dauka, ji tayi ance haba hisbu ina ta kiranka amma kaki dauka wannna ai wulakanci ne To dama fada zanyi na karaso fa,. Saurin kashe wayar tayi tare da fadin ta karaso wace wannan din kenan yana da wacce yakeso, to wlh auren karyarma na fasa, tana juyowa ta ganshi a bayan ta, zagayeshi tayi zata wuce yai saurin riko ta,.

Yana ganki haka meke faruwa, dama ai dole ka tambayen tunda kana da wacce kake so To tace in fada ma takaraso, sai kuma hawaye wato dan kasan inma munyi auren karya kaii kana da mafita shine zaka yaudareni kasan kaii zaka iya yin aure ko, to shikenan ai Allah yana ganinka, to Maye na daga hankalinki, ai bacewa nayi zan aure taba sai bayan Aurenmu ya mutu sannan zan aure ta, ni banga abin daga hankaki a anan ba ko daii kishi kike? Kishi nida ba sanka nake ba, aa fadi gaskiya,.

Gaskiya da sharadi a wannan abun da muke shirin yi, dole yadda nima bazan kula kowa ba kaima haka zaka kola wata ba, inka yadda to inbaka yadda ba nima na fasa

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/25, 9:29 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 78🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Murmushi kawai yayi tare da sakinta ya koma kan kujera,sannan ya juyo ki shirya zaki rakani wani guu, nifa ba indazanje kabani amsa tukun, kaii dadina dake baki iyi cin ribar zance ba shirya kawai,.nufaa……… Plz obey before complain,tsaki taja tare da ficewa,.

  Tana zuwa dai dai lokacin wayarta ta Fara ringing, da sauri ta dauka aliyu ne, hello, hello hanifa kinsan Ya mukai da itta wlh dakyar na sameta na sanarmata nadauka zata dauki wuta amma sai naga, bata wani dauki abun da zafi ba, Dan Allah? Wlh, kuma ta amince? Aa tace zatai tunani,naga tana sauri dagani gidan su hisbu zata plz kiyi wani abun, ai karka damu kasa ranka a ruwan sanyi Kamar ka fada rigiya, dariya yayi taya zaai na fada rijiya sannan ace nasa raina a ruwan sanyi, turo kofar akai tare da sallama, murmushi tai tare da fadin sannu da zuwa, kaga sai anjima tana kaiwa nan ta kashe wayar,.

Zama tai a bakin gado tare da fadin amarya bakya laifi koda kin kashe dan masu gida, shiru tayi tare da sakin baki wai yau farida ce take mata haka hadda tsokanarta Lallai akwai aiki ni ta ina zan fara mata maganane ma, katsemata tunani tayi, kina tunanin canzawa ta tashi daya ko? Aa aidama nasan ke ba haka kike ba Shamsiya ce ki zuga ki,kaii karki zarji Shamsiya nidince daii haka amma kawai naga yakamata na ajjiye kayan yakina,, murmushi hanifa tayi tare da zama kusa da itta,. Ni kuwa farida kina da wanda kike so?
Me yasa kike mun wannan tambayar,? Aa inasan inyiwa wani dan uwanane kamu, Dan uwanki gaskiya ki bashi hakuri dan An riga shi, waye wannan wanda ta riga mu, aa maida wukar ciki ba kowa bane illah abokinki aliyu.

Zaro ido tayi tare da rungume farida tana murna ai shine dan uwan nawa,. 
Taya kuka zma yan uwa? Yan uwan office mana, dariya tahi haka suka ci gaba da hirar su har lokacin sallar magariba yayi.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/25, 9:49 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 79🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

8:30 wayarta ta hau ringing, lokacin farida na bata labari, dauka tayi taga hisbu ne, hello wai kina ina ne ko sokike nayi dare ne, nifa nace ba inda zanje,… Kinga karki batan lokaci ina jiranki a waje yana kaiwa nan ya kashe wayar,. Tsaki kawai taja, lafiya hanifa? Ba komai, ya zaai kice ba komai alhalin gashi naji kina tsaki, kinga wai dole saina rakashi wani guri ni kuma bana san zuwa ,haba hanifa kekuwa kije ki raka shi mana tun ya nemi hakan,plz farida;kinga hanifa bana san jin komai kawai ki tashi kije wai a haka zakuyi aure ma gaskiya yaya yana da aiki,.

Allah badan kin takura min inje ba dafa ba inda zanje, eh naji Dan albarkacina, tashi tayi tare da kyar face nata,.

Yana waje a cikin motar shi sai kallan watch yake, da sallama ta shiga ta zauna, baice komai ba yaja motar dan ta bata mai raii taje tayi zamanta, juyowa tayi zata maii magana taga Ya hade girar sama data kasa hakan yasa tayi shiru kawai,. Airport suka nufa,.

Wai me zamuyi a airport ne? Banza yayi da itta kawai yana tafiya hakan yasa tabi bayanshi, wata mata na gani tana tahuwa da troly a hannunta, da sauri ta karaso gunsu tana murmushi, welcome my sister, naki welcome din gun hanifa taje tare da mika mata hannu suka gaisa,.
Sunana suby nice to meet you, sunana hanifa, eh na gane wacce yaya zai aura a matsayin fake marriage ba, zaro ido hanifa tayi tare da kallanshi wato har Ya Fara bazawa mutane kan cewa fake marriage zasuyi itta ba wanda ta fadawa, aikuwa zai iskan ci, wucewa tayi ta barsu agun ta koma mota ta zauna,.

Suby karfa ki damu kinsan aikin da zaki mun kawai inasan ta sonine kuma na rasa ya zanyi shiyasa na wanke hakan, no karka wani damu fa broz dole ai ta soka wlh kayi dace tana dakyau fa, dole taja ma class.

Motar suka nufa, troly tasa a mota sannan ta matso kusa da hanifa am zan shiga gaba kinga sai mudan tattauna dashi, kallanta tayi daga sama har kasa tsabar bakin ciki tama rasa me zata ce, matsa matan kawai tayi ta shige, itta kuma ta koma baya, haka suka kama hanya sai hira suke ittadai batace kala ba, yana parking ta fara kiciniyar bude motar amma baiyi free din site dinta ba,.

Broz ni zan shiga ciki inje inga mom tana kaiwa nan ta bude motar ta fice, juyawa yayi ya kalli hanifa sai kun bura take kamar maciji, murmushi yayi tare da bude site dinshi ya koma bayan.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 80🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Wai hanifa maye kike wani kunbure kunbure ne? Ohooo DAN Allah ka bude mum zan fita, Tom shikenan kodai kishi kike? Kishi kishin wa zanyi? Nawa mana KO Ba zakiyi kishina ba, Dan Allah ka barni in fita mana,.

Inasan zamuyi maganane hanifa, nibazanji komai ba plz ka bude mum in fita, wai hanifa me yasa indaii zamyi magnaa sai kiki saurarona kuma Wlh abinda zan fada miki yana da mahinman ci, to naji amma ba yanzu ba anjima saika fada mun, but why not now, yanzu inA da abun yi plz, to kimun alkawarin anjima zaki zo kiji koma Maye, nayi alkawari, murmushi tare da budewa, da sauri ta fice,.
Tun daga lokacin bata kara komawaba tama daina bari su hadu,.

Ankawo laifenta, kawayenta sannan kuma Yan uwa  Zulaihat da Zainab ma sunzu,.

Yau labara kuma gobe ne zaa fara program, dan haka suke ta shiri suke sosai,.

Wayar ta ce tahau ringing, hisbu ta Gani da kamar bazata dauka ba sai kuma ta dauka,. Ko sallama babu yace kizu ina San ganinki yanzu, yana kaiwanan Ya kashe.

Tsaki taja tare da daukar hijab dinta, part dinshi ta nufa, shidaa abokanan arkizi duk sunzo biki, gaisawa tayi dasu, sana ta tsokanarta wai amarya,.tashi tayi tace bari ta kawo musu abinci.

Direct kitchen ta nufa ta hado komai a Tray wanda zata iya dauka, .

Tafiya take tana murmushi ta rasa dalili,. A waje ta hango su suna dan hira murmushi ta kawai tacigaba da tafiya.

Kawai nima Ban ankaraba saijin faduwar tray dinnan naji ji kuke taratsatsatatstaa…..

Ko kunsan wata gani.

HASHIM ABDAULLAH ne gaban motar shi da sauri ya nufu inda take yana murmushi.

To masu karatu Bari inji ta bakinku da wanda xai iya fadamun Mai hashim Ya dawo yi anan kuma,.

Daga taku har kullun

“`💝Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl💖 )“`

Special greeting to you sister Hakeey

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/26, 10:16 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 81🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Da sauri Hisbu ya karasa inda take, ta koma kamar gunki,.

Yana zuwa ya nufi inda take da niyyar rungumeta taii saurin ja baya, cikin fushi hisbu ture shi, kai baka da hankali ne zaka wani taho kace zakaii hugging dinta, eh mana naga ina da right, she is my wife am her husband, da sauri ta dago ta kalleshi, wai itta yake cewa matar shi Lallai Hashim Ya haukace,.

Hanifa ki fada masa ke matata ce mana, ni matar kace, sai kace a can, hanifa ban gane saikace acan ba nine Hashim dinki fa ko kin manta ne? Ina kuwa zan mata da Hashim Abdullah macuci azzalumi, ya isa hanifa kar kice mum kina soyayya alhalin kinsan kina da muji,. Cikin daga murya hisbu yace karka sake cemata matar ka hanifa tawace kuma ni kadaii saboda haka ka kiyaye ni ,look malam ba dakaii nake ba da itta nake bana bukatar jin komai daga bakinka, cikin fushi ya dauke shi da mari, aikuwa shima ya daga hannu zai rama hhanif tai saurin shiga marin ya dire a fuskarta,.

Cikin fushi hisbu zai yi kanshi amma tai saurin rike shi,. Nan danan mutane gida suka taru,.

Mom ke tambayar lafiya nan baka labarta mata, sosai abin Ya bata mamaki, yanzu daii kukaishi parlour baki zan kira dad dinki sai yazu ayi magana danmu ya riga ya samu dahu, haka kuwa akai baa dade ba dad din hanifa yazu, kuwa yaa alarta, inda Hashim Ya dage hanifa matar shice,.

Cikin sauri hanifa ta fice bata dade ba ta shigo da takardar saki a hannunta,.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/26, 10:53 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 82🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

  Karba yayi tare da jijjiga kaii nifa bansan wannan ya ai ace nayi saki alhalin ban yi, cikin kuka ta Fara magana wai Dan Allah hashim meke damunka kasan daii ninasan note dinka wlh ko kaffara bazanyi ba wannan note dinka ne, look hanifa nifa bani nayi ba,dad ne yai magana hashim kasan bazamu yadda da kaika, Toma wannan ba ya akaii sanda aka daura aure baka zo daukar matar kaba,.

Bayan an daura aure ina cikin tafiya na hanyar zuwa gidan anma Allah Ya hada ni da wasu yan fashi suka tare ni naki tsayawa da sukaga haka shine suka biyo ni mukai ta kasa tsere, da sukaga nayi musu nisaa shine Suka harbi tayar mota, ta dalilin haka motar ta tsaya kafin in fito har sunci mun, nan suka dinga duka, na daku ssosai karshema suma nayi San dauka mutuwa nayi shine kusa yadda dani a daji ina tashi ban Gani a ko inba sai a garin katsina akan gado, to kunji yadda abun ya kaya,.

Yadda na lura dakai na tabbatar ba gasikya kake fadi ba,ni yadda nasan ya fashi muddin suka tare mutun tsaryawa basa bi ta kanshi, saboda yadda suke fashi sai Sun rabu gida uku, wasu a farko wasu a tsakiya wasu a farshe tofa Na farkon basa yin komai bama sa fitowa a daji suke dama saika shiga na tsakiya su tare ka kana yin gigin konawa baya zasuyi waya na farko su kama ka, in kuma guduwa kayi zasu kira na gabane kana zuwa zasu kamaka, to amma sai naji naka abun daban fashinma a cikin gari suka maka kuma har suka gama fashin bamuji ana maganar anyi fashi a gari ba, bama wannan ba sanda ka koma katsina ai zaka ce bari ka kira kji ko lafiya,. Yanzu taya zan yadda dakai hashim

Zufa ce ta keto maii nifa Dad iya abin dana sani kenan, kuma ni banma rike number din hanifa, da sauri tace wlh karya ne ya taba karantu min na rantse da Allah,.

Sa, adatu tai saurin magana ke ina ruwanki manya suna magana kema kina magana, sa, adatu barta tayi magana komai a kanta ake saboda haka ki barta tayi magana,.

Kai kuma Hashim garama ka fadi gaskiya Dan wlh ka Bari muka shiga court abin zabai ma dadi ba ina fatan ka gane,. Gaskiya Dad baxan hakura da hanifa saidai a shiga court din,. Hashim bana san ana tune tune, indaii na isa dakaii ka amince da sakin da kaiwa hanifa, gaskiya dad Ban amince ba, to shikenan sai ka nemi lawyer dinka, kaida wanda kuka hada baki
By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/26, 1:19 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 83🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Yana kaiwa nan ya fice rai bace hakama,sa,adatu ta fice,hanifa kuka take sosai dan Wlh bata San hashim kuma da gani karya yake, mikewa yayi ya fice ko ajikinshi,. Duk suka fita daga itta sai hisbu yama rasa abun yi ga kukan nata yana damun shi sosai,.

Hanifa plz kidaina kukan  dan Allah,taya zaai kace bazan yi kuka ba mutumin daya sake ni sannan kuma yanzu ya dawo yace bai sakeniba, yanzu Ya zanyi saida nadaina sanshi, sai da na tsani soyayya zai dawo gareni Wlh bana sanshi kuma na tabbatar karya yake, ni Wlh Na ma tsani duniyar garama in mutu kawai, da sauri Ya rufe mata baki karki damu hanifa komai zai dai dai bawai sai anje court bama,.

Yana fita ya shiga motar shi ya danna number, hello hajiya da matsala fa kina ganin court da za ashiga ba zamu shiga uku ba kuwa nidai ina ganin mu janye kawai,nidai banji me tace ba, shikenan ma wannan shawarar tafi yanzu zanje ince na janye, shikenan sai anjima,. Cikin in take zaune tana kuka ya koma, yana zuwa ya zauna kan kujera,.

Malam mai kuma Ya dawo dakaii? Yanzu bawai tashin hankaline ya kawo ni ba, duk kan masoyi yana bukatar goyan bayan dan uwasan masoyi amma tunda na lura hanifa baki sona ina ganin ko mun shiga court ma bawai nasara zanyi ba tunda gashima har takardar karya aka baki, shikenan hanifa na janye kije ki auri wanda kike, na sake ki haanifa,.yana kaiwa nan ya fice. Kallan hanifan yayi anya kuwa wannan akwai kamshin gaskiya a tattare dashi kuwa nidai Ban yadda dashi ba,. Kallanshi tayi taya zaai kace baka yadda dashi ba saboda farin cikina fa ya sakeni, kuma Maye Na zargin shi? To shikenan hanifa Allah Ya baki hakuri,.

Dai dai lokacin wayarshi tai ringing dad din hanifa ne, bansan me yace maiba  amma kawai ya kashe wayar, tare da shiga damuwa sosai,.

Lafiya me Ya faru? Karki damu hanifa komai ya wuce dad yace acigaba da biki tunda Hashim din ya zanye,.murmushi tai tare da mikewa ta fice,. Sosai ya shiga damuwa baisan,me yake shirin faruwa me ye zai faru da hanifan shi meyasa take fuskantar irin wadannan abun,. Amma muddin ina raye bazan bari wani Abu ya faru da hanifa ba wannan alkawari ne yadaukawa kanshi,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/26, 1:44 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 84🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

   *Washe gari*
Yau zaai walima,tun safe suke ta aiki,.

Hanifa da su Zulaihat ke magana a daki, uhmm ayi wani Abu amarya xata fada mana sanda mijinta ya sanar mata yana santa, farida ce ta karbe yauwa haka za, ai muna jiranki hanifa, murmushi tayi ni har yanzu bai fada mun ba, zaro ido sukai tare da fadin what,?wannan wanne irin Abu ne bai fada miki ya na sanki ba, aikuwa da matsala,.

Zainab da bace komai kawai ta dauko kayan kwalliya ta hau yi mata kwalliya, Maye haka Zainab, ai bakiga zama ba dole kije ki tambaye shi yana sanki ne ko baya sanki, look Zainab ba wani look dole fa kije, kwalliya suka ma sosai, tare da sata ta canza kaya,.itta dai bata soba haka suka azata gaba har bakin kofar part dinshi sannan suka juyo,bakin kofar ta tsayaa su wadanan basu san komai ba, Allah sarki basu san fake marriage zamuyi ba, juyawa tayi sata koma taji An riko hannunta, a tsorace ta juyo, kura mata ido yaya tayi balain yin kyau, kasa taii da kaii dan kallan Ya ishe ta, wannan wacce irin amarya ce mai zumudi tun kafin lokacin walima tayi harta gama shiri,nifa ba shiri nayi ba su Zainab ne……a tsaya shiga da itta yayi ya rufe kofar,  ga kujera amarya, nifa ba zama nazu yi ba, to mekika zo yi? Su farida ne wai saina fada musu yadda kace kana sona shine nace baka fada mum ba shine suka damen sai nazo ka fada mum shine fa suka turo ni, to amma kin fada musu fake marriage zamuyi? Aa ni ban fada musu ba ai amatsayin shirrri na rike ba kamar kaiba da kaje ka fadawa wannan banzar suby dinba, suby dince banza? Eh,.

Tom shikenan bari in nuna miki duk wanda Ya tambayeki yadda nace ina sanki me zaki ce masa, wucewa tazo yi yai saurin tare hanya, sosai gabanta ya fadi,hsibu plz ,shishhhhh hanifa ki tsaya kiji mai zance miki wnnan abun da xan fada bawai karya nake ba har daga zuciya yake futowa,.

Hanifa ba karya nake miki ba, ina sanki hanifa, I love you hanifa ina sanki sosai.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 85🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wai me kake fada ne hisbu ko ka manta da alkawarinmu ni Wlh Ban taba jin sanka ba, kinsan baki sona meyasa baki koma gun mijinki na farko ba, saboda shi macuci ne amma ai yayi nadama, saurin sake ta yayi nifa hanifa ban gane miki ba kardai kice mum wannan dan iskan kike so? Ni ba sanshi nake ba amma naji kana sako min wani zance daban wanda ni vansan dashi ba, nifa ba sanka nake ba hisbu, yanzu hanifa ni kike fadawa haka ko kunyar ido bakiyi ba kike fada mun wannan Kalmar yanzu in munyi fake marriage how long do you think zamu kaii,. Kuma hanifa nasan kina sona tun ba yauba bansan meke damunki ba hanifa plz hanifa kar kisake cemun vaki sona, hisbu  baxan yi karya dan aso niba Wlh ban taba jin sanka ba,tana kaiwa nan ta fice,.

Yama rasa me zaiyi dan ya ganar da hanifa har taya inbaya santa zai wani yadda da fake marriage,.

Da sauri ta banka kofar ta shiga ta cire mayafin, ta zauna sai huci take wai me ke faruwa ne taya hisbu zai mata haka ne, Zulaihat ce ta katse nata tunanin, tunanin me kike hanifa? Ya kukayi dashi, kuka ta fashe da nan ta basu labari from A to Z abin ya basu mamaki, farida ce ta zauna kusa da itta ke hanifa wlh tallahi ni shaidace hisbu yana sanki sosai kuma inda adalci baici ki fada masa kaii tsaye baki sanshi ba bawai gori ba  amma ai abinda da hisbu yai miki baici ace kin maii haka ba, to wai ya xanyi ne farida nifa ba sanshi nake ba dole zansa kaina ko me, eh hanifa dole zakisa kanki kina tunanin indai mom taji zataji dadi ne,? Nidai shawara kawai kiyi hakuri,.

   Bayan sallar la,asar suka fara shiri duk sun shirya amma bands hanifa taki tamayi wanka, haka har lokaci yayi, fada sukai Mata sosai, tashi tayi zata shiga wanka, hanifa mu zamu tafi kinga lokaci yadan kure kuma nasan mutane har Sun tafi saboda haka IN kin gama zamuyi wa hisbu waya sai ku taho tare, tom kawai tace suka fita,.

Farida ce da kirashi a waya ta dade Tana ringing daga baya ya dauka bata jira yayi magana ba ta fadi abin da zata ce sannan ta kashe wayar ,suka kama hanya.

Wata na gani da wayar tashi tana juyawa sai kuma tayi murmushi tayi danne dannen ta sannnan ta ajjiye ta fice,,bata fi 30min da fita ba ya fito yagama shirin shi key din car dinshi ya dauka Ya fito waje ya shiga mota yaja zuwa wajen walima,.

Itta Kuwa tana fitowa ta zauna gaban madubi, ta Fara shafe shafe, sannan tayi kwalliya tasa kayanta, turo kofar akai tare da sallama, wannan matar ce da murmushi ta shiga, sannu amarya, yauwa amma ban gane ki ba, eh dama mom ce kafin ta fita tace in kawo miki wannan lemon wai ki tabbatar kinsha kafin ki fita, mika Mata tayi, nan take ta shanye, a hankali ta fara ganin dishi dishi, sai kuma tayi baya luuuuu zata fadi matar tai saurin riko ta, ta zaunarta akan gadon, a hankali take magana ke wace me kika ban nasha? Eyya aikin kudi nake, ai in fada miki yau zaki mutu, kiyi tunani waye Ya tsaneki kaf duniyar nan To shine ya sani aikinnnan, dai dai lokacin hanifa ta suma, murmushi matar tayi, sannnan ta ajjiye jakarta a kan table ta dauko wani drip ta sa a samman gadon sannan ta sa a hannun hanifa, ta dauko wata allura ta zuki wani ruwa ta zuba a drip din, sannan tai murmushi tare da fadin lahira zatai bakowa, sai mun karaso

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 86🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Direct wajen walimar ya nufa, kowa ya alarta amarya da ango kawai ake jira,.

Zainab ce ta sauke kwaran nunfashi tare da fadin gasunan Ma, gashi nan daii nibanga hanifan ba, da sauri farida ta nufi inda yake, hisbu ina hanifan kufa kawai muke jira, what kina nufin bata karaso ba, eh mana bana kiraka ba na fada ma tare zaku taho ba, ni din kuma Na dauki wayar? Eh mana wai meke faruwa,.

Shiru yayi yana tunanin sanda dad din hanifa ke fada masa,.

“`ka kula da hanifa rayuwarta na cikin hadari, ni na riga na tsufa bazan iya yin komai ba amma Dan Allah hisbullah ka rike ta amatsayin kanwarka kuma matar ka ka rike ta da amana ka zame mata tamkar uwa da uba “`

Cikin rudu yake fadin innalillahi wa inna ilaihir raji,un da sauri ya koma motar ya fisgeta a gude sai gida,tun a mota yake kiran number din mom amma shiru bata dauka ba, yana parking ko rufe motar ma baiyi ba ya nufi cikin gida da sauri direct dakinsu ya nufa, ya murda kofa amma a rufe,.

Jijjiga kofar yake iyi karfin shi amma ko gegau bata yi, cikin sauri ya nufi dakin mom dan duba extra key amma bai gani saboda yadda ya rufe wata yar siririyar sikundireba ya gani da sauri ya dauka ya nufi kofar cikin sauri amma taki budewa hakan yasa ya budi kofar tare da kuka sosai dai dai lokacin su farida suka karaso koya yayi yayi amma ya kasa,.

A a hankali ya kara daukar scrawdriver din yayi control kai nashi ai kuwa kofar ta bude da sauri suka shiga ciki, har ruwan yayi rabi, na can tsayawa sukai yana kallan inkon Allah sudi sunsan sun barta cikin koshin lafiya To meke damunta,.

Zulaihat ce taga wata yar laida ta saurin dauka, zaro ido tayi tare da fadin poison, poison ne, da sauri ya cire karin ruwan,.

Daga Hajara Mami natty girl

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/28, 8:39 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 87🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

  Kusa da itta ya zauna, wai ku garin ya kuka tafi batare da itta Ba? Wlh kin shiryawa tayi kuma mun makara shine muka kiraka a wayafa,. Waye a cikin ku ya kirana?

Farida ce, ke farida da kika kirani na dauka kuma? Eh mana, nayi magana? Aa, to kema taya zaai banyi magana ba ki kashe wayar kema kina da laifi, Wlh hisbu lokacin sauri muke,. Shikenan Allah Ya Kare, dai dai lokacin mom ta shigo tare da family doctor,.

Doctor drip ne aka samata kuma poison ne, to ai kamata yayi a wuce hospital but bari In fara dubata,, haka suka fita, ya dade sosai sannan Ya fito,.

Doctor yanzu ya ake ciki?gaskiya you people are lucky, poison aka samata kuma na mutuwa to amma poison din da aka samata, bawai babban bane, shi wannan babban sawa yanzu aiki yanzu ne, sai wannan kuma, shi inka sawa mutun sai Ya sha wuya kafin ya mutu, to amma da yake shi mai aikin bawani kwarewa yayi ba, yasa mata a drip, saboda da haka poison din yana sama, is like water and oil, kaga man a sama yake to hakama poison din, to anyi saa bai fara shiga jikinta ba, saboda zata farka nan bada dadewa ba, dalilin baccci ma tasha maganin bacci ne saboda haka a kare plz,.

Mum gode doctor Allah Ya saka da alkairi, ameen, haka Ya tafi,.

Gaba daya dakin suka shiga, son yanzu Ya zaa yi da walimar? Mom abar komai kawai sai an daura aure nasan on that Time I can take care of my wife,. OK Tom shikenan . Farida kuje a sallamii Yan walima, Tom mom, haka suka fita,.

Son ka kula da itta sosai zanje in hada mata tea nasan yanzu zata farfako, OK mom hka ta fice,.

Bari mu leka gun sa,adatu.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/28, 8:58 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 88🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

A bangaren sa,adatu kuwa, can na gne muku itta da Hashim da wannan matar da tasa drip dinnan,.

Hajiya komai yayi dai dai nasan by now ma ta kusa tafiya, Ai mum gode sosai yarinya ga kudin aiki,. Haka ta karba tana murna,.

Sister kinsan fa lokacin da wannan banzan mujin naki yace court zamu shiga, banji komai ba Allah sister wannan mujin naki yana kawo mana cikas dan wlh inbadan kin hananiba da tuni Na aika shi lahira, kantar da hankalin dan kanina, Ai na yanke shawarar tunda yau yar shi zata tafi dole shima Ya bita kaga sai muyi facaka da kudin shi ko? Kaii shiyasa nake sanki sister,.

Alhaji dake labe yai saurin rufe bakin shi,yana hawaye, da sauri zai juya yai karo da wani dan karfe, da sauri suka Mike, shikuwa wayar shi ya dakko ya dannan number din police,.

Da sauri suka bi bayan shi,. Direct parlour suka nufa baya ciki dakinshi suka shiga, amma sukaji a kulle,.

Sa, adatu ce ta Fara magana, alhaji nasan kana ciki, inasan kafin ka mutu zan vaka labri ko waye Hashim, Hashim kanina ne uwa daya uba daya, haka muka taso cikin talauci, talauci ne yai sanadiyar mutuwaar iyayen mu, sannan kuma haka kanina Hashim ya fara rashin lafiya,nabi masu kudi akan su taimaka min suka ki, wasuma cewa suke saina yadda sunyi amfami dani, amma naki,.

Haka kanani yai ta zama da naga ba sai Allah kasan me nayi? Kawai zuwa nayi na yadda akai amfani dani sannan na sami kudin magani, nan akamai aiki ya warke,.

Bayan ya warke ne yaji abin da ya faru ranshi ya baci nan mukaa yanke shawarar zma yan danfarra haka kuwa akai, zanyi aure innaga giidan da akwai mace, sannan kuma jidan da kudi, sai Hashim ya nemi yarinyar jidan da aure ni kuma insa mai jidan yai ta kashe mai kudi sai mum debi na diba sannan, ya gudu ni kuma inta da daru saiya sakeni inga yaki kawai sai mu aikashi lahira, wannan aure naka shine aurena na15 to amma gashi na kasa yin komai har ka gano ni nasan tun bayauba ka gane, tun sanda Na aika Hashim ya je ga hanifa yace baiyadda ya saketa tun alokacin ka gane, kawai sa maka ido nai, to amma yanzu lokaci yayi,zamu aika ka lahira,. Saboda haka daka bude kofa da karkka dube, mu zamu bude,. Hashim aiki Ya zo gareka, .

Gatarin dake hannunshi ya hau sarar dakin,. Nan take kofar ta bude,.
Yana tsaye sai salati yake,. Dariya suka sa gabaa daya,.
Hashim ne ya mika mai ruwa a cup tare da fadin sha ruwa alhaaji,

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/28, 9:11 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 89🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Hashim bazan karbi Abu a gunka ba, alhaji kenan, indai kana San ganin yarka kasha, nace bazan shaba, kaiii brother kawai ka murde dan iska ka dura mai mana, hakaa kuwa akai Dad ynaaa turjewa amma saida ya dura mai, haka suka kamo shi zuwa parlour,.

Wai kai alhaji ba irin yar wasiyar nan ne, sa adatu kenan, duk da nasan mutuwa zanyi, ina sann baki shawara wannan ba abu ne mai kyau ba ai talauci ba hauka bene, kuma ki kiyayi duniya sa, adatu, Allah ba azzalumin bawan shi bane, 😂😂😂😂Alhaji kenan ai bakaine na farko ba wajen fadan wannan ba, kai taka mutuwar da sauki muka ma, tunda poison muka baka dakai sa,a bamu shakeka ba,.

Nan da nan ya hau tari,

A firjice ta farka tana fadin dad, dad dina zasu kashe shi, sauri Ya riko ta, hisbu Dad dina Dan Allah dad dina kakaini gun dad, riko hannunta yayi ta fisge nace Ma dad dina, dai dai lokacin mom ta shigo, da guda tai gunta mom kice yakaini gun dad, yi hakuri hanifa bakiga yadda kike bane, Mom wai meyasa bazaku gane bane kashe shii zasuyi, suwa?suma naa mom,.

Kaga son zamuje da sauri yadauki car keys nashi suka nufi gidan,..

Gate sukai horn dai dai lokacin police Sun karaso,.  Gaba daya. Suka shiga parlour din

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/29, 9:48 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 90🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tare suka shiga, inda sa, adatu da Hashim keta kwakwata dariya, a tare suka Mike,.

Inda suke police suka nufa tare da fadin you are under arrest, me kuma muka yi? Oho in anje zakuji, haka suka kama hanya dasu,..

Da sauri ta nufi inda dad dinta yake yana haki sama sama, Dad meke faruwa me sukama? Hanifa dena kuka karki damu, tunda kina tare da mijin ki, hanifa Abu daya nake so innasan kafin in mutu inga auren ki da hisbullah, dad ka dane fadar haka mana ba zaka mutu ba, sadiya mutuwa Xanyi kawai inasan ganin auren ki da hisbullah, kar ka damu dad, saurin Kallan hisbu tayi, hisbu mum zama mata da miji, shikenan dad an daura, duk da yana jin jiki bai hanashi darawa ba, hanifa kenan aaiba haka ake daura auren ba,.  Matso hisbu ga wannan number din kakira zaizu da malami inasan Yanzu a daura aure, cike da tausayi ya kira number din, ba,afi minti 30ba kuwa Ya  halarta nan take aka daura auren,.

“`Sadiya Umar sulaiman &hisbullah abdulsalam“`
Aka sadaki dubu dari, ana gamawa ya fara tari sosai jini ke fita daga hanicin shi, Dad Dan Allah karka mutu zan zama marainiya, sadiya inasan ki rike mujinki hannu daya sannan kuma wata alfarma hanifa, duk wani shiri da kukai Dan Allah ki tabbatar anyi kar mutuwa ta ta hanaa hakan, plz dad, ki dauka min wannan alkawarin, sosai take kuka Na dauka dad, Allah Ya miki albarka,nan yaa kama hannun hisbu yasa a nata, sai tari nan ya fara salati,..

Aikuwa sai cewa yayi ga garin ku, jijjisho take tana kiran dad, Dad, Mom ce ta janye ta suka nufi gida, haka ta koma kamar mahaukaci,.

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/29, 10:02 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 91🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Wanka akamai sannan aka kaishi makwancin shi, biki kuwa dagawa akai sai anyi sati biyu da mutuwar dad tukun, 

Wani azababben zazzabi ne ya rufe ta sai sumbatu take,. Haka suka dawo jida mom ke fada mai halin da hanifa take, cikin sauri Ya nufi dakin,.

Tana kwance cikin bargo sai rawar sanyi take, zama yayi kusa da itta tare da janye bargon jikinta ya dauki sanyi sosai, hanifa meke damunki? Hawaye kawai take tare da fadin dad, sir hisbu na zama marainiya kenan banda kowa, saurin rufe mata baki yayi kina dani hanifa, ni zan zame miki uwa da uba kinji hanifa,. Kai kawai take dagawaq,.

Magani ya dauko ya mika mata, haka ta sha, sannan ta kwanta bisa gadon tana sauke nunfashi sama sama, Shafa mata kaii yake har tai bacci sannan Ya rufe ta da bargo ya fice,.

Haka akai ta zaman makoki, har akai sadakar bakwai, iya kokari mom nayi dan ganin ta kwantarwa da hanifa raii, nan take ta fara komawa yadda take,.

Su sa, adatu kuwa Bayan police Sun tafi dasu, court aka shigar dasu nan take aka yanke musu hukuncin kisa, wannan kenan,.

Yau sati uku kenan da mutuwar da dad din hanifa komai ya wuce, Dan kuwa hanifa ta kwantar da hankalinta yadda mom ke kula da itta ko mahaifiyar ta iya kaci kenan,.

  “`yau Monday“`

Suna dining suna cin abinci, inda hisbu yai shirin zuwa office, sir hisbu nimafa yaaau zanje office, banza yai da itta baice komai ba, sir hisbu dakaifa nake magana, bazaki ba, bazaniba wlh sai naje ni nagaji da zaman jida Allah sai naje,. Mom kimai magana mana,. Itta dai batace komai ba,. Karshema tashi tayi tabar gurin,.

Itta Ma hanifan tashi tayi ta nufi dakinta ta dauko natafinta, Dai dai lokacin Ya tashi zai wuce da sauri tabi bayanshi,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/29, 10:17 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 92🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Cikin sauri ta shige motar, murmushi kawai yayi tare da shiga cikin motar ya tayar, gate man Ya bude maii suka kama hanya,.

Wata hanyar yabi inda bata office dinshi ba, aa sir hisbu anyi wata short cut dinne banda wacce muke bi, banza kawai yayi da itta ganin fa ba wai office din suka nufa ba yasa ta rude, sir hisbu wai ina zamu? Gidanki zan kaiki naga kin fi san zama acan wani week din kuma zaa fara program Na bikin mu, wanne program kuma? I just want to complete your father wish,.

But sir naga fake marriage ne, bwani amfanin yin wani program,. Dai dai lokacin suka karaso, horn yayi nan gate man Ya bude musu kofa,.  Parking yayi tare da fadin fito, nifa ba inda zanje office nake san zuwa, hanifa ki fito nace, ni bazan fito ba, fita yayi tare da zagayawa, ya bude kofar ya riko hannunta sannan suka shiga,.

Gidan Ya hadu ba karya,.

A parlour ya ajjiye ta tare da fadin kin daina zuwa office, a bisa wanne dalili, a bisa dalilin kin Xama matar aure, yana kaiwa nan ya wuce kitchen, saurin tashi tayi ta rufe kofar, aikuwa saidai mu zauna tare a jidannan kaima ba inda zaka,.

Fitowa yayi da faro a hannunshi, ajjiyewa yayi tare da nufar kofar amma ya jita a rufe,.

Kallanta yayi ina key din yake,? Ni Ban dauka ba, hanifa ina wasa dake ne? Nifa nace ma ban dauka ba, kusa da itta yaje tare da riko hannun tana, tana ganin haka tai saurin sawa a bra nata,.

Hanifa tun muna mu biyu kiban key dinnan, nifa bazan vaka ba saidai mu zauna tare a jidannan na, jawota jikinshi yayi tare da fadin bani key hanifa, duk ta tsorata amma bata kasa cewa bazan bayar ba,saidai mu zauna tare a……. Kissing nata ya fara yi tare da sa hannun a cikin bra nata ya ciro key din,.

Sakinta yayi, inda tai baya tana zaro idoo dama hisbu dan iska ne? Bude kofar yayi tare daa ficewa abinshi, 

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 93🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Da sauri tabi bayan shi amma kafin ta karasa har ya tada motar yayi gaba, ciki ta koma Tana gun guni, wayarta ce ta Fara ringing, Mom ta gani, hello mom, daughter wai binnashi kikai? Eh mom amma kawai ya wani kawo ni wani ya ajjiye wai baxanje office ba Dan Allah ki kiraashi kimai magana mom, karki damu daughter zanmishi magana kawai ki kwantarr da hankalinki ba abindaaa zai same ki, OK mom bye, Tom bye,.

Haka ta nufi gaban TV, tasa wani film waishi action jaction ta fara kallah,.

Office Ya nufa direct, kasancewar meeting gare su kowa yazu da wuri hakama farida, haka sukai meeting suka gama, sannan kuwa Ya nufi office nashi,.

Farida ce tai sallama tare da tura kofar office na hisbu, morning sir, morning farida ya akayi? Sir ya hanifa? Tananan kawai zanzu office ta tada daru wai sai ta biyo ni shiyasa na kalleta a gida Na barta, ka barta acan din itta kadai? Eh mana Ba abinda zai same ta, Allah sarki sir hisbu nima naso tazu dan akwai maganar da zamuyi da itta, eh zaki iya binta gidan ai, to ai in mun tashi ba time, na baki dama kije yanzu, OK tana kaiwa nan ta tashi ta fice, wayar shi Ya dauka yai dailing number din hanifa, har ta kace bata dauka ba,.

Sai a na uka ta dauka shima batai magana ba, hanifa nasan kina jina, farida zata zo yanzu sannan kuma akwai komai a kitchen plz ki yi girki, inyi girki ba wani girki da zanyi aiba gidan mom bane, eh ba gidan mom bane amma ai gidanki ne, nifa baxanyi girki ba,nadai fada miki Wlh inba kiba nida kene yana kaiwa nan Ya kashe wayar,.

Tsaki kawai tayi niba abinda da Xanyi a gidannan, daii dai lokacin, farida tai Sallama tare da shigowa,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/30, 6:23 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 94🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Da sauri ta karasa gurinta tare da riko hannunta, farida ya akai kika san inanan,murmushi kawai tayi tare da zama, amarya kinsha kamshi, farida kenan,.

Farida Ya aliyu, aliyu qlau soma yake ya aika jidanmu maganar aure, Allah sister kice zamu sha biki, aai kuwa gara ku shirya,. Hanifa ba wannan bama me kuka shirriya Na biki? Sister nifa ba wani Abu dana shirya barima kiji,fake married zamuyi, haba hanifa wlh sir hisbu yana sanki, kuma nasan kema kina sanshi, da sauri ta dago what kinsan me kike fada kuwa, niba sanshi nake ba, to ai shikenan tunda bazaki yadda ba amma wlh kina sanshi nina fada miki wannan,nidai nasan ba sanshi nake ba, OK as you wish ni zan wuce, haba farida daga zuwa? Eh mana office zan wuce, OK ki gaida aliyu, zaiji tana kaiwa nan ta fice,.

Haka ta zauna batai girkin bama,4:30 dai dai ya dawo daga office,. Kujerar kusa da itta ya zauna tare da fadin, sannu da aiki, ni kawai ka mayar dani gida shine burina ina fatan ka gane,.

Eh aidama zan mayar dake amma kawo min abinci plz yanwa nake ji,ni ban dafa ba, da sauri ya dago baki dafa ba? Eh,baki dafa ba hakan yana nufin Ban isa dake ba kenan ko? Da kyauu hanifa, dakyau……….. Tashi yayi yabar gurin, dakinshi ya nufa ya dauko Abu sannan ya fito Ya dauki key nashi,ya fice  tana kiran sunan shi amma yai banza da itta, yai ficewar shi,.

To me yake nufi wannan ai rashin mutunci ne, daukar hijab dinta tayi ta nufi gate,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/30, 7:38 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 95🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Madam ina zakije? Fita Xanyi; AI oga yace kar a bari ki fita koda danan ne, kaga malam kaban hanya,am sorry madam amma bazan iya baki hanya ba Dan Allah kiyi hakuri, tsaki tayi tare da komawa ciki,. Yunwar data jine yasa ta tashi ta nufi kitchen ta dafa indomie,.

  Haka tai ta zama har wajen magariba, tsoro ta Fara ji wai me hisbu yake nufi ne, wasa wasa har wajen 8:30 bai dawo ba hakan yasa ta fara kuka duk ta takure gu daya, turo kofar yayi tare da sallama, da sauri ta mike ta nufi gurin shi, tana hawaye ta Fara magana; ina kaje kabarni anan ni kadai, kasan tsoran danake jii  plz kamai dani gun mom, rungume shi tayi tana hawaye,har cikin ranshi yake jin kukan nata, amma Ya daure yaii baya da itta,maye haka matsa kiban hanya, matsar da itta yayi Ya wuce dakinshi,.

Da sauri tabi bayan shi, sir hisbu kamai dani gida mana me nama kake jin haushina, plz hanifa ki rabi da ni mana, Allah sai ka mayaaar dani gidaa, tsaki yaja tare da shigewa toilet,.

Kasan abinda damai tsoro, komai yaji tsorata yake, Kalle kalle take, saijin motsi take yi, dai dai lokacin Ya fito, sit hisbu kamai dani gida plz, .

Yau  ba, a Gida zaki kwana ba anan zaki kwana, ban gane anan zan kwana ba, nidai na fada miki, ki shirya kizo ki kwanta,in kwanta dawa Allah bazan kwanta dakai ba, bargon kan gadon ta dauka ta shimfida a kasa, sannan ta dauki pillow, saida safe ta mai tare da kashe wutar,.

  Wani kuka taji,tai saurin rufe kunnen ta, duk da hakan bata dena jin kukan ba,. Mikewa tayi taga itta yake kalla dan duk ta tsorata,. Bargon ta dauka ta kudun dune a ciki, wayarta ta dauko tana game dan ba bacci take jiba, wani koro ne waishi dokin almajiraii ya sauka a kan phone nata, zaro ido tayi tare da sakin ihu tai wulli da phone din,da sauri ta hau gadon.,

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [8/31, 9:24 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 96🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Dariya ta bashi amma kawai Ya danne, Dan tsaki yaja, ke meye haka? Hisbu wani abune dragonfly, to sai akaii ya, shine zaki wani hawo mun gado a haka, mtswww wayar shi Ya dauko Ya fara danne danne, Ai kuwa tai saurin kwacewa, kaii baka san kwari Na. Bin haske bane,to ni ina ruwa ki bani wayata, hawaye ta Fara, Dan Allah hsibu kamayar Dani gida Wlh nan tsoro nake ji, Dan Allah, shiru yayi baice komai ba, shiru tayi tana tuno idea, haba hisbu Dan Allah kga ni marainiya ce bani da kowa sai mom, Dan Allah hhisbu nifa marainiyace, cikin fushi ya jawo ta,tafada jikinshi, uban wa yace miki ke marainiyace? Ja baya take San yi amma Ya kara matse ta ba tambayar ki nake ba, ni babu, ohhh iskanci ne kenan, hanifa nifa mujin kine kuma Na dauki alkarin rike ki hannu bibbiyu meyasa kike mun haka har in Saki aiki kikiyi, hakan yana nufin ban isa dakeba kenan kome? Tambaya nake, ka isa mana,amma ai gani nayi fake marriage mukaii ko, hanifa kar ki sake cemun fake marriage auren mu mutu ka raba ne,. Mutu ka raba fa kace wai haka mukaii da kaii ne, to ni Wlh saika sake…..  Kissing nata da Ya Fara yasata kin karasa maganar, ture shi tayi iya energy Nata, Maye haka Allah ka daina mun irin wannan bana so, Ai kuwa saidai karki so tun ni mujinki ne ba wanda Ya isa Ya hanani abun da naga dama ina fatan kin gane,in kinga dama kiyi bacci ni saida safe,cikin bargon ya koma abinshi, tana ganin haka itta ma taja bargo, ta make a kusa dashi,. A suba ta gari,.

   Da asuba suka tashi sukai sallah sannan suka kara komawa sai 9:00suka tashi, hanifa ce ta fara Tashi wanka taje tayi, har yanzu bai tashi ba, gashi xaije office, kusa dashi ta zauna,, yadda yake barcin yayi mata kyau, Ba munshari bacccin shi yake, gashin kanshi ta taba maii laushi, murmushi kawai tayi tare da matsewa kusa da kunne shi,tana kiran sunan shi, rike hannunta yayi tare da kara yin juyi, wai shi wannan wanne iri ne mutun zaice office amma Ya kwanta yana wani baccin banxa, hawa gadon tayi, tare da hura mai iska a kunne,a hankali Ya fara bude ido bama ta sani ba har ya bude, sai faman huramai iska ta ke, murmushi yai, tare da kiran sunanta da sauri tayi baya zata fada yai sauri jawo ta,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/31, 9:51 AM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 97🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Inda inda ta Fara, dama fa.. Uhmm…. Dama, dama me? Kani nayi lokacin office naka Ya kusa kuma baka tashi ba shine zan tashe ka,murmushi yaii tare da fadin kinyi kyau hanifa, nagode tace Tana shirin mikewa to ina zaki,?sauka zanyi daga gadon mana, to ni kuma gashi ina bukatar Matata ya kenan? Zaro idoo tayi, ni ka rabu Dani, zip Na rigarta ya fara zugewa, saurin rikewa tayi, ta fara hawaye Dan Allah kayi hakuri hisbu bafa muyi haka dakai ba plz kayi hakuri, rungumeta yayi tare da fadin ba abun da zan miki hanifa,kisha zamanki har sai ranar da kika Fara sona, myrmushi a ranta tana fadin ashe ba rana, mikewa yayi tare da shiga toilet, yayi brush yayi wanka sannan Ya fito tana gani ya shirri sannan Ya zauna gaban mirror kamar wata mace, ya shafa wannan ya Shafa wancan, comb Ya dauko zai taje kaii din, sai kuma Ya fasa,.

Hanifa zo kimun combined din kaina, Ba musu ta Mike ta karbi comb din ta Fara tajewa, sai kalli kan yake,.a ranta tace wannan kan aiko Na wata albarka, Ashe yaji har kema aii, ni kuma haba AI Wlh aa ya zaai ka hada kaina da naka, hanifa kenan aida bamusan daddawa ba da saitace mana yar kanti ce,murmushi taii ai bazaa rasa yar kantin bama,aa hanifa kefa kanki ba wani gshin kirki a kaii, naji daii, Na Ma fasa combined din, sorry sweetheart, niba sweetheart dinka bace, to ke mecece? Ni kanwar kace, hanifa ina ji miki sanda zaki fara sona nima sai naja miki ajii, Ai bazama akai da hakan bama,.breakfast suka ci ,wai hisbu bazaka je office bane? Eh yau da Matata zan zauna.bata kara cewakomai ba.

Sai wajen 11:30sannan suka nufi Gida, a wata super market yayi parking, tare suka fito, zo mu shiga, aa ina jiranka anan, ok yace tare da wucewa, wata budurce ta danno sai sauri take,sai ji tayi sanci karo gaba daya kayanta suka zube, sorry yace mata tare da fara debe kayan, inda ta Saki Baki tana kallanshi, miko mta kayan yayi, tare da fadin sorry yana kaiwa nan ya wuce, tsalle  budurwa ta daka da Gani murna take hakan yasa hanifa ta karasa kusa da itta tare fadin lafiya, rumgume hanifa tayi sister nayi muji, Wlh nayi muji.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 6:45 PM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 98🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

What me kika ce? Nace nayi muji, to ai yana da aure fa, matan shi nawa? To Maye naki a ciki, ke kanwarshi ce ko yayar shi,da sauri ta Kalle ta yaya na kum?ohhhh kaninki ne? Ke nce miki yana da aure, OK to matanshi nawa, 4 ,hudu dole ya saki wata Ya Sani, yayi bala, in burgeni,.

Kinga garin temako na ya yarda waled dinshi saboda haka zan mayar maii, a wannan alokacin a wannan lokacin zan fada maii ina sanshi ya kike ganin? Ke inba ki shawara, aa barshi kawai bana sanjin aibun shi bye tana magana Tana tafiya, baki Van waled dinba, zan kaimai da kaina,.

Ranta inyayi dubu ya  baci, tana juyowa ta ganshi tsaye da kaya, sai murmushi yake, tsaki tayi tare da komawo motar, shima shiga yayi,hanifa lafiya meke faruwa? Oho Ban saniba ai dama kana sane kayi komaii sai hawaye, parking yayi tare da riko hannunta me nayi kuma,? Ni ka rabu da ni, hanifa ko kin fara sona?ni Ba sanka nake ba, to maye wannan inba soba kishina fa kike, look hisbu niba sanka nake ba, juyar da kanta tayi wajen kofa, tama rasa meke damunta me yasa tai hakan, a haka suka karasa gida,.

Mom suka Gani a parlour, ina kwana mom? Lafiya qlau daughter, wato shine kika bi mujin ki kika barni a Gida ko sallama Babu, laaa Wlh mom shiya kaini, murmushu kawai tayi, itta kuwa ta wuce sama room dinta, .
Zama yayi tare da fadin ina kwana mom? Lafiya lauu son, .yanzu son bama xaka iya jiran ayi komai akaita gidanka ba shine kazu ka dauke ta ko? No mom Wlh ba haka bane, itta din ce wai sai taje office shine ni kuma naki, ta nacr kawai sai na kaita can na ajjiiyeta, uhhmm kaga ya isa, wani satinne daii zaai komai ina fatan ka sanar mata? Eh mom OK,.

Mom ki turo min itta plz, a jeka ka kirata mana, murmushi yai tare da mikewa.,
*kuyi mun afuwa wlh muna busy biki ne shiyasa baku ganin typing yanzu*

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/7, 11:54 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [9/2, 7:55 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 99🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tana window a tsaye, duf da itta ya matsa tare da sa hannayensa a kugunta, a firgice ta dawo daga tunanin data luluka,. Hisbu Maye haka ko sallama babu, hanifa yau ina cikin farinciki bansan Matata na sona ba sai yau dole Inba wannan yarinyar tokuci,. Tsaki tayi tare da tureshi dan itta ta tsani zancen yarinyar ma,,.plz kazo ka fitar mun a daki, naki, to ni bari in tsayaq, saurin riko yayi, am sorry hanifa, gobe su Zulaihat xasu zo sannan bana San ran biki kiyi kyau sosai saboda ina da kishi, yana kaiwa Nan Ya fice,. Murmushi tai Allah yasa ba daii sanka Na Fara ba, indaii haka ne bansan Ya zan fada ba,.

  “`yau laraba“`
Yaune zaai sa lalle, amarya tasha kyau ba karya san kowa kin wanda ya rasa, kawaye Sun yi shige da fice wajen ganin amaryar su tasha kyau hakama mom,. Haka akai ta program har Allah ya kawo mu wannan rana ta asabar, ranar yini kuma ranar perty,.

Su farida ne a daki, hanifa yau sai kin fi ko yaushe kyau saboda yau perty gabo zamu kaiki, hanifa ya kukai da hisbu, yanzu ya zaai baki sanshi? Wlh inbaki zake dantse ba kina gani zai auro wata kuma ta mamaye zuciyar shi,zulaihay ce ta kace kuma Wlh sai dai ki zama yar kallo,. Zainab ce ta dafaa ta, Wlh hanifa ki zage ki nunawa mujinki so inba hakaa da matsala sannan kuma yau ki fada maii kina sanshi,.

Itta dai batace komai ba sai murmushi kawai da take,.

Amma ta dauki alkarin yau zata fada mai koma Maye,.

By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 8:12 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 100🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

4:00 dai dai suka gama shirin su, amarya tasha atamfa, golden da ratsin green, sannan tasa gwaggwaro golden inda gashin Ya zube ta kasa, da golden takalmi sannan, fan dinta ma golden,sai kanshi ke tashi,.

Inda kawayen amarya sukaci ankon su su uku kowa da fan dinta,.

Fitowa sukai dan shiga motar party, dakin mom suka fara zuwa, dan mata sallama, add, a tai musu sannan suka fita, wata mota tasha adoo sosai da roses, sannan uku a baya daya a gaba ta amarya a tsakiya, a ta farkon aliyu ya fito sai murmushi yake ya karaso inda suke, amaryar mu sannu da fitowa, ga motar ki cann, murmushi tai tare da fara tafiya inda su Zulaihat ke take mata baya, sannan Suka bude mata kofa ta shiga ,turarenshi ne ya fara mata sallama, waya yake,.

Haka kuwa Ya shiga mota sannan aka nufi wajen perty, farida kuwa motar aliyu ta shiga,.

Shiru tayi tana zancen zuci hanifa this is the right time daya kamata ki fada maii kina sanshi, if not zakiyi let,.

Dagowa tayi taga har yanzu waya yake, wasa ta fara da awarwaren hannunta,. Yana gama wayar ya juyo yana kallanta, dai dai lokacin itta ta joyo, saurin kasa tai da kaii, hanifa ba nace kar kiyi kwalliya mai kyau ba? Ni ba ni nayi ba su farida ne suka mun ,kuma ke baki san kice na hana ba, Dan Allah kayi hakuri bazan sake ba, haba hanifa kiga fa yadda kika fito da gashin kanki, nidai gaskiya bana so, insha allahu bazan sake ba,. Yauwa my hanifa,. Shiru sukai,. Na dan mintina,.

Uhmm hisbu ina san magana da kaii, to ina ji, riko hannuta yayi, dama hisbu so nake Na fada ma, cewa ina san.,

By 🙋Hajara Mami natty 💃
[9/7, 11:54 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: [9/2, 10:13 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 101🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Kina me?dama cewa Xanyi ina san komawa aiki ne, murmushi yaii tare da wasa da zoben hannunta, hanifa me zakiyi a office bayan ni zan dinga miki komai hanifa Wlh bana san kina hurda da wasu mazan, plz hisbu Wlh hakan bazai faru ba Allah ni inasan inga ina aiki ne, hanifa baki san ance IN muji baya San abuba to matar ta hakura bane, plz hisbu, saurin daura hannun shi yayi bisa lebenta tare da fadin shisshhhshsha,.

Dai dai lokacin suka karaso, parking akai, sannan su farida suka fito, sannan aka bude mai kofa, xagawa yayi da kanshi Ya bude mata kofa, tare da riko hannunta, inda farida da aliyu suka shige gaba,. Har gurin zaman su suka zauna,sannan MC Ya Fara jawabi, bayan an gama aka saki kida inda kawayen amarya sukai taku, sannan amarya da ango sukai naasu takun, Sun birge kuwa,.

Dai dai 10:00suka tashi suka nufi Gida, sanyi bala, in gajiya, ruwa suka watsa sannan Suka ci abinci, Mom ce ta shigo da sallama, dukka suka amsa, ke hanifa zu ki kaiwa mujinki abinci yace yunwa yake ji tana kaiwa nan ta fice,.

Uhmm kaji angon nan shidaii yce yana san matar shi a tare dashi amma zai wani waske inba haka ba maye nacewa yunwa yake ji,. Zulaihat ce ta kwace ai itta matar duk daya ne, itta dai batace musu komai ba, sai gyara fuskarta take tare da fesa turare, saida taje bakin kofa sannan ta juyo tare da fadin saida safen ku, da sauri ta fice su kuwa sai dariya suke, kitchen ta nufa ta dauki abinci tai part dinshi, Da sallama ta shiga yana parlour, saurin krasawa yayi ya karbi kayan ya ajjye.

Juyawa tayi zata fita yai saurin riko ta, plz hanifa ki kwana anan mana, zaro idoo tai zatai magana yai sauri jawota jikinshi, Dan Allah karki ce aa, but hisbu Ban fadawa mom ba, eh itta ai ta Sani, plz hisbu, plz hanifa am your husband, I really need you, am sorry hisbu ni bazan kwana anan ba,. Plz hanifa wlh ba abun da zan miki, promise, yes promise, to sake ni, no aiba irin wannan ba, plz hisbu komai ma,. Murmushi kawai yayi tare da rike hannunta suka nufi daki,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/2, 10:25 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 102🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Suna zuwa dakin ya saki hannunta, sannan Ya shiga toilet, kan gadon ta hau ko cire hijab dinma bata yi ba ta kwanta,. Shiru tayi tana tunani taya zaai ta fadawa hisbu wai tana sanshi ne, turo kofat toilet din yayi tai saurin rufe ido kamar mai bacci,. Murmushi kawai yayi sannan Ya nufi, mirror yayi shafe shafen shi, sannan Ya hau gadon, kusa da itta ya matsa,, tare da kiran sunanta Amman yaji shiru,.

Hanifa wannnan ta ranar taje office dina, da sauri ta juyo me taje yi? Murmushi yayi tare da fadin Ban sani ba, ya juya baya, da sauri ta matsa kusa da shi plz me taje yi? Kina San in fada miki? Da sauri ta daga kaii yes, bisa wani sharadi, wanne sharadi? Saikin fada mun wannan abun da kike buyewa a zuciyar ki, plz hanifa I really I want here it, ina san ki fada mun kina sona,. Murmushi kawai tayi,.

Tazu tace mun wlh wannan matar taka tana sanka sosai kayi sa,ar mata, Allah yabar ku tare sannan kuma tana San zama friend dinki,. Wannan shine Abun da ta fada min, kuma Wlh ban rage ko Na karaba, murmushi tai, tare da juyawa,yai saurin riko ta, plz hanifa do you love me, yes or no? Saurin rufe ido tayi plz hanifa, yes or no,.

A hankali tace yes, “`I love you my hisbullah“`cikin farin ciki ya rungumeta tare da kissing nata ta ko ina,.

By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/2, 10:46 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
  *🍀HANIFA 103🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Yau za, a kaii amarya sosai take kuka, barin Ma inta tuna dad and mom dinta basa raye sosai abin yake tada mata hankali,.

A bangaren hisbullah kuwa farin ciki yake sosai dan yasan yau zai Xama ango,.

5:30pm aka zo daukar amarya kuka take sosai, da kyar aka rabata da mom sannan aka wuce da itta gidan mujinta,.

Su farida ke tai mata fada sosai, snyi mata fada tabi mujinta sau da kafa, sai 9:30suka koma Gida, gida ya rage daga amarya sai aljanun gida,. Sai 10:30husballau ya shigo gidan kitchen yaje ya ajjiye kayan daya shigo da shi sannan ya nufi toilet yayi wanka, ya Koma kitchen din ya dauki ledar, da sallama ya shiga dakin,. Tana gaba mirror tana kokarin cire sarkarta, bama tasan ya shigo, a hankali ya rungumeta ta baya,, sannan Ya juyo da itta wannan wacce amarya ce bata san mujinta yaga kwalliyarta? Murmushi kawai tayi, a hankali Ya fara cire mata, har ya gama sannan Ya rike hannunta suka zauna bisa gado, naman kajin ya baje su a plate da lemon, to amarya muci, nina koshi, ai Wlh karya kike ko kici ko in miki dura, sanin halinshi yasa ta taci, har saida ta koshi sannan sukai sallah raka,a biyu ta mika godiya,.

Suna idarwa ta haye gado Dan vbacci take ji, shima hawan yayi, tare da juyo da itta ,plz  hisbu Wlh bacci nake ji, hada mouth nashi yayi da nata, ya fara romansy nata ta ko ina, [ganin ni yarinyace yasa na fita, da dai sister Hakeey ce to da sauki 😜).

  Washe gari da asuba suka tashi, duk hanifa taji jiki sosai na tausayawa mata dan har kuka nai mata, shiya taimaka mata tai wanka sannan sukai sallah, suka koma bacci,.

11:00hisbu Ya farka, har yanzu kuwa hanifa Na bacci, dakinahi yaje yai wanka Ya janza, sannan Ya nufi parlour, knocking yaji Ya bude kofa, abinci ne mom ta aiko musu, karba yayi ya ajjiye  .

11:30ta farka tai wanka tasake kaya sannan ta sauko kasa,. Ganin shi a parlour yaasa ta dauke kaai Dan kunyar shi take .
Riko hannuta yayi suka nufi dinng suka ci abinci sannan suka komaa parlour,. Suna hira irin ta masoya.

  Yau satin da yin bakin, a parlour suke suna breakfast, hanifa ki shirya yau zan kaiki gun mom sannan kuma gobe zan fara zuwa office.

By💃Hajara Mami natty girl 🙋
[9/7, 11:54 AM] 🙋Hajara  Mami natty 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 104🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

Tsallen murna tai tare da maanna mai kiss a kumatu sanna ta shige daki ta shirya,.

Gidan Mom suka nufa, tayi murna da ganin su,yini sukai sannan tai musu fada sannan take sanar musu da aure su farida wani satin,. Sosai hanifa taaji haushi wai baa fada mata ba,

Suna komawa gida ta kirasu, suka bta hakuri kan cewa AI dan sunga itta amarya ce.

  Haka akasha bukin su farida cikin farin ciki,.

Yau month da bikin su.
Hanifa ce ki gyarawa hisbullah rugar jinkin shi zuwa office,,. My sweetheart nifa Ban gane ba naga kwana biyu sai kyai kike, to ba dole ba ina tare da nai kula dani ba, aa kedai fada mun gaskiya, murmushi kawai tai Wlh ba komai,murmushi shima yayi tare da bata hot kiss Na gane my dear, na wuce, adawo lafiya,.

Haka suke rayuwa cikin farin ciki, bamai batawa wani,.

“`to alhamdullillah ana Na kawo karshen wannan litta nawa mai taken suna hanifa ina fatan ya nishadantar daku,.

Sannan kuma sai kun jini a ci gaban littafina mai taken suna 💝💘💖MAI SONA💖💘💝 wanda zan ci gaba bayan biki in Allah Ya yarda “`

❣❣❣❣❣❣❣
❣*“`ina san zan sadaukar da wannan littafi nawa to you my lovely sister kuma my lovely friend sister Hakeey tare da fatan Allah yabaar zumunci
❣❣❣❣❣❣❣“`

💘💘💘💘💘💘💘

Gaisuwa gareku

Aunty ummi
Rahama d saleh
Sabira usman
Thanks for your contribution
💘💘💘💘💘💘💘

💞💓💖💔❣💘💗
To you my groups
*HAUSA NOVEL AND OTHER

CLEVERS WRITTERS

SPECIAL HAUSA NOVEL
HAUSA NOVEL

ON LINE WRITTES

3FUL HAUSA NOVEL😘😍

HAUSA NOVELS

❣💓💞💝💕💗💘

🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Special greeting to you

*Hafsat muhammad Falalu
  “`and“`

Hauwa muhammad Falalu*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

💕Daga ni Hajara muhammad Falalu Mami natty girl 💕

My blog
Nattygirl20.wordpress.com

DUNIYA LABARI

[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 46🌏
  Yana tsaye har doctor ya fito, ya bashi yana fadin lafiya, ka biyoni office, yana zuwa yai mai izinin zama, sannan ya fara magana, am malan wannan kanwar kace,;aa doctor mata tace,;what :oops:matar ka tun yaushe kukai aure,? Eh yanzu zai kai 1month, to auren dole akai muku? Shiru yayi sannan yace, itta ce dai bata sona, (nidai nace kaji ameer dinnan badai kwasan juna 🙂) ok amma gaskiya matar ka tana cikin atsari, she need your helf, yanzu dai munta allurar bacci sannan kuma inta tashi zamu bata magani, amma duk Wannan bashi zaisa ta warke ba, the only thing kawai kasan yadda zaka shawo kanta,;but inba haka wlh da matsala babbab dan wasu har rasa ransu suke,;haka dai doctor yai tamai bayani,;sannan ya fita yaje dakin da take,;yaga bacci take,;to ni yanzu taya zan shawo kan wannan yarinyar nasan bazata taba yardaba,;ankama an hada ni da aiki😗mtsww, haka ya zauna a kan kujera yana ta jira ta farka amma shiru, kanshi ya daura akan gadon har bacci ya dauke shi,;da asuba yana tashi ya je masallaci, bayan gari ya waye ya dawo, yazauna gashi yana san zuwa gida, wayar shi ya dauka ya kira sa,ida yace tazo asibiti, tambayar shi tai lafiya? Wlh amal ce ba lafiya, haka ta sanar ba ummi, ummi ma ta tambaye ta me yake damunta, tace wlh bai fada mata ba, ok mey be laulayi ne, haka taje asibitin sannan ta tambaye shi me yake damunta, ya fada mata, sannan ya  wuce gida,;itta kuwa sa,ida mamaki take, wato ba abinda ya taba shiga tsakanin su kenan, ai kuwa ta kira ummi ta fada mata, sannan ta kira maman amal ma ta fada mata, gaba daya su ba wanda ranshi bai baci ba, da aka fadawa mami, itta mamaki tayi ashe duk fadan da tai a banzane,.
  Shikuwa yana zuwa gida yaya wanka sannan ya kuma bacci, dan jiya baiyi wani ishashen bacci ba, sai wajen 12:00 ya farka sannan ya sake wanka ya kuma asibiti, yana zuwa yaga ummi, mama aunty mami da daddy shi abinma mamaki ya bashi, wato sa, ida fada musu tayi, lalllai yau zaisha fada, yana zuwa yai a sallama da murmushi a fuskar shi, aunty mami ta amsa sannan ta gaidashi, sannan shi kuma ya gaida su ummi,;bawanda yace kala, sai can, ummi tace ameer mai yake damunta, a dama ummi ciwon marar ta ne ya tashi,ok amma ai ina tunanin ciwon ya barta a yanzu ko, ko kana so kace mun ba abinda ya taba shiga tsakaninku,;sosa keya yayi sannan yace, eh ummi, shiru tayi sannan daddy ya dauka ya fara fada, wato bamu isa daku ba kenan, danme muka hada auren ba dan zumunci bane da taimkon juna ba, kuma nasan kaine da laifi, kawai inba kasanta ka sawake mata, inyaso saita nemo mai santa, mama ce tai saurin cewa aa alhaji ai duk haka bata taso ba, ni na nasan halin amal, wlh ina da tabbacin laifinta,;kuma zata tashi ta same ni,;suna cikin haka ta farfako, a hankali ta bude ido, 👀
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 34🌎
Na shiga uku 🙆shikenan mutuwa zanyi, a gigice mama take tambayarta lafiya ko ciwonne ya ya dawo? To ba raga ciwon  ya dawo ba da ace na auri ameer,wlh mama bana sanshi na tsane shi kuma wlh shima baya sona,”dan allah mama ki tai maka, 😭wlh bana sanshi,’kinga haukar naki,”to ai nima ba shasha bace irinki ba butulu dazanje ince, ai amal bata san auren nan, kuma koda baya sanki ai ya fiki a gunmu, tunda shi ya yarda da kaddara;matar nan ta dauke ki tamkar yar cikinta, amma kice baza ki iya hada jini da itta ba, shikenan ai itta ma tamkar uwa take a gunki, kije ki sameta kice bakisan auren, mtsww wawiya kawai, kinga tafiya ta kuma nanda sati biyu za, adaura aure inya so ki mutu,. Amal kuwa in banda aikin kuka ba abinda da take.;haka ta yini tana kuka kuma taki cin abinci, (nidai nace ai ba,a fushi da yanwa),. Washe gari bayan la,asar ta shirya tace wa mama zata gidan su aisha, banza tai da itta,;wato har yanzu mama fushi take dani, bari inje in bata hakuri,’mama ina ta magana amma kin mun shiru,”jiki nace a dawo lafiya,”uhmmm. Dama mama nazu in baki hakuri ne,”kinga fushin uwa ba shi dadi, dan allah mama kiyi hakuri,”wlh na yarda zan aure shi,;sai a lokacin tai murmushi tare da fadin ni ba fushi nake dake ba amal ai nasan bazaki ki umarnina ba,”banda abinki amal ai duniyar nan labari ce, wata rana sai labari,’kidinga yadda da kaddara a duk lokacin da tazu miki kinji, allah yai miki albarka, ameen mama na gode ni zan wuce, to ki gaida maman aishan(nidai nace ya da uwa kenan). Salam alaikum, waalaikumul salam, umma ina wuni lafiya amal ya jiki? Da sauki allah ya kara sauki ameen,;aisha tananan ne? Eh tana ciki, ke aisha kinaji na na shigo amma ko tarba babu, yi hakuri kawas yanzu na idar da sallah, ok Aisha result dinmu dai shiru,”wlh kawas amma naji ance wani watan zata fito, to allah yasa muga alkairi, ameen,;aisha aure fa za,a mun,;aure :oops:kuma amal dawa,;wlh da yaya ameer, kuma wlh bana sanshi sai kuma tasa kuka, nan aisha ta shiga aikin lallashi tare da bata hakuri, har tai shiru,;kai kawas wlh kun dace, nan  da nan ta kara hade rai, tare da fadin ni zan wuce gida,;haba kawas daga wasa to yi hakuri,”wlh dama shirin tafiya nake, to kawas ansa rana ne? Eh nan sati biyu ne, kaiii kice da buduri to allah ya nuna mana, sai na zo kawas, ok bye,.
  Tana zuwa gida ta tadda da akwatina dozen na lefe, ko ta kansu bata bi ba ta wuce daki abinta, tana shiga taga aunty mami da sa,ida, laa aunty yaushe kika zo, bamu wani dade ba dama ke muke jira zamu tafi tare, ummi tace mu tafi dake, za,ai miki gyaran jiki, haba sister in low ba magana dan kinga aunty ko, sorry sa,ida ya kike, uhmmm kinga ba wannan ba kuzo mu ta fi nasan ummi na jiran mu, haka kuwa akai sukaiwa mama sai anjima suka dau hanya sai gidan tijjani tashi
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: Dan bazan miki dauble ba,;🙁wannaan kai ya dama ta wuce ta barshi a gun,;murmushi yai tare da miki card dinshi aka debi kudin duka kayan sannan yasa a kai mota,haka suka kama hanya ba wanda yake kala yanzun ma, wayar ameer ce ta fara ringing,;asmee yaga,dan tsaki yaja tare da daga phone din amma a handfree yasa,;hello sir ina wuni,? Kin wuni lafiya? Qlau sir dama naji ance zakai aure ne shine nace ko gayyata babu,;to wanne gayyata za,ai,;ai kuwa a matsayin ka na babbaan mu ai ya kamata a gayyace mu zuwa wannan babban perty,;mtsww yaja tare da fadin ai na wai masu aji bane zasu halarci perty ba shiyasa ma ban wani gayyaci mutane ba, haba sir ai nasan gurinnan zai hadu gaskiya dole mu halarci gurinnan, ok as you wish, yanzu dai driving nake i will call you lettr, ok bye,.
Murmushi naga amal tayi tare da sa game a wayarta ta nayi.;
By 🙋natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 34 🌏
  Suna zuwa dakin ummi suka wuce, sannun ku har kun karaso? Wlh ummi, yauwa amal kinji zabin da nai miki, amal ina san ki fadi tsaninki da allah indai har baki san ameer wlh bazan miki dole ba,ni tamkar ya na dauke ko,;shiru  tayi tana tunanin 🤔sai kuma tace ba komai ummi allah yasa haka shiyafi alkairi, ;yauwa amal allah yai miki albarka ameen ummi;to yanzu ki tashi kije ki same shi a part dinshi sai ku tattaunaa akan yadda bikin zai kasan ce,;laaa ummi ai kawai ba komai zamuyi magana leter, aa amal kinga ba wani lokaci gara a fara shiri tun yanzu, to shikenan ummi,;aunty mami ce tace to ni amal zan wuce sai mun hadu gobe agun gyaran jiki, to shikenan aunty sai mun hadun,;zata wuce kenan sa,ida tace sister in law bari inzu in rakaki, ummi ce tai saurin cewa ba inda zaki, kije ki hanasu sakat,kinga wuce ki tafi amal,laa ummi ki barta muje mana,;allah bazata ba,haka dai ta wuce ba dan ranta ya so ba,.
  Tana zuwa palo taga baya nan, kawai tai  zamanta a kujera, tadau kamar minti 30 sai gashi ya fito, shi baima san tananan ba,;ke lafiya me kike anan kuma? Banza ta mai yana shirin saukkowa yaji wayar shi na ringing yaga ummi ce banji mai tace maiba,;zuwa yai shima ya zauna a kan kojerar nesa da itta, sai da yadau kamar minti 5 kafin yace, to yanzu me kike bukata wanda zakuyi amfani dashi? 🙄kar ka wani damu kanka, tunda nidai a sani na wanda ake so ne indai za,ai bikinshi matar take budurin biki, look amal yanzu da da ba daya bane iyayen mu sun hada mu ya kamata mu ajjiye zance fada agefe mu fuskanci sabuwar rayuwar da mu shiga,kuma……. Da kata ya ameer ✋kana nufin wannan abunne zaisa in fasa daukar fansar abinda kai mu, ai kuwa gara ka cire wannan tunanin, karfa ka manta ya ameer tun kana mun ina murmushi, har kadawu sani kuka, kai karshe ma har kasa na koyi fada, to wlh! Wlh! Wlh! Ya ameer sai kayi kuka da idonka akan……. Ke shut up plz wai dan kinga ina binki a hankali to ko kina tunanin na fara sanki ne? Ai kuwa in kina tunanin haka kiyi saurin rewa kuma wlh sai koya miki hankali,get out plz, oho ma dai dama ni tafiya zanyi 😗
By🙋natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 36🌏
  Sorry sister zan 35 na kara sa 34 yanzu zan tashi 36
Mtsww wlh yarinyar ta gama rainani, amma wlh sai na gyara mata zama idiot kawai.
  Itta kuwa amal ta kuma wa dakin sa,ida ta je, yauwa sister fatan kinmai bayanin yadda abin zai kasance saboda gaskiya za,ai shagali,;kuma wlh kar kice mana kina tausayin mijinki kar ya kashe kudi da yawa, wlh ba ruwanmu dole a kashe mana kudi, zamuyi, dinner, zamuyi kauyawa, walima da perty, kuma dole ya kashe mana kudi,; kai sa,ida wlh kin kiya surutu da yawa dan allah ki rage,;kaji sister in law dinnan dan ina fadan gaskiya, 😟kaji wai itta mai muji,;yauwa ki kwanta da wuri dan gobe da sassafe zamu fita sannan kuma, zakuje shopping keda yaya ameer ummi tace in fada miki,; ok allah ya kaimu saida safe,; ok sai safe.
Haka kuwa akai Washe gari da sassafe suka fita ba su suka dawo ba sai wajen laasar, a palo suka tadda ummi, sannun ku da dawowa,;yauwa ummi sannun da hutu,;yauwa amal yanzu kuje ki wuce za kuje super market ke da ameer zakuyi siyayya abinda kike bukata,; ok ummi amma da an bari gobe ko tunda naga lokaci ya wuce,;aa yau zakuje, naga kema a shirye kike shima kuma tun dazu ya shirya, saboda haka ki wuce kije ki same shi, to ummi, yauwa tana zuwa ta ganshi a palo, yana kallo;yana ganin ta ya mike tare da daukar key din motar shi,.
  Haka suka kama hanya ba wanda yace da kowa kala har suka isa, tare suka shiga amma kuwa harkar gabanshi yake, yana zaban nashi kayan Itta ma tana zaba, har suka gama,;a ka fadi kudi kallan ta yai tare da fadin da fatan kina da kudin biyan wannan kayan da kika debo
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 39🌏
Washe gari basu suka tashiba sai 11:00am ameer ne ya fara tashi, dama ummi ta aiko musu da abinci, yaci abinci sannan ya koma palo yana kallan mbc action,;itta kuwa saida tai wanka tasha kwalliyar ta tasa atamfa purple da yellow tai mata kyau,; sannan ta fito taje ta debo abinci,;itta ma tazauna a palon,Shikuwa ko kallanta bai bama, tana  gama cin abinci, ta dawo ta zauna sai kuma naga ta tashi, remote din dake hannun shi ta dauka, ta canza tasha zuwa mbc bollywood, bai mata magana ya dauki remote din ya mayar,;itta kuwa ta tashi taje ta kashe tv gaba daya, shi kuma ya tashi yakara kunna wa(nidai nai dariya 😂😂nace topa) gani nai ta tashi ta cire curd din ta kuma ta zauna,;ke waike me yake damun ki naga fa kanki na rawa,;mtsww to an isa a hanani sakewa a gidan nanne gani nai ba wannan tashar nake so ba, na canza kuma ka canza, na kashe ka kunna, shiyasa kawai na cire curd din, to dan baki da mutunci ki zu ki sameni ina kallo sannan ki kawo min raini ;aa kaga ✋Yaya ameer wlh nifa baxaka takura min ba dan wlh yanzu dai-dai nake da kai ai kin banza kawai, ke ni kike cewa aikin banza ☹:evil:bari kiga aikin banza, ai tana ganin yana zuwa inda take tai maza ta tashi, tare da fadin, gashi nan nabarma palon sai kai kaci kanka kai kadai ka hada da kayan kallon ma, har tana hadewa da gudu,;:?zan kama ki ne,. Yau dai baije ko inaba, indai ya tashi saida sallah ce ke tashin shi, itta kuwa amal bata kara fitowa ba sai da taji ya fita sallah laasar, ta fito ta debi abinci ta kuma,. Bayan ya dawo ne daga masallaci yana palo a zaune yaji ana buga kofa, yana budewa yaga Auwal ne, aa friend duk angoncinne ya haka fitowa yau,? 🙁wanne agonci an hada ni da  yarinya marar kunna, aa aboki maike faduwa? Nan y fada mai irin zaman da suke,;kaga aboki dole ka dinga hakuri da itta kaga yarinyace,;haba aboki ya za, ai a cewa amal yarinya;to ni ba ruwana da yarintar ta wlh gyara mata zama zanyi,;kodai mu gyarawa juna zama ba:roll:, amal na gani ta na  saukowa daga stair, danni yanzu dai_dai nake da mutun, aikuwa gani nai ya shaketa:oops:da kyar Auwal ya kwaceta ta,;haba aboki ka dinga hakuri mana kana so kayi kisa ne, duk da shakar data sha baisa tayi shiru ba kaga ya auwal Dan Allah ka sake shi mu fidda raini, shiru naga yayi yana tunani 🤔sai kuma naga ya sake shi
By🙋natty  girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 40🌏
  Tana ganin ta sake shi da ta kwasa da gudu🏃🏻sai daki,:gaskiya ya Auwal ma mugu ne kawai dan nace ya sake shi sai kuma ya sake shi,;tab da ya kamani dan ban san ya zaai ba,;Shikuwa Auwal mai zaiyi banda dariya😂😂harda faduwa, kaiii gaskiya friend gidanka akwai drama,mutun zai sha dariya a gidan nan ba kadanba;Shikuwa ameer ya kunbura kamar ya fashe,;haba aboki ai da kabarni na koya mata hankali stupit girl kawai,kaga aboki bata haka zaka  bi da itta ba koma mai tama kadaina kadaina kulata wlh inba haka ba zata kara raina ka ne,;yanzu dai je ka shirya mudan zaga gari sai kadanji sauki;haka kuwa akai ya shirya suka fita, tana jin fitar su itta ta fito palo ta zauna tana kallo;sun je gidan maman amal sun mata gaisuwar biki, sannan suka zaga gari,;bashi ya dawo ba sai bayan sallar isha,;a palo ya tadda ta tana kallan wani film R one,;tana ganinshi hanjin cikinta suka kada, dan batai tunanin zai dawo yanzu ba, sannu da dawowa tace mishi, sannan ta debo mai abinci,;shi baima dauka zata mai haka ba, anya kuwa yarinyar tsakani da allah take wannan abin 🤔, haka har ya gama cin abinci abinci shi, sai a lokacin tai magana, nasan zakayi mamaki to ba abun mamaki bane, a matsayina na matarka zan dinga ma biyayya kaiii duk abinda kasan mata nawa miji zan maka, amma kuma sai a gaban mutane zan dinga ba da kaiii, murmushi yai tare da fadin kinga kuwa a dinga yi dake a gari,;wannan kuma su ya dama;
Yau sati daya dayin bikin su, amma ba abinda ya taba shiga tsakainin su,;rashin mutunci kuwa ba wanda ba ya gani, tun yana tamkawa harya dena,wannan kenan
  Yau monday, da wuri ya tafi office,;Auwal ne yake sanar mishi kan cewa abokanan su da sukai skull tare zasu zo ganin amarya,; subhanallah waya fada musu nayi aure, ni mana,;haba aboki ya zamun haka alhalin kasan halin amal zata iya tsinkani a gaban su, kar ka damu aboki ni zan mata magana nasan zataji magana ta, to shikenan allah ya sa;.
  Suna zuwa suka tadda ta a palo,;sannu da zuwa tai musu tare da kawo musu abinci, bayan sun gama ci Auwal yai mata bayanin zuwan baki, murmushi tai tare da fadin, allah ya kawo su,;yauwa amarya da fatan za,a tarbe su sosai, eh karka damu,;.
  Suna fitowa ameer ke cewa,;aboki nifa ban yarda da yarinyar nan ba, kana ganin wannan murmushi nata na mugunta ne, kaiii aboki kar ka damu baxaka bamu kunya ba, to allah ya sa,.
  Washe gari bayan ya dawo daga office yake fada mata kan cewa, da la,asar zasu zo, kuma daga abuja suke, wai ko abincin rana basu ciba, allah ya kawo su kawai tace,;
  Guraren 3:30 Auwal yazo suka wuce, saida sukai sallah sannan suka kama hanya,;abokanshi har bakwai na gani,;kai ango kasha kanshi, shine ko gaiyata babu, wlh friends abinne yazo a kure,ok allah ya sanya alkairi,;haka suka kamo hanya har zuwa gidan, suna zuwa sukace sai sun fara cin abincin amarya tukun;wow kunga kuloli akan daining ;kaiii aboki da gani abinnan zaiyi dadi, kuya ya zauna suna bode kula kunsan me suka gani, ku biyo ni🚶🏻
By🙋natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 41🌏
  Suna budewa sukaga👀shinkafa ba,a dafe ba, da yan kulan kuma kayan miya ne aciki, daya kuma cabbege da tomatos,daya kuma nama ne aciki amma an yayyan ka,Auwal zai bode wata kular kenan, ameer yace ya isa haka aboki bar budewa dan allah, da yan abokinne ya bude jug,orange ne aciki,;kallan kallo sukewa juna (nidai dariya 😂😂nai nace kaiii amal) ameer ne ya kalli Auwal yaga shima shi yake kalla, yawun dole suka hadiya, sai kuma frienda din baga daya suka kwase da dariya 😂😂😂sukai ta dariya san ransu,;daya daga ciki ne yace kaiii aboki, wannan wanne lefi kaiwa madam haka? Murmushi yai baice komai ba amma kamar yayi kuka haka yake ji;sannun ku da zuwa sukaji ance,;amal ce ta karaso ansha kwalliya tana murmushi,;suka hada ido da ameer , harara ya galla mata;wow aboki wannan ce matar gaskiya ka iya zabe, sannun matar aboki ni sunana, kameel, ni kuma abubakar, ni kuma abdullahi, ni kuma jafar, ni kuma, al,amin, ni kuma, sani, ni kuma abinci nake soo:), ai gaba daya suka kara sa dariya😂😂😂, itta ma dariyar tai tare da fadin, oh bakuci abincin ba,? Al,amin ne yai saurin cewa dan allah kiyiwa abokin mu hakuri, laa ce muku yai yamun laifi ne? Gashi munga alama, haka danyun abinci, murmushi tai tare da kallan ameer sannan tace subhanallah, wlh mistake akai wata, mai aiki aka kawo min, waisu a garin su haka suke cin abinci, shine bayan na gama abincin nace ta kawo min daining, wato shine tai mun irin nasu kash😬, kayi hakuri dan allah bari a kawo abincin, ameer ta kallah tare da fadin muje katayani debowa, sbd mai aikin ta tafi, muje kawai yace,suna zuwa kitchen din ya hada ta da bangon, ya wani daure fuska😠waike me yake da mun kine? Kina abu kamar wata marar hankali;murmushi tai tare da fadin damma kasamu na sakko shine zaka wani makureni a gikin bango to wlh sai infasa, kuma kaban gu in sha iska:roll:, innaki fa? To yi hakuri kaga jiran mu suke, allah ya shirya ki, tare da kai,;haka sukai ta diba har suka gama sannan tai serving nasu, har suka gama sannan sukai ta hira, sai daf da magariba, suka tafi, tasha kyauta kuwa
By🙋natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 42🌏
  Bayan sun raka su hotel din dazasu kwana suka wuce, friend gaskiya wannan matar taka sai a hankali wlh duk na tsorata, na dauka batai abinnan ba,;to bana fada ma ba bata da kirki wlh, kuma ni ina tunanin tana da aljanu, saboda haka yanzu malami zan samo in kaishi yai mata rukiyya,;😂😂kace yau akwai wata dramar ma a gidan sai dai kuma gashi bananan gobe naji labari,;hmmm kaidai bari,;haka kuwa akayi bayan sallar isha, ya biya ya nemi malami mai rukiyya, suka wuce gidan,;sanda sukeje bata palo tana dakinta,bayan malamin ya zauna ne, Shikuma ya wuce dakinta,;tana kwance abinta tana game sallama yayi ya shiga,;amal kizo ina san ganin ki a palo,;a palo kuma to mai zaka mun? In kinzo zaki gani,;yai ficewar shi, tabe baki tayi tasa hijab sannan ta fita,;zama tayi sannan ta gaida malamin,;to malan gata, ok itta ce wannan? Eh, tom yanzu ina bukatar ruwa,;tashi yai yaje frige ya dauko ruwa da kofi ya kaimai, karba yayi, yayi addo,i yabata yace tasha itta dai shiru tayi, to wai wadanna mai suke nufi ne? 🤔bayan ta gama sha, saida suka dau 5m sannan malamin ya kalli ameer yace gaskiya bata da aljanu dan da tana dasu da dana bata ruwannan  na gane amma gaskiya bata da aljanu,itta kuwa mutuwar zaune tai wato ameer yana nufin tana da aljanu kennan ☹lalllai kuwa zaiga aljanu,;to shikenan malan na gode bari in zo in sauke ka, tunda suka fita take jiranshi ya dawo amma shiru, har ta fara jin bacci haka yasa ta hakura taje ta kwanta, Shikuwa ba shi ya dawo ba sai 10:00 yana zuwa ya wuce ya kwanta.
  Washe gari da safe yaci farar saddar shi zaije aiki, ya wuce daining yana yin break fast, itta kuma tana kitchen tana hada plan dinta, markadadden kayan miya naga ta zuba a cikin roba mai hannu sannan ta dauko key din frige tasa zare ta daure da key din da robber sannan ta dura a akan drower kitchen din a sama murmushi tayi tare da fara yin wanke wanke, Shikuma bayan ya gama cin abinci yaga yau bata kawo da ruwa ba, azatanshi ta manta ne, tashi yai yaje kitchen zai bude friege yaji a rufe,;neman key din ya fara bai gani ba,;ke ina key din friege dinnan,;gashi can ta nunana mai kan drower, to waya kaishi can? Mey be nice na manta shi a nan din,;mtsww tsaki ya ja tare da sa hannu ya jawo key din aikuwa gaba daya kayan miyar ya zobo a jikinshi.
By🙋natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 43🌏
  Subhanallah, maye wannan haka,;ke ba magana nake miki ba,😟to ni ina ruwa na, ai duk abin da mai aljanu yayi ba,a ganin laifin shi,;tsabar haushin da yaji bai san sanda ya riko ta ya kwashe ta kyawawa mari har biyu, tare da wullata gefe,;banza wawiya kawai, mtsww,;itta kuwa kuka tasa tare da fadin wlh sai na kai karar ka gun ummi,mugu kawai😭(nida nake gefe nace gaskiya bata kyautawa)Shikuwa wanka yaje ya sake tare da fita office rashin duk a bace,;. Tun daga ranar yadena shiga harkar ta abincin ma ya dena ci cigaba daya kuma baya dawowa  gida da wuri ta dena sashi a ido ma, tun abin baya damunta har ta fara damuwa akai,. Yau tana zaune a palo wayarta ta fara ringing, Aisha ta gani, bayan sun gaisa, aisha ke fada mata result ya fito, kuma anci, haka sukai sallama, tana murna, tana ta jiran ameer ya dawo, amma shiru, wayarta ta dauka tayi dailing number shi,shi bashi ma da number tata,;yana dagawa da sallama,; amma tai shiru,;yana ta sallama amma tai shiru, yana shirin kashewa ne tace ya ameer nice, kice wa? Nice amal, to sai akai yaya, dama ya ameer exam dinmu ne ya fito shine nake san dubawa,;to ni kuma mai zan miki,? Ina san kaduba min ne, naji, bai ma tsaya ta karasa ba ya kashe wayar,;haka tai ta jiran shi ya dawo taga nawa ta samu amma shiru,;gashi ta kasa bacci haka tasa tv a gaba ta na kallo har bacci ya dauke ta,;bashi ya dawo ba sai 10:30 yana zuwa ya ganta tana bacci a palo,;tsaya yai yana kallanta sai kuma naga yayi murmushi tare da fadin allah ka shiryi yarinyar nan,;dakinshi ya wuce yayi wanka yai shirin bacci sannan ya dawo palon ya tsaya yana tunanin tashinta zaiyi ku koma dauka kanta zaiyi, gyara mata gashin kanta yayi sannan ya dauketa,;ya shigar da itta dakin ta ya kwantar ta da itta, zai tashi ta reke hannun shi tayi pillow da shi, murmushi yai yatsaya yana kallanta yaga biccinta take hankali kwance,; matsawa yayi kusa da itta yana zare hannun shi,;alokacin itta kuma ta farka, a zabure ta tashi tana fiki – fiki da ido👀,;joyuwa tayi tana fadin yaya ameer lafiya ka shigo min daki, hararar ta yayi tare da fadin tunda kin tashi ga exam din ki nan,;karba tayi tana gani,;tsabar murna bata san sanda ta rumgumeshi bama, saurin ture ta yayi ya na fadin maye haka? Sorry ban sani bane, mtsww saida safe, itta kuwa saida ta godewa allah daya bata sa,a sannan ta kwanta, wannaan kenan ku biyo ni🚶🏻
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 44🌏
  Washe gari weekend ne,;baije aiki ba, bayan sun karya, amal ke fada mishi tana so zata je gida gun ummi da mamanta,; cewa yai taje ta shirya sannan shima ya tafi ya shirya, gidan mamanta suka fara zuwa,;salam alaikum, waalaikumul salam, aa yau su amal ne a gidan na mu? Eh mama, to y gd ya mijin naki , yana waje ai yanzu zai shigo, ai kuwa basu gama rufe bakiba sai gashi ya shigo, sun gaisa da mama sosai, sannan yace amal zai wuce da, azahar zai dawo ya dauke ta, haka dai sukai ta hira,;yauwa amal amma dai kin dena wannan ciwon marar takin nan ko? Tabe baki tai tare da fadin aini tun akai auren ban taba yin al,adaba, kuma ma auren fa bai wani yi wata ba,;to allah dai ya kare, dafatan dai kuna zaman lafiya,? Sosai ma kuwa, yauwa mama kiban labari wannan dan uwan naki da kika ce mun ya mutu,;to naji zan baki amma ba yanzu ba,;to sai yaushe? Sai lokaci yayi,, tom shikenan,yauwa mama na duba result dina dukka A1 yanzu saura karatu gashi jamb ma na samu 231 micro biology zanyi, to allah tai maka amma kina ganin shi ameer din  zai barki? Aa to mai zai hana zai barni mana, to allah ya taimaka, ameen, haka sukai ta hira sannan tacewa mama zataje gidan su Aisha,tana zuwa taga aisha a tsakar gida, tai mata oyoyo tare da mata maraba suka shiga ta gaida mama sannan suka wuce daki, kawas ya gd, qlau wlh, amma kawas kinyi kyau kodai zamuyi baby nan bada dade waba? Tab waya fada miki, ai ni ba abin da ya taba hada mu,;ban ganeba, eh abin da kikaji shine, to amma kawas baku shiri ne,? Nan dai ta bata labarin yadda suke zama, amma a matsayin sirri,;gaskiya kawas baki kyauta ba, allah kuma indai mama taji bazakiji da dadi ba, amma wlh ki canza hali,; uhmmm to naji, waike yaushe zakiyi aure neh, ni an kusa sa rana ta ma, kaiii dan allah ke dawa,;ai bai fada miki ba,;eh waye zai fada mun,;to abokin mijinki, Auwal ne,laaa amma ya Auwal bai kyauta ba kodan shima tsoro na yake😂😂, wlh karya kike kice yana tsoran, to mai miji, ni zan tafi, tundaga yanzu, eh wlh yanzu zamu tafi nasan yanzu ma yana jira na,;to muje in raka ki, haka suna hira har gida ta raka ta, tatsaya suka gaisa itta da ameer sannan ta wuce, suma sallama sukaiwa mama suka wuce gidan ummi,; sa, ida tun daga daki ta gano su ta fito da gudu tana musu oyoyo, juyamata baya amal tai, laa sister in law fushi kike dani, ban sani ba:roll:, haba mai sister in law mai nayi kuma,;ni matsamin inje inga ummi na, wocewa tai ta barta baki bode, kallan ameer tai taga yana mata dariya,;ya ameer mai nai mata? Oho muku kun fi kusa ai,itta binta tai shima ameer ya shiga a palo suka tadda su suna gaisawa da ummi, zama sukai shima ya gaida ummi, son sai yau kaga damar kawo min itta, wlh ummi ina busy ne  amma ba gashi yau tazu ba, sister in law wai laifin mai nayi🙂? Ai wlh baki kyautaba sau daya kika taba zuwa gidana, ayya sister in law wlh karatune ya rike ni amma aimin afuwa☺, tom shikenan yanzu yaushe zaki zo? Wani satin insha allah, to allah ya kaimu, ameen
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 45🌏
  Haka sukai ta hira basu suka bar gidan ba sai bayan isha dan zasu gidan mami, suna zuwa suka gaisa tanama da ciki,;anan ne mami kewa amal fada akan irin zaman da suke itta da ameer saboda ameer ya fada mata irin zaman da suke, ba karamin fada tasha ba, har saida tai dana sanin zuwanta gidan ma,;9:00 suka kama hanyar gida bata mai magana ba wai itta taji haushi, Shikuwa a hanya sayi musu abinci duk da daima sunci abincin, suna zuwa ta fita tai wucewar ta daki, shima dakinshi ya wuce da nashi abincin, sannan ya ajiye mata nata a daining, bayan tayi shirin kwaciya ta fito shan ruwa taga, ledar ta bode, kaza ce tasha gashi a daining ta zauna taci, sannan tasha ruwa ta kuma,.
Washe gari bayan tayi musu break fast ta wuce dakinta, yau ko zaman palo ma batai ba duk fushi ake yi,. Kwata Kwata yau bai gantaba, haka ya fita gari bashi ya dawo ba sai bayan sallar isha sakamakun yana jin bacci,. Itta kuwa tana daki taji marar ta tana juyawa, tuna ta dauko mixmagnesiun ta shanye kwalba daya amma duk a banza, tasha yakai kwalba5 amma ina sai ma karuwa ciwon marar yake, tuni ta fara kuka tana murkususau a kasa, Shikuwa yana daki harya kwanta zuciyar shi yaji bata kwanta mai ba yau Kwata Kwata baiga amal ba kuma bai kamata ace baije ya dubata taba, tashi yayi ya nufi dakin
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 47🌏
  Da ameer ta fara hada ido yai mata murmushi itta ma murmushi tai mai sannan tabi kuwa da ido, sa, ida ce ta fara mata sannu sannan aunty mami,sannan su ummi, tana hada ido da mama taga ranta a bace tuni tasha ginin jikinta, sannan likita yazu ya duba ta ya bata magani aka sake mata allura sannan aka sa wani drip din, suna zaune har kusan sallar azahar, aunty mami ce tace zata wuce gida, ya dawo da daddare, su ummi da daddy ma su kace zasu wuce suma, zasu tafi da sa, ida in yaso sai ya kawo musu abinci, haka suka tafi, aka barta da mama da ameer, ankira sallar azahar sannan ya tafi masallaci, aikuwa yana fita mama ta hau fada kamar dama jira take,wato ke tsabar baki da mutunci shine kika ki mijin ki ko, kin kyauta amal, amma wlh bari in fada miki a wannaan zamanin baku wadenne mutane zaka samu su kaunace ka kamar yan uwansu ba, amma duk da abinda sukai miki, kike gudun jinin su, to shikenan amal, kije kiyi duk yadda kikaga dama, amma wlh muddin ciwonnan ya kare tashi wlh! Wlh! Wlh! Bazaki kara ganina a asibiti ba kuma yanzu ma tafiya zanyi na barki, wawiya kawai, itta dai amal sai kuka take tana bata hakuri, itta ficewa tayi ta kama hanyar gida,;idonta biyu har ameer din ya dawo,;aa yana ganki ke kadai ina mama,? Shiru tayi sannan tace fushi take dani ta tafi gida sai kuma tasa, kuka, murmushi yai tare da zama abakin gadon yaba lallashinta, sai da tasha kukanta kafin tace ai duk laifinka ne, zaka wani kama ka kirasu, alhalin dama  kasan fada za, amun, murmushi yai tare da fadin sa, ida ce ta kira su,;to itta sa, idan wa ya kira ta, nine mana, to danme zaka kira ta,? To kinfi so in tafi in barki ke daya a asibiti,? Eh ai gara ka barni da kaka kira su, yanzu nasan in aunty mami tazu sai nasha fa😒,;murmushi yai tare da fadin to laifin waye? Laifin ka ne mana, danai me? Da kaka kirasu, yankurin tashi ta ya tai maka mata, ga gashinta duk ya dame ta, yaya ameer dan allah ka gyara mun gashin nan, murmushi yai tare da zuwa bayan ta ya cire ribon din tana  gara gashin, sa,ida ta danno kofa,;Shikuwa ci gaba da aikin shi yayi, sa,ida tai dariya tare da fadin,uhmmm su yaya ameer ko kunya ta babu, murmushi yai tare da fadin kunyar ki kuma, akan me,? Aa naga soyayyar har a gaba ake, mtsww yaja tsaki tare da fadin wayace miki haka ake soyayya, itta dai amal bace komai ba, harya gama yazu ya zauna, nagode tace mishi, yaji dadi sosai, uhmmm ko in baku guri ne naga sister in law sai harara ta take😜, laa kar kimun sharri sa,ida, aa to kar a kullaceni ace ana soyayya  nakatse, ameer ya daka mata tsawa ta re da fadin ke ya  isheki bana san shashanci banza, to yi hakuri, bani kar zoman ba ni ko rataya bama aban ba, haka sukai ta hira har aunty mami ta dawo
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 48🌏
  Tana ganin aunty mami, tai saurin dauke kai ta kalli, ameer ta hade raii, shi dariya ma ta bashi yana dariya ya tashi yabar dakin,;to lafiya naga ya ameer yake dariya,? Kedai bari aunty maganar ido sukai da madam, tun dazu suke soyewa a gabana(kaiii sa,ida akwai karya😂😂) murmushi tai,itta kuwa amal cewa tayi wlh aunty karya take,kar ki damu nasan halin sa,ida ai,ke sa, ida tashi ki bamu gari zamuyi magana,;tab ai wlh ina nan ai na girmi amal ko ma mai zaai ayi a gabana,;injiwa yace miki kin girme ta, idan ba na girmeta ba,;tom naji inma kin girme ta da 1min ba,haba aunty da,1year dai,;to naji yanzu tashi ki bamu guri, dan allah aunty ki barni in baki a gabana to a gaban wa zakiyi,;to shikenan i zamanki,;yauwa amal na dawo gare ki, yanzu amal kina nufin duk fadan danai miki ranar a banza ya tafi,;dan allah amal ki canza hali,duk da dai nasan shima ya ameer din ya miki laifi a baya amma dan allah ki canza hali, ki rungumi mijin ki hannu bibbiyu, kuma fa wlh nasan yanzu laifi ki ne, kuma ummi ma ta sani amma duk da hakan baisa ta goyi bayan yaron ta, kin san dai  ummi na sanki, dan allah kiyiwa ya ameer hakuri akan abin da ya miki,;to aunty na gode kuma insha allah zan gyara yawwa amal din ya ameer, murmushi tare da maimaita sunan a ranta sannan tace lalllai kuwa amal din ameer, nazu sai wani fada ake mun shi banga anmai fadan ba, kodan nice mace, inadai so ake in dinga mai abinci mai dadi sannan indaina mai rashin mutunci, akan wannan anzu an wani gaba ana mun fada,;mtsww. Kwanan su biyu aka sallame su, suka kuma gida,. Kwananta biyar tai wankan tsarki,.
Tana zaune a palo tana kallo abinta, suka shigo shida ameer, sannu da zuwa tai musu sannan ta karbi kayan hannun shi, yanzu gaba daya ta canza ta daina mai rashin mutunci, tana shiga kitchen Auwal yace madam fa bata mun magana, ko nayi laifine? In ta fito sai ka tambaye ta,;tab aboki wlh tsoran matar nan taka nake(😂😂to inda shine ya zaiyi) Shikuwa ameer mai zaiyi banda dariya 😂😂yanzu dama tsoran ta kake,;kai aboki sai ta juyo dan ka dena dariya nan,;me ake wa dariya take tambaya, kallan Auwal yayi ya sake shekewa da dariya, sannan yace wani acting akai a wannan film din,;zama tayi suna hira, amma batayi da Auwal kasa hakuri yayi yace, madam nayi laifi ne, oh bama kasan me kayi ba, aa wlh ban saniba, yanzu ya Auwal dan kana soyayya da aisha shine kaki fada mun sai a bakin duniya naji,;eyyya madam kiyi hakuri🙏🏻wlh ba laifina bane, ai na gayawa ameer ya fada miki bai fada miki ba ne? Aa aboki kar kaimu karya wlh, hhhhh to dai kiyi hakuri madan, Shikenan ya wuce, haka sukai ta hira sai kusan magariba suka tafi,.
  Bashi ya dawo ba sai 9:30 yana zuwa ya wuce dakinshi yayi wanka yai shirin bacci sannan ya tafi dakin amal(topa ku biyo ni🚶🏻)
By 🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 49🌏
Yana shiga dakin da sallamar sa, itta bama tajiba tana gaban madubi tana tage kaiii, duk gashin ya bazu ya rufe mata fuskama tana waka tana taje kai, murmushi yau zauna a kan gadon ta yana kallanta, ta gama tajewa, ta tattaru zata daure da ribon, suka hada ido dashi, saurin tashi tai a tsorace, da kayan bacci a jikinta kana gani kasan bacci take shirin yi, yaya ameer yaushe ka shigo,? San da kike waka na shigo, au shiru tayi tana tunanin, to me ya kawo ya ameer dakina da yanzu, shiru tayi tama rasa me zatai, kawai gani nayi ta dau ko hijab tasa sannan ta shinfida sallaya ta tada sallah,;tsayawa yayi yana kallan ta, to me take batayi sallahr ishaba sai yanzu, wato in fada muku nima tun ina tsaye, naga tayi sallah tayi raka,a takwas, amma hudu – hudu take,;naga abin bana karewa bane, na nemi kujera  na zauna, abu kamar wasa sai sallah take ba kakkautawa, tun ameer na zaune yana jiranta har ya kwanta, yaga bata da niyyar denawa kuma ta gaji,(nidai nai dariya 😂😂nace topa akwai a nan gurin) matsa wa ya yi kusa da inda take sallar yana jira tayi sallah, ai in fada muku sai ta dena sallamar ma gaba daya, ku biyo nii🚶🏻
By🙋Natty girl💃🏻
  Kuyi sorry nayi karamin typing keys dinne yake ban matsalar

💝💝💝love you all 💗💗💗💗💘💝💝💞💚💜💔❣❣❤💚💙❣
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 50🌏
  Yana ganin tai daina yin sallamar ma gaba daya, ya bari ta zauna ta tashi tana shirin tada da wata yai, saurin jawuta ta fada kanshi, hade rai yayi tare da fadin me yake da munki😠? To  sake bi tukun, bazan sakekin ba,;ko me zaki fada ki fada a haka,;to naji, ni dama yau, cewa nai bazan yi bacci ba kawai bautawa allah zan yi tayi, dariya ce taso kwacemai amma ya danne, to amma sanda na shigo, bana ga shirin bacci kike ba, aa dama ina shirin yin sallah ne, to naji sai a fasa yin sallar yau a bari sai gobe,saboda me? Saboda yau zan raba ki da wannnan ciwon marar da kike fama, 👀zaro ido tayi tare da kokarin kwace kanta amma yaki sakinta,;to ai naga nice da ciwon to abarmin kayana bana bukatar a cire min shi, shiru yayi yana tunanin dama yarinyar nan bata canza na kenen,;to amma ai in ciwon naki ya tashi ni nake shanwuyar, saboda kuwa yanzu yace indai ciwon ya kara tashi bazasu kara shiga harkar mu ba,Dan allah ni ka rabo dani, to naji a jiye zancen ciwon da kike yi, yau nazu ki bani hakkina,;hakkin ka kuma? Ni ba wani hakkin da zan baka Dan allah ka rabo dani, cire mata hijab din yayi tare da fadin, ai yau ba inda zani sai kin ban hakkina, kuka ta fara ba kakkautawa tana bashi hakuri,;shishhhh yimin shiru, naji zan rabo da ke amma inaso ki sani wlh,! Indai ciwon ki ya tashi saidai ki yi ta zama haka ko kallan ki ba zanyi ba, da sauri tace naji, murmushi yai tare da sakinta, ai kuwa da sauri ta tashi, zata fita, ke ina zaki?uhm…. Palo zanje inyi kallo, kallo a wannaan daren? Zo ki wuce ki kwanta,;to ka tashi ka kuma dakin ka mana,. Eh naji amma zo ki kwanta,;a tsorace ta ke ta kwanta a bakin gado,;murmushi yai tare da tashi ya kashe wutan dakin yai mata saida safe,;yana fita ta kunna wutar ta duba ko ina ta tabbatar ya fita sannan tasa wa kofar key ta kwanta, abinka da wanda yake tsoro motsi kadan sai ta farka  haka har tai bacci.
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 51🌏
Washe gari ta tashi tai maza ta hada break fast t kumo kafin ya fito, dan yanzu tsoran shi take, yana zuwa zai break fast yaga batanan amma tayi abincin, murmushi yai yaci break fast dinshi ya kama hanyar office, asmee ce ta shigo ta gidan shi, sir dama ina son in maka wata maganane, go ahead ina jin ki, shiru tayi ta rasa ya zatayi ta fada mai tana sanshi, sai tayi niyyar fada mai sai ta kasa, inajinki fa me yafaru, aa shikenan ma sir barshi kawai, ok as you wish zaki iya tafiya, haka ta tashi ta fita kamar wacce kwai ya fashe mata a ciki,; tana fita fadila ke tambayar ta, kin fada mai, wlh fadila na kasa ina jin the best solution shine kawai in san yadda zanyi in cire san shi a zuciyata shine mafita sai kuma ta fashe da kuka (nima kaina taban tausayi) Shikuwa ameer tana fita ya fada kogin tunanin yadda zaiyi da amal, ji yayi an taba shi yaga, Auwal ne, haba aboki tunanin me kake haka ina ta sallama shiru, kodai matsalar madam ce, hmmm kai bari aboki ni wlh na rasa ya zanyi da itta gashi, kuwa laifina yake gani,to aboki ya ka iya saidai hakuri, kawai kasa mata ido kaga gudun ruwanta, amma aboki in tambaye ka, kafara santa neh? Shiru yayi sannan yace, aa kawai ina son in taimaketa ne, hmmm aboki kenan kai baka san abinda kake so bane,;kaga friend abar wannan zancen plz,. Haka sukai ta hira sannan Auwal din ya tafi ya barshi, yana tashi daga office ya wuce gida,;lokacin da yaje tana wajen daining tana jera abinci,;tana ganin shi ta wani hargitse kamar taga dodo, cire cort dinshi yayi ya ajiye akan kujera ya nufi, daining din,;itta kuwa sai sauri take tabar gurin, tana gamawa tana tafiya kai a kasa,  tana sauka daga stair din daining din kafarta ta kauce zata fadi yai saurin, riketa, itta kuwa idonta a kulle dan ta bayar zata fadi ne,, saurin kwace kanta tayi tare da fadin na gode, zata wuce kenan yace yau baza, ai serving dina bane, dawowa tayi ta zubamai ta wuce, murmushi yai tare da fadin allah ya shirya,.
  Yau weekend ne, bayan tayi break fast tana zaune a palo tana kallo, aka kwankwasa kofa, tana budewa taga sa, ida ce rungumeta tayi tana murna, suka shigo palon ta zauna suna hira, yauwa sa, ida gara da kika zo da wuri, dama ina so ki koya mun mota, to shi mijinki mai yake da bai kuya miki ba:roll:, haba aikin san aiki ya mai yawa, to naji mai miki, amma ba, a motana zan kuya mikin ba;aa taki mana, tab wlh baki isaba kije ki karbo key din daya daga cikin motocin yaya, to bari inje in karbo,;tashi tayi ta nufi dakin nashi, bama ta taba  shiga ba, tana shiga ta ga shiyawa yake, sallama tayi ya amsa, lafiya na ganki a dakina? Dama ya ameer key din motar ka zaka bani, sa, ida zata kuya mun, ina sa, idan take,? Tana palo,. Ok duba drower nan ki dauka, na bakar motan, da murnar ta, tadau  ka ta fita, suka fita, sa,ida ta fara kuya mata da yake gidan babbane, Shikuwa ameer ya na waje ya kallan su har suka gama sai yamma ta tafi, tare da mata alkawarin gobe ma zata zo, wannan kenan
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 52🌏
  Yau satin ta daya sa, ida  a kuya mata mota, har ta kware saida ba ta hawa titi,;yau ta tashi bata jin dadin jikinta wani,iri take ki ta rasa me ke damunta Kuma ba ciwon mara bace, tana fitowa taga har an hada break fast, tana shiga kitchen taga  yaya ameer a kitchen, aa yaya ameer ya haka, murmushi yai tare da fadin naga ki  makara ne shine dana tashi kawai na daura, abincin, murmushi tai sannan ta koma daining din  taci abincin yayi dadi, (tom muje zuwa mahaukaci ya hau kura 🙂🙂).
  Yau watan ta ya zagayo amma bata yi ba, abin yayi matukar bata mamaki, amma kawai ta share tun dama ana batan wata wataran, kasancewar yau weekend sa, ida tazo, suna ta hira, san take tambayarta ko, sun dai-dai ta tsakaninta da ameer, saboda taga wannan month din batai ciwon mara ba, bata boyemata komai ba, kaiii sister in law wlh baki kyautawa dan allah kiba yaya na hakkinsa, ba kadan ba sa,ida tai mata wa,azi,sannan tace ta dauki alkwarin zata bashi hakkinshi yau,.murmushi tai tare da fadin  insha allahu, yauwa that my sister in law, allah yasa da gaske kike, haka sukai ta hira, sai wajen, la, asar ta tafi,. Bayan ta tafi ne, amal na palo tana, kallo taji zuciyarta na tashi sai kuma amai ya taho, da gudu ta nufi toilet tai aman ba kadan ba sannan ta fito, tarasa me ke damunta, (nidai dane gefe nace wai me yake faruwane :oops:ku biyo ni🚶🏻) itta kuwa amal taiyi mugun tsorata ba kadan ba dan itta a iya sanin ta wannan sign and symtoms ne na mai ciki, saurin  cire tunanin tai sannan ta dau key din motar, da ake koya mata mota tasa hijab sai asibiti,. Ta na zuwa akai mata gyaje gyaje taba da fitsarinta, aka gyada, sannan doctor ya fito da result, congratulation kina da ciki na wata daya:oops:(nima kaina na tsorata har wata sai da ta fadi)
By🙋Natty girl💃🏻

From hajara Muhammad falalu (mami or natty girl) 💞💞💞💗💗

Nake ce muku
  💗💗💗Intermission 💗💗💗love you all💞💞💞
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 53🌏
  Ciki kuma:oops:? Yes ai abun alfaharine,ko baki da aure ne, aa doctor ina da shi na gode, haka  ta fito hankalinta baya jikinta, how comes za, ace ina da ciki alhalin ba abun da yataba shiga tsanina da ya ameer, kaiii gaskiya ban yarda da doctor dinnan ba dole gobe in sake zuwa wani asibitin, haka ta kuma jida kana gani kasan tana cikin tashin hankali, tana shiga palo, ko sallama babu, Shikuma ameer yana palon hankalin shi ya tashi dabaigantaba, tana shigo, yace amal ina kike je? Amma shiru ba amsa, bama tasan inda take yi ba, amal, amal, amal amma shiru, tasa kafa zatahau stair ta kauce zata fadi yai saurin rike ta, sai a lokacin ta dawo hankalin ta, amal me yake damunki, shiru tayi tana kallon shi, jata yayi ya kaita kun kujera, ya dauko ruwa ta bata tasha, sannan ya tambayeta, me ke faruwa,amal kiyimun magana mana, sai a lokacin tace asibiti naje banda lafiya, ok to me yake da munki? Aa dama kawai zazzabi ne kuma anban magani sannan sunce gobe in kuma inga babban likita, sauke ajiyar zuciya yayi tare da fadin to allah ya kaimu goben sai, in kaiki da kaina,;aa ya ameer zanje da kaina basai kakaini ba, to saboda dame, saboda akwai layi ba kadan ba,;to shikenan allah ya kaimu goben, tashi tayi ta shiga daki, shidai bai yadda ba kawai dai yabi a haka ne, itta kuwa tana zuwa dakin ta wanka sannan ta kafa tutar kuka, wai me yake faruwa da nine, taya zaai ace ina da ciki kaiii it’n be, gaskiya saina sake ganin likita,.
Washe gari asabar ameer ba zai fita ba, bayan sunyi break fast, bama taci abincin kirki ba ta wuce taje ta shirya,sannan tai mai sallama, shidai yaso ya kaita amma taki, kafin taje asibiti ta biya gidan ummi suka gaisa da su sa, ida amma bata fada musu komai ba, sannan ta je gidan mamanta itta ma suka gaisa ta biya gidan su, aisha, aisha ma taso ta gane kamar bata cikin hayyacinta amma kawai ta bar zancen, bayan nan ta biya gidan aunty mami, ana ne ma ta dan dade, ba, itta ta tafi asibiti ba sai wajen laasar, duk asibiti da taje result dindai tayace tana da ciki ways daya, wannaan shine asibiti na hudu da taje, bayan an ba ta result doctor din ta lura bata cikin hayyacinta, baiwar allah yanaga bakiyin murna, aa ba komai, amma doctor dan allah mutun yana samun ciki batare da yayi tarayya da wani da na miji? Doctor din tai dariya sannan tace gaskiya babu, ko a zamanin da, maryam ce kawai banda itta ban taba cin wani ba, ke din baki da aure ne? Aa doctor ina da aure amma ba, abinda ya taba hadamu kuma wlh ni ba mazinaciya bace, kai gaskiya al,amarin da abun mamaki, to amma abinda zan fada miki karki boyewa mujinki gaskiya, to na gode doctor, tai mata sallama sannan ta tafi, can karshen gari taje, ta zauna a gun wani kogi tana kuka yanzu taya zata fadawa yaya ameer, ba itta tabar garin ba saida aka fara kirare karayen sallah, ta hau mota bata cikin hayyacinta, sannan  ya dauko waya tai dailing number ameer, kamar jira yake ya dauka tare da fadin kina inane amal, lokacin suna tare da Auwal suna shirin tafiya masallaci, ganinan dawowa, amma ya ameer inso zamuyi wata magana, ok ina jinki, wlh ya ameer niba mazinaciya bace sai kuma ta fashe da kuka😭Shikuwa cewa yake mai ya faru amal, ta cigaba da cewa naje asibiti kuma sunce, da gowar da zatai ta ga wani mai mota yayi overtaking gashi gudu yake gaba daya na gabanta sun sauka kasa, inalilllahi kawai take fada, ai kuwa mai motar ya tafi motar ta, motar ta wulwula, tun a sama ta kama da wuta, a bangaren ameer kuwa yana jin haka ya fadi sumamme,.
By🙋Natty girl💃🏻
To friends banda charge sai allah  ya kaimu gobe💗💗💞💗💗💞💗
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 54🌏
Da sauri Auwal ya karasa kusa dashi yana jijjgashi amma shiru, sallar da baiyiba kenan ya wuce da shi asibiti sannan yaje yayi sallar bayan ya dawo ya kira su gadi ummi ya fada musu,
  Acan bangaren amal kuwa, mutane sun tsaya sai salati ake bayan motar ta gama ci, aka duba amma ba alamar da mutun a ciki, Shikuma wannan wanda ya hada accident din, ya karye aka wuce da shi asibiti, itta kuwa amal anyi duban duniya ba,a ganta ba sai  hakura akai,. bayan Auwal ya sanar wa su ummi agigice suka zo asibitin, duk hankalin su a tashe,  ummi ce ke tambayar Auwal mai ya faru,? Yace wlh bai sani ba shidai yasan yana waya da amal, kawai ya fadi, to yanzu ina amal din,? Wlh ummi ban sani ba, inalilllahi kawai tace, sannan tace ai bai kamata mu fadawa mamanta b ko? Gaskiya ummi kar a fada mata sai anyi bincike tukun,.
  Wasu naga suna tafiya a mota yarinyar  na fadin, daddy inajin fatsari, kaiii yarinyar nan ki ta sa mutane suna tsaya a bakin titi kuma sai taga an bar gari, ta kusa da shi ya kalla sannan yace my sophi plz kaita tai fatsari acan, haba daddy ameera wlh tsoro nakeji, yanzu fa dare yayi, mtsww yaja tare da fita ya bude kofar da yarinyar take, to fito muje, haka suka dan shiga ciki, to daddy ka juya inyi fatsarin, to naji ni kimin sauri, yarinyar bayan ta gama fatsarin tayi tsarki, taga wani abu kamar mutun akusa da wani dutse, batai wa baban magana ba ta wuce gurin abinta, jiyayi tana fadin laa daddy kaga wata mata anan, da sauri ya juyo, yace ke uban wa ya kaiki nan, allah kazo ka gani, karasa gurin yayi, yaga bata wani ji ciwo ba sai alamar ta boge da dutse, dasauri ya karasa ya inalilllahi, mai ya faru da itta,;daddy kawai mu tafi ta itta gida, je ki kramun maman ki, da gudu ta karasa ta fadin momy daddy ya kiranki, wata mata muka gani kiyi sauri momy, kai wannan daddy naki yanzu haka ma aljanace, hhh momy na gane kedai kawai kina tsoro ne, kawai kizu muje tun inanan ba abinda zai same ki, 😂dariya tare da fadin nifa na haife ki ameera, sannan kice zaki kareni, momy kiyi sauri, haka sukaje, daddy ameera wace wannan kuma,? nima ganinta nayi, yanzu ki tayani mu kaita mota, in muje NASARAWA sai mu kaita asibiti, haka suka dauke suka sata a mota suka kama hanya, kaiii daddy wannan matar tana kama da kai, amma ta fika kyau,; plz ameera kiyi bacci mana, no daddy  zan ga hanya in yaso inba kaka labarin hanya,. Wannan kenan
  A bangaren ameer kuwa ya farkawa, yace ummi ina amal ta mutu ko? Kuma nine jawu mata shikenan na rasata ummi, sai kuma ya kara suma, tom ku biyo ni🚶🏻
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 55🌏
Hankalin ummi ba karamin tashi yayi ba dajin kalaman shi, to me ya sami amal din yakecewa ta mutu kuma shine sila 🤔, to allah dai yasa lafiya (ameen).
A bangaren su amal kuwa basu suka isa nasarawa ba sai wajen 11:30,suna zuwa aka bude gate suka shiga, katon gida ne daga bana mutun daya bane, to yanzu daddy ameera ya za,ayi asibiti za,a kaita? Aa yanzu dai zan dubata ne gobe sai a  inkaita asibitin, kinga yanzu dare yayi, haka suka  shiga da itta aka kaita wani daki sannan ya dauko firt aid box ya dubata, ya gyara ciwon da taji, sannan suka fita, ameera ta wuce dakinta, zasu shiga dakinsu kenan, sukaji an banko kofa da karfi ni kaina saida na tsorata, mtsww tsaki daddy ameera yaja tare da fadin, allah ya shirya yaronnan, kaf family dinmu shine halinshi daban, tun da ya tafi waje karatu ya watse, to ya za,ayi sai dai addu,a kawai, daga murya yayi tare da fadin, kaiii ashiru uwar me katsaya yi a waje har wannan lokacin? Kwalbar giyar hannun shi yakara sha sannan yace, nifa wlh duk dan iskan da ya nemi ya takura min wlh sai inwa mutun duka baruwana, kuma wlh duk dan banzan da yakara cemin ashiru wlh sai in daba mai wuka, ni sunana ashirrr, anzu ana fadamun sunan yan kauye wai ashiru, daga stair din daddy ameera ya fara sauka ai kuwa sophi tai saurin rike shi tana bashi hakuri, mtsww aida kin barni na koya mai hankali dan iska kawai, sorry dear kaga dare yayi,;kaiii gaskiya wannan matar taka tana sanka dan data bari kazo nan sai dai tadau gawar ka, kuma itta ma ta zama bazawara, yar ka ta zama maraya,itta dai sophi jan mijinta tai suka wuce daki, nan ya fara wa kanshi kirari, sai ni ashiru nan gani nan bari dumamen maiya, wlh a gidan ko dagus ne ya mun, rashin mutunci zanmai bare wani yaya, haka yai tangadi har ya wuce dakinshi, (nidai nace topa).
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 56🌏
A bangaren su ameer kuwa har dare bai farka ba, hankalin kuwa ya tashi, ummi ce ta kwana a gunshi, Washe gari sai wajen, 10:00ya farka, lokacin ummi ta fita, tana dawowa taga ya farka ta kira, doctor yai dan dube – dube sannan yace jikin da sauki, za,a iya sallamar su gobe, dama kawai firgici yayi, sannan ya fita, ta fara mai sannu, Shikuwa tambayarta yake wai ina amal, sai kuma yasa kuka, ameer kai mun bayanin abinda yake faruwa ma na, nan ya fada mata ta kirashi zasuyi magana, fakin ta fada mai yaji tana salati sai kuma yaji karar accident, to bata fada ma komai ba, aa tadai fada mun wai. Wlh itta ba mazinaciya bace, subhanallah to wai me ke faruwa, suna cikin haka sukaji ana sanarwa adarin da a kai a bayan gari motar ta kune amma ba mutun a ciki sannan aka fadi number motar, ai kuwa nan ya kare hargicewa yana fadin wlh ummi motar amal, shikenan amal ta barni, ummi ni ki barni zanje in nemo inda take, wlh ummi ina santa, dan allah ummi ki nemomin itta, itta ma kanta ummi ta tausaya mishi, juyowar da zatai, taga ya kara suma (😂😂to kunji fa masu karatu bari mu leka gun amal)
  Acan nasarawa kuwa kowa yana daining suna cin abinci amma banga ashiru ba, sai can na hango shi wato masu karatu ni kaina na tsorata, dan kuwa kamar shi da amal ba kadan ba har farin suma daya ne, ya wani yi shigar banza yazu ya zauna akan daining ga wani aski rabi da gashi rabi ba gashi, can na gane muku wani tsoho yana tahuwa, ya tsofa ba laifi, shima zama yayi a daining din kuwa ya gaidashi, amma banda ashiru, tsohunne yace ashiru ban san sanda zakayi hankali ba, ina so ace kafin in mutu naga kayi hankali, kaiii look dagus indai baza kace ashir ba to kawai kaja bakinka kayi shiru, dan sa ido kawai, daddy ameera ne ya tashi zai mare shi, tsohun ya hanashi, aikin banza kun wani sawa mutun ido amma fasa cin abincin. (topa ku biyo ni🚶🏻)
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 57🌏
  Amma ni abba ina ganin bai kamata musa mashi ido a barshi yana abin da yaga dama, yakamat mudauki mataki,;hmmm shu,aibu kenan ai komai na duniyar nan  a hankali ake binshi duk wannan bin da yake, watarana ba zaiyi ba saidai ya dinga ba yaranshi labari, kawai dai addu,ar mu yake bukata,to shikenan abba allah ya yaye mi mishi, amin, yauwa abba akwai wata yarinya jiya da muka samu ahanya yarinyar tana kama da ashiru wlh, ni ina tunanin ma yar uwar muce, to yanzu yarinyar tana ina? Tana daki yanzu zamu kaita asibiti, bari in sophi da yar aikin can su daukko ta, haka kuwa akai, suka daukko suka kwantar a palo kan kujera, abba yana ganin ta yaji gabanshi ya fadi, dan gaskiya kamar ta baci kodai, yar kanwar shice, komaida maye inta farka zanji daga bakinta, bayannan aka wuce da itta asibiti,.
A bangaren su ameer kuwa ba,a cewa komai daya farka sai ya koma, wai shi akawo mai amal din (ni kaina yaban tausayi😭😭) sanda aka fadawa mama kuwa, tayi kuka harta gode allah yanzu bata da kowa kenan,;su ummi ke bata hakuri, kuma insha allahu amal bata mutu ba, (nidai nace allah yasa).
  Acan bangaren amal kuwa ba itta ta farka ba sai wajen laasar, lokacin sophi ce a dakin, sannu tai mata, itta kuwa shiru tai tana kalle kalle, ya sunan ki, nan ma shiru, ai kuwa ta kira, daddy ameera sai gashi da doctor, ya duba ta, sannan ya fara bayani, gaskiya ta dan bugu a kanta ta manta wani abu nata, Amma ba komai ta manta ba, abu kadan za,a mata ta samu sauki, sannan kuma abu kadan zata gani ta tuna komai nata, saboda haka kar ku daga hankalinku, zata samu sauki, to mun gode aboki, to sophi bari in wuce office inna tashi sai mu tafi, saboda zamu iya tafiya da itta, ok a tashi lafiya,. Zama tayi tana mata tambaya, ya sunnan ki, na manta kawai tace mata, ok kina da aure,? Eh, kina da yara, shima eh tace mata, ok to yaran naki nawa,? Yarana tara(kaii😂😂😂kuji wai tara), tara fa kika ce,? Eh baki yadda bane, abin dariya ya bata sannan tace aa na yarda,;to me ya sameki muka ganki akan hanya kina sume, turu baki tayi sannan tace nima ban saniba, haka tai ta mata tambayoyi har suka kuma gida, suna zuwa suka ga, ashiru a palo, yana ganin su tashi tare da sakin baki.
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 58🌏
Wucewa sukai suna shirin hawa stair yai saurin san gabansu, tare da fadin, yaya wai me kake nufi, shine kaje ke nemo wata mata aka samata irin fuskata, hartama fini kyau, sai kuma yai shiru yana tunanin 🤔sai kuma yai murmushi tare da fadin kaiii amma yaya ka burgeni, shikenan na sami matar aure, kamar kasan dama matata indai zamuyi aure sai anje an canza mata fuska ta koma irin tawa, kai gaskiya yaya ka burge 👍🏼tsawa ya daka mai tare da fadin uban wa kake tunanin zai dauki yarshi ya baka, to wannan da kake gani tana da aure kuma wlh kakiyaye ni banza mara hankali kawai, wannaan kai ya dama danni wlh sai an aura min itta inba haka ba wlh sace ta zanyi, dauke shi da mari yayi tare da fadin karka fasa dan iska kawai, to allah ya isa kuma wlh ka kiyayeni mugu kawai, waya sanima ko so kake ka aure ta, mtsww my sophi ku wuce plz, haka yabar gidan yana fadin yayi mata, (nidai nace gaskiya na tsorata da wannan ashirun).  Yau satin ta daya a gidan ta saba da kowa, duk ta tsani ashiru, sannan ga laulayin ciki amai yake sata, ta haka ne ma sophi ta gane tana da ciki, wannaan kenan.
  A bangaren ameer kuwa ya sami sauki, sosai amma ya daina shiga harkar kuwa ya dena dariya abun yana matukar damun ummi ba kadan ba,;.
Yau yake cewa ummi zaije gidan shi ya debo kaya, na nan sunmai kadan, adawo lafiya yace mai, yana zuwa ya wuce dakin amal, yana shiga ya dinga tunata yana murmushi, wata ta kadda ya gani akan side drower dinta ya dauka yana karantawa, kuka yasa tare da murna, yana fa mai amal tana da ciki, :D😭i will become a father. (topa ku biyo ni)
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 59🌏
Shiru yayi ya na tunanin kalamanta na farko, yaya ameer wlh ni ba mazunaciya bace, sai ya kara fashewa da kuka yana fadin ni kuwa fadawa kowa my amal ba mazunaciya ba ce, am so sorry my amal is all my fult, 😭😭am so sorry my amal, haka yai ta kuka, sannan ya tashi ya kama hanyar gida, yana zuwa ya fashewa ummi da kuka yana fadin ummi my amal tana da ciki, dole tashiga rudani, ummi ni najawo mata wannan accident din , ummi bazan manta sanda ta je ta dawo da wannan result ba na tambayeta ina taje tacemun wai asibiti taje tana zazzabi sai ya kara fashewa da kuka, come down son, yi mun bayanin abin dake faruwa mana, nan ya fara bata labarin yadda abin ya faru, ajiyar zuciya ta sauke tare da fadin gaskiya son baka kyauta ba duk da temakonta kayi amma kabi san ranka ne, gaskiya ba ka kyauta ba sosai ma kuwa, ummi ina zan ganta in nemi yafi yarta, kuma ummi duk dan bana san fushin kune yasa nai hakan, naji kawai yanzu addu,a zamuyi allah ya fito da itta, in kuma ta mutu allah yaji kanta, no ummi jikina yaban amal bata mutu, ninasan amal bazata mutu ta barni ba, insha allahu ni zan nemo my amal dina aduk in da take(nidai nace kaji masoyi wai jikinshi ya bashi).
  A bangaren amal kuwa tana nan cikin koshin lafiya matsalar ta daya ashiru daya takura mata, sai ya dinga debo abokanshi yan iska yana cewa ga matar da zai aura, wannaan kenan. Daddy ameera ne ke fadawa sophi za,ai bikin abokinshi, tahir, kuma akwai abokan shi zasu zo bikin, kuma akwai wani abokin shi Auwal yace zasu zo da abokinshi, amma basan waye abokin nashi ba, saboda haka ana zasu sauka, to allah ya kawo su lafiya, ameen
  Aban garen su ameer kuwa, Auwal ke fadawa ummi zaije nasarawa bikin abokinshi, yauwa Auwal plz kadan tafi da ameer ko zai dan sake, eh dama tare zamu amma ban fada mishi ba, ban saniba ko zai yarda,;dan allah kasan yadda zakai ya amince, ina so in ga ya dawo yadda yake da, to shikenan ummi kar ki damu, bari inje in same shi,;yana shiga dakin da sallama amma shiru ba,a amsa ba, karasawa yayi, yaga hutan amal ne shi da itta lokacin da akai musu a ran bikin mami, a bango dakin kuma duk ta ko ina hutunan tane anyi su manya manya, ko wanne kalar shi da ban(nidai nace topa wai yaushe ameer ya fara so har haka ne) murmushi Auwal yayi tare da zama kusa da shi ya dafa, shi sai alokacin ya dawo hayycin shi, aboki yaushe ka shigo, to dama kayi nisa in zakasan na shigo, wai aboki in tambayeka mana, ok ina ji, wai yaushe ka fara san yarinyar nan ne, murmushi yai tare da kara kallan hutan, sannan yace wlh nima aboki ban sani ba, amma dai nasan tun kafin auren mune, :oops:allah aboki, amma kace ba santa kake ba, ai lokacin nima ban san ina santa ba, uhmmm to naji, zuwa nai zamuyi wata magana, ok ina ji, nasarawa zaka rakani biki, biki kuma aboki, ni gaskiya ba in da zani, inje in tafi kuma amal tazu bananan, haba aboki ka sani ma ko mu ganta acan din, kaiii haba dai mai zai kaita can, ni gaskiya bazan je ba, to shikenan amma kasan duk abinda kace inma in yi amma ni yau na nema ka hanani, shikenan aboki na tafi, saurin riko hannun shi sannan yace to zanje, murmushi yai na samun nasara sannan  rungumeshi yana fadin na gode aboki, gobe da safe zamu kama hanyar, allah ya kaimu yace mai, Shikuma ya tafi gida, wannaan kenan.
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 60🌏
  Washe gari da sassafe Auwal yazo, zasu tafi, haba aboki mai kake baka shirya b har yanzu, sorry friend na shirya, kayane kawai ban saba, ok kayi sauri, wai aboki kwana nawa zamuyi, 1week, one week :oops:dan mune zamudi lale sai mu kama hanya tun yanzu, plz aboki kamar dan uwa yake a guri na, uhmmm lalllai kam, haka har ya gama shiri, sannan suka kama hanya,;acan kuwa anata faman girke girken zuwan baki, itta kuwa amal tana zaune a kitchen, aikin ta ta mika wancan ta mika wannan, saboda inta tashi jiri take ji,
  Su kuwa ba su suka isu ba sai, 1:50 haka ma dan suna sauri ne, suna zuwa direct suka wuce garin abokin, Auwal din wato ango tahir, bayan sun gaisa, tahir ke basu hakuri kan cewa an daga bikin wani satin, Auwal yaji dadi ko ba dama zasu zaga gari, haka suka nufi, hanyar gidan shu,aibu, a mota ameer kamar yayi kuka, wai kar amal ta koma gida taga bayanan, da kyar Auwal ya shawo kanshi, haka har suka isa gidan, suna Zuwa akai musu iso da su shiga ciki, lokacin amal na kan kujera, ameera nata mata zuba, kaiii ameera kin fiya surutu, bari in shiga ciki kaina ciwo yake, tana tashi, su kuma suna shiga wa, ba wanda ya lura da wani stair ta nufa tana tafiya, taji jiri na dibanta, dai-dai lokacin, sophi ta fito, da sauki ta karasa ta fadin haba minal ai da kinjirani na zu na kamaki kin shiga (nidai nace topa daga amal an kuma minal), ayya aunty naga kina aiki ne, daga ameer har Auwal din so suke suga mai magana, amma sun kasa, ameer ne ya kalli Auwal yace wannan voice dinta daya da my amal, murmushi yai mai kawai, sophi har daki ta kaita sannan ta fito suka fara gaggaisawa, a lokacin, shu,aibu ya fito yana musu ya hanya, shidai ameer kallan shi kawai yake, yana fadin wannan yana kama da my amal, sun sha hira sannan suka nufi daining cin abinci, suna ci suna hira, kawai sukaji an ban ko kofa, kaface ta fara shigowa, sannan shima ya shigo, ai kuwa ameer da sauri ya tashi yana kallan ashiru,,;kara sawa yayi wajen daining din sannan ya dauki ayaba ya bare yana ci, yana da gowa suka haka ido, da ameer, daga mai gira yayi alamar lafiya, murmushi yai tare da komawa ya zauna, amma yana satar kallanshi, yana gama cin ayabar, yace wai yau baki mukai a gidan ne,? Sai kuma yaja tsaki, ko gaisuwa bama su iya ba, daddy ameera yai saurin tashi yana fadin, ka wuce kabar gurinnan kafin nai kasa-kasa da kai, mtsww kai wlh ka fiya ta kura, daga magana, yauwa wai ina my minal ne yau bangan taba, dauke shi da mari yayi tare da fadin in kara jin wannan sunan a bakinka kaga yadda zanyi da kai, kai gaskiya yaya ka iya mari amma fa allah ya isana, ashiru! Ashiru! Ka kiyayi duniyar nan, kallan su ameer yai sannan yace ko akwai ashiru a cikinku? Murmushi Auwal yai tare da fadin sunana Auwal, to ni na tambaye ka ne, juyawa yai yaga ameer ya kafeshi da ido, a ranshi yace kai wannan lafiya kuwa, ya wani kafe ni da ido aikin banza kawai, ya jaa tsaki sannan ya wuce abinshi, hakuri daddy ameera ya fara basu ba komai sukace, sannan suka gama cin abinci aka kaisu dakin dazasu zauna, suna zuwa ameer yace aboki bakaga yadda wannan ashiru yake kama da amal bane? Wlh aboki ni kaina na tsorata, nifa aboki ina ganin amal ce aka samata jikin na miji:oops:, Shikuwa Auwal mai zaiyi banda dariya😂😂, look aboki kwanta kasami rest plz (nidai nace yadai fi😂😂)
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 61🌏
  Washe gari, da safe suka fito yin break fast, kowa ya hallara, sai a lokaci suka gaisa da abba, amma banga amal a gun ba, dakinta na leka naga, tana yin brush sannan ta yi hanyar fitowa, palon, tana sauko wa daga stair lokacin wayar ameer tayi ringing, escuse yace sannan ya matsa gefe yana yin waya ta basu baya, Shikuma Auwal garin surutu wayar shi ta fadi kasa ya durkusa kasan daining table din yana gara wayar, saboda ta war gatse, tana karasowa tace, aunty sophi ni yau, dan wake zanci kuma ma ina san tsamiyar biri, murmushi tai mata tare da fadin, to bari inna tashi zan miki, tsamiyar biri kuma, daddy ameera zai fita sai ya nemo miki, nagode tace sannan ta juya, dan yanzu ta fara samun sauki, tana  juyawa Shikuwa ameer yana gama waya, Auwal ya gani a karkashin daining, a aboki mai kake,? Wlh wayana ne ya fadi nake gyarawa, ok haka har suka gama cin abinci sannan suka fita yawo gari, shu,aibu ne yace musu ana nemanshi a asibiti, zai wuce sa hadu a gida, har ya tafi ya dawo yace dan allah in kunga mai, tsamiyar biri ku siyawa nimal, Auwal ne yace maye tsamiyar biri kuma? Murmushi yai sannan yace zaka ganta wata kaga, da gashi gashi a jiki, in aka bare ciki kuma jaa ce, dariya yai sannan yace biri ya na da tsamiya ne gaskiya ban san ta ba, ameer ne yace, kar damu na santa zan siyo inna gani, thanks yace mai sannan ya wuce, sun dade suna zaga gari sannan suka biya kasuwa ya siyo suka wuce gida, to yanzu aboki wa zai kai wannan abar, aa kashiga nasan suna falo zaka gansu sai ka basu, ok, haka ya kama hanya, lokacin amal tana saukowa daga stair sallama yayi tare da tura kofar (topa ku biyoni)
By 🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 62🌏
  Yana turu kofar, ledar hannun shi ta kwace gaba daya tsamiyar birin ta zube a kasa, itta amal jiri taji yana shirin diban ta, tai saurin zama tare da kifa kanta a jikin karfen stair din tana sauke nunfashi, Shikuma zukunawa yayi yana tattara tsamiyar biri, sophi ce ta fito daga kitchen tana fadin, laa zubewa tayi, kabarshi kawai zan kwashe, murmushi yai tare da mikewa, dai-dai lokacin kanshin turaren shi ya doki hancinta, saurin dagowa tayi, tana tunanin a ina tasan kanshin wannan turaren 🤔, Shikuma lokacin har ya fita ma, Aunty waye wannan? Turaren yana min kama da wani wanda nasan yana amfani dashi amma na kasa tunawa, sai kuma ta fashe da kuka, to maye na kukan amal, bakine mukayi, ok, tashi tai ta sauko palo ta zauna tana shan tsamiyar birin abinta,. Yau sun kusa sati amma fasu taba haduwa ba, amma suna tab ka sabani, yau suna palo suna zaune ana hira, faroq ya shigo shima ya zauna, ameer ya taba Auwal yace mai, ina san wannan yaron jikina yaban dan uwan amal ne, eh nima ina tunanin haka, Ashiru kuwa ya kulu iya kuluwa, ni wannaan wlh ya takura min sai shegen kallo kuma na kasa mai magana, yazu yana mun kwarjini, tsaki yaja sannan yatashi ya fita, da sauri ameer ya bishi, Ashiru dan tsaya dan allah, kut lalllai wannan ya tabo bala,i juyawa da niyyar masifa sai kuma ya kasa, shi ya rasa mai yasa yake mai kwar jini, mtsww to maye? Dan allah nasan baka jin dadin yadda nake kallan ka amma dan allah kayi hakuri wlh kama kake mun da matata, amma kuma ta bata, to kuma shine saikai ta kallo na, sai kuma yai shiru yana tunanin, sai kuma yace tab baxai yuyu ba, maye bazai yuyu ba? Aa ba komai, kaga tafiya ta ni gari zanje, ok a dawo lafiya,.
  Yau asabar saura sati daya su kuma, suna waje su uku suna hira, amal tana daki, taji zafi ya isheta tashi tai ta bude window, Auwal ta gani, kanta yai bala,in sarawa tsaya watai tana tunanin a ina tasan wannan, Shikuma ameer ya juya baya, ji tai gabanta ya fadi, tai saurin kuma daki ta zauna ta dafe kai,;. A gun su ameer kuwa suna shirin fita gun tahir ne, tashi sukai sukaje shiri, lokacin aunty sophi ta shirya itta da ameera zasu gidan suna, Shikuma abba dama baya nan, dakin amal taje tana tambayarta ko zata bita, aa tace mata saboda bata jin dadi, sallma tai mata sannan ta wuce, sukuwa su ameer sun gama shiri zasu fita, gaban ameer sai faduwa yake, haka dai suka fita, aka barta itta kadai, (topa gaskiya sunyi kus kure) basu dade da fitaba Ashiru ya dawo, yaji gida shiru ba kuwa, murmushi yai tare da fadin good time tunda nasan yaya bazai aura min yarinyar nan ba, ai wlh kawai hutawa zanyi da itta yau dinnan, dakinta ya nufa ba ko sallama ya shiga(inalilllahi :oops:topa) ku biyo ni,
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 63🌏
  A tsorace ta mike tana zaru ido, murmushi yai mata tare da fadin matas yana kin tsorata, hade rai tayi tare da fadin mai ya kawo ka dakina, look karki damu kawai nazu mu hutane, cikin rashin fahinta tace wanne hutu kuma, kan madubi ya karasa, ya ajjiye kwalbar hannun shi, sannan ya fara matsawa kusa da itta yana fadin, ai kawai karki damu, bawani abu bane, kawai ki bani hadin kaiii, muyi mu gama kafin yan sa idon nan su dawo, tsaji taja tare da fadin, kallah malan matsamin in wuce an gayama ni yar iska ce, hhhhh to in yar iskar bace a ina kika samo wannan cikin, tsaki taja, tare da wucea ta kusa da shi zata fita, yai saurin rike hannun ta, ai kuwa ta dauke shi da mari, kut lalllai ma yarinyar nan ni kika mara, ai kuwa shima ya dauke ta da mari sannan ya wullata kan godon (inalilllahi :oops:🙈) shima hawa yayi, yana shirin yaga mata riga :oops:tab, ashiru ka bari bana so, nifa ba yar iska bace,;ai kuwa yau zaki zama yar iska, yaga hannun rigarta daya yayi, ai kuwa tana ganin haka ta tattaru duka karfinta tai, wulli dashi ya bugu da gado sannan tai saurin tashi, tana haki, kut lalllai yarinyar nan kin raina ni zakuwa kiga iskanci, tashi yai itta kuma zata gudu har taje bakin kofa yai saurin  riko gashin kanta, sannan ya hada ta da madubin dakin, ai kuwa tuni kanta ya fashe ta fara ganin dishi – dishi (na shiga uku🙆🏿masu karatu ku biyo ni🚶🏻) dariya fashe da itta tare da fadin yarinya bamai kwatar ki, sannan ya fara matsawa kusa da itta, ai kuwa yana karasowa ta dauki kwalbar giyar ta suburbuda mai akai, tuni yai baya yana tan gadi sai kuma ya fadi a sume, itta kusa da gado taje ta kifa kanta sannan ta suma(tam ku biyo ni🏃🏻💃🏻💃🏻).
  Bayan kamar minti 30 su ameer suka dawo suka zauna a compound din gidan suna hira sai aunty sophi ma ta dawo, ta musu sannu sannan ta wuce gida, ruwa ta sha a fridge, sannan ta zauna tana kallo, kamar wacce aka mintsila ta tashi ta nufi, dakin amal da sallamar ta ta shiga, aikuwa tana ganinsu ta saki ihu, a gigice su ameer suka nufu palon, suka hadu da itta a stair, tana fadin mi…nal.. Ce, tamyarta suke meya sameta, kasa magana tayi, suka wuce dakin, salati suka saki, itta kuma ta wuce gun amal ta dago ta, ai kuwa sai a idon ameer, :oops:my…. Amal….. Sai luu shima ya suma (ku biyo ni🚶🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻)
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: Dayaga shima kukan zai sashi fita yai ya kyale shi, sakinta yai yana kallan fuskarta yana hawaye, a hankali ta fara bode ido, har idon ya Washe, kuka da murna yake yana fadin my amal kin tashi 😭:D, murmushi tai mai sai kuma ta fashe da kuka, tana fadin ya ameer wlh ni ba mazinaciya bace, saurin hada bakinshi da nata yayi (🙈) yana kissing nata, gyaran muryar da sukaji shiya dawo dasu hankalin su, daddy ameera ne ya karaso yana murmushi, kallan ameer tai alamar bata san waye ba, shi da kanshi yaba labarin yadda suka sameta har zuwa yanzu, godiya tai mai sosai, ya fita ya basu guri, murmushi yai mata tare da fadin my amal, zaki haifa min baby ko? Ido ta zubamai alamar bata gane ba, hannun ta ya rike sannan yafara magana, amal dan allah ki yafe mun, nasan ban kyauta ba, amma ai nayi tunanin, kinga abin da yafuru tun nayi vedio record a dayar wayar ki,,yaya ameer ban gane mai kake nufi ba? Eh amal ina nufin cikin da kike dauke dashi nawa ne, cikin razana tace nake? But how taya akai ni bansan anyi ba? Murmushi yai mata tare da fadin zan nuna miki a phone din ranar baki tafi da itta ba saboda ba charge a ciki,yanzu dai tana guna saboda da itta nake yawo  itta nake yawo, plz amal ki yafe mun, i realy love you alot, ina san ki, amal, dan allah kema ki soni, kuda dayan wanda nake miki ne,
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 64🌏
  Subhanallah, Shikuma mai ya same shi, saida ya jijjiga Auwal sannan ya dawo hankalin shi, nace ya naga ya suma, sai a lokacin ma ya lura, murmushi yai tare da fadin, ai matar shice wannan din, matar shi kuma? Allah mai iko da bai taba ganin ta bane sai yau, kaga yanzu dai mukaisu asibiti tukun, haka aka kwashe su sai asibiti 🏥suna zuwa aka wuce da kuwa daki, aka gyara musu, gyara musu gun da sukaji ciwo, baa dade da kaisu asibitin ba ameer ya farfado lokacin, Auwal yana kusa da shi, kuka ya fashe yana fadin, wai da gaske amal dina ce,? Itta ce ma na ameer, yanzu tana ina ni gunta zanje, aa kabari sai anjima mana, plz friend kakaini gunta mana, ok to bari in kira doctor in zai bari kaje, yana fita sai gashi ya dawo da doctor, duba shi yai sannan yace eh zai iya fita, kamar zai fadi dan sauri, suna zuwa, yai saurin karasawa kusa da itta ya rungemeta yana kuka, sosai, shi dai Auwal dayaga shj
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 65🌏
  Shiru ta mai bata ce komai ba, baki sona ko amal,? Zatai magana kenan, aunty sophi ta shigo, murmushi tai tare da fadin aunty sophi ko, murmushi itta tai mata tare da fadin ya jiki, da sauki tace mata, suna zaune su daddy amera, Auwal da kuma ashiru suka shigo, har kasa ashiru ya zukunna yana ba ta hakuri tare da musu alkawarin zai canza hali, murmushi tai tare da fadin allah ya yafe mana gaba daya, ameen duk sukace, ranar aka sallamesu gaba daya, sannan suka kuma gida, aka zauna a palo ana hira, lokacin abbama ya dawo, daddy ameer ke cewa abba ka bamu labarin yadda akai kuka rabu da yar uwarka, hawayene suka zubu daga fuskar shi sannan ya fara magana, bazan taba mantawa da ranar 11/3/1996 ba ranar da muka rabo da kanwata, lokacin tana da shekara 18 ni kuma ina shekara 21, babanmu yana da kudi sosai mai suna alhaji ashiru, mamanmu mai suna amal, sunyi auren soyayya, bayan auren su allah yabasu ni, ina da shekara 3 aka haifi kanwata mai suna zainab, haka muka taso cikin so da kaunar juna, rana tsaka allah ya dauke mamanmu, munyi kuka ba kadan ba har mun gode allah, watarana zamuje ziyara kaduna muka haka da yan fashi, sukaiwa babanmu fashi, sannan ogon su yace yana san zainab zamu barta anan, mu tafi, muna kuka muka dinga basu hakuri sukace wlh zamuyi biyu babu sai su kashe mu gaba daya, zainab na kuka ta dinga hada mu da allah akan mu tafi mu barta, haka muka tafi ba,a san ranmu ba, ba muyi nisa ba mukaji karar bindiga, tun daga lokacin babanmu ya kamu da ciwon zuciya, haka muka ci gaba da rayuwa.,
:by🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌏DUNIYA LABARI 66🌏
  Bayan  na kammala karatuna da one year, ciwon baba yai tsanani, har yai ajalinsa na yi kuka sosai, kasancewar ni kadai na rage, haka nai ta rayuwa har allah ya hadani da aisha mukai aure, bayan auren mu ta haifa mun shu,aibu bayan shekara 5ta kara samun cikin ashiru ranar hai huwarshi allah ya dauki ranta, nidai  nayi kuka ba kadan ba, haka nai ta daukar dawainiyar ashiru, kashin shi, futsarinshi duk ni nake kala dashi tare da taimakon shu,aibu, har allah yayi girman shi, bayan ya gama secondry na tura shi waje yin karatu, lokacin yayanshi ya kammala sannan yai aure, Shikuma ashiru bai dawo ba saida ya kammal karatun shi, sanda ya dawo gaba daya halayen shi sun canza, na rasa ya zanyi kawai na barwa allah komai, sai gashi tashi daya allah ya shirya mun shi, kuma ina da tabbacin amal jinina ce, saboda ruwa ba ya tsami banza, to kunji lbr na, kuwa a palon saida yayi kuka (baya nima) basu suka tashiba sai kusan magariba, amal ma ta mike ta nufi stair, tana taka kafa taji jiri na dibanta, tai baya zata fadi ameer yai saurin rike ta, murmushi tai mai, shima murmushi yai mata sannu ya dauketa a hannu kamar baby, ya nufi stair din da itta, itta kuwa duk yasa taji kunya, kamar ta nitse, har daki ya kaita sannan ya dire ta a kan gado, shima zama yayi a kusa da itta yana kallanta duk ta kara mai kyau, kallan taga yayi yawa tai kasa da kai, murmushi yai tare da dago fuskarta ya manna mata hot kiss a lip dinta sannan yace sai mun dawo, shiru tai tana kallanshi duk, yaya ameer ya canza kamar ba shiba, shi bayama ma jin kunya ta, murmushi tai tare da mikewa ta shiga toilet.
By🙋Natty girl💃🏻
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 67🌍
  basu saka dawoba sai bayan sallar isha ,a Palo suka zauna suna hira har wajen ,10:00,auwal ne ke cewa ,friend bacci nake ji ,plz taso muje mu kwanta,tab nidai bana jin bacci yanzu ,kawai kai kaje ka kwanta ,haba friend yanzu fa 10:00:oops:,to wai Kai dole dani zaka kwanta kawai kai tafiyar ka mana,OK saida safe sai kazu,OK Allah ya tashe mu lafiya,murmushi daddy Ameera yayi alamar ya harbo girjin (saini da nake gefe nima na harbo girjin😜),ameer ina ganin ya kamata kafin kaje ka kwanta ka duba lafiyar ,amal ko,kamar jira yake murmushi yai tare da mitsewa ya Tashi ya nufi dakinta,sandaa yaje bata nan ,amm yaji karar ruwa alamar wanka take,murmushi yai tare da kwanciya akan gadon nata, sai tadau kamar 25m sannan ta fito ,bata ma lura da shi ba,gaban madubi ta zauna tana shafa mai,shikuwa kallanta ta yake bako kwaftawa,murmushi yai tare da mikewa yaje bayanta ya tsaya lokacin itta kuma ta durkusa tana shafa mai a kafa,gashin kanta ya shafa,dasauri ta mike had tana shirin faduwa ,saurin riko ta yayi,yana mata murmushi,hade rai tayi,ya ameer ka sake ni,girgiza mata kai yayi alamar yaki,plz ya ameer ,to shikenan in kina so in sake sai kin ce kina so na ,plz ya ameer,Allah saikin fada,OK ina San ,ihu ta saki tana fadin wayyo kafa ta, da saurin sake ta yayi yana fadin lafiya?da gudu ta kuma toilet din,murmushi tare da fadin vedio dinfa na kawo miki,
by🙋 natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 68🌍
  OK kajira ni ina zuwa,amma ga kayana nan Dan Miko min,dauka yayi ya mika mata ,kayan bacci ne ,tana sawa ta fito,ta zauna,OK Yaya ameer ina jinka ka fadamin yadda abin ya faru,.
  Bayan na zu dakinki,naga baki da niyar yarda dani,kuma ni harga Allah so nake na taimaka miki amal but kika ju yarda,haka yasa naje gun doctor din daya dubaki na karshe nai mai bayani,shine yaban wasu drugs yace insa miki a lemo ki sha,in kinsha zaki fita hayyacinki,am sorry amal da bazan karba Ba amma wata zucuyar tasa na karba,lokacin Dana dawo gida nace miki na tafi sallar magariba,ban dawo Ba sai bayan sallar isha,lokacin kina kitchen, sannan kuma ga lemo akan center table kin ajiye,nai sauri nasa, na fita waje, San da kika zu ,da kamar bazaki sha ba Dan harna tsorata,sai kuma naga kin dauka kin sha,ba,a fi 15m ba naga kin fara fita hayyacinki,sai a lokacin na shigo,na dauke ki na shiga dake daki,kuma a lokacin nima kasa miki komai nayi naga in nayi kamar ban kyau ta ba,kawai na yanke shawara nima nasha maganin,wayar ya mika mata tare dafin gashj ki gani,cable ta dauko tai connecting da laptop sannan ta kunna,shima ameer din fita yayi a hayyacinsa,amma bai kai amal din ba,kissing nata ya fara ittama tana mayar mishi,tana ganin haka tai saurin rufe loptop din ,ko shutting down ma batai ba,mamaki take wai itta ce tai wannan abin ,to shi wannan wanne irin maganine,hade rai tayi ta haye gadon ta juyamai baya tana huci,shima kwanciyar yayi yana kallonta,juyowa tai taga itta yake kallan ,da sauri ta juya,matsawa yayi kusa da itta,yana fadin am so sorry amal ,fashewa tai da kuka tana fadin why ameer mai yasa zaka mun haka,rungumeta yayi ya fadin ,amal ki mun duk punishment din da kika ga dama amal ,amma Dan Allah kar kiyi fushi dani plz my amal,duk da taji dadin kalaman shi amma kuma sai ta kara fashewa da kuka tana fadin ni nasan Yaya ameer ba suna kake ba kawai dai kana sha,awanane,kai da bakin ka kace baza taba so….bata karasa ba yai saurin rufe mata bakinta yana hawayewa (tab kuzo kuga kukaameer😂)yana fadin wannnan sharrin shedan ne amal amma yanzu komai ya wuce,duk na San bazaki soni ba amal amma INA sanki a haka,hawayen jin dadi takeyi tare da sake rungumeshi kamar zan kwace mata shi(Allah sarki harsun ban tausayi)dagowa tayi tana fadin ya ameer kaje ka kwanta,murmushi tare da fadin ana zan kwana amal,to saidaa safe,kunnen ta yazu yana rada mata I love you my amal,murmushi tai tare da fadin ,love yotoo🙈,da sauri ya dagota yana fadin dgaske:oops:?murmushi ta sake mai tare da surely, kissing nata ya hauyi(nidai naga ina tuni nai aut)
🙋natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 69🌍
   washe gari da safe,kuwa na daining ana cin abinci,auwal ke tambayar ameer,wai a Ina ka kwana aboki,hararar shiyai tare da fadin ban saniba,dariya ya kwase da shi, alokacin amal ta sakko ta za kujera ta zauna,sannnan ta kalli aunty aunty Sophi tace,Aunty soyayyiyar doya da kwai nake so amma ta kasuwa(topa kuji wai ta kasuwa😂)murmushi tai tare da fadin gaki ga mijinki,murmushi tai ta kalle shi tace plz ya Ameer,murmushi yai tare dafin Angama madam,murmushi tai mai,auwal ne yace haba aboki  kafa San yau bikin attahir,to ni bazanje ba,😚,haba aboki,Dan Allah amal kice yaje mana😒,mumushi tai tare da fadin kar ka damu tare zamu nima Ai zanje,woww kice akwai manyan baki sosai ma kuwa,to Allah ya kaimu,.
   sunyi shiri sosai,sannan suka wuce gurin biki,anci ansha ba laifi,.
yau ya kasance Monday kuma yaune suke shirin kumawa garin bauchi sunsha shiri,har da kowa na gidan za,a je domin ganin Maman amal,amal CE ke tambayar  ya ameer ko ya fadawa sa,ida zuwansu,aa ni ban fada musu ba na fiso su ganmu kawai,haka suka gama shiri sannan aka kama hanyar bauchi wannan kenan
Ku biyi ni gobe yau banda chargr
by🙋natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 7O🌍
  suna zuwa suka zarce gidan alhaji tijjani Tashi,da sallamar su suka shiga,lokacin ummi da sa,ida da Mami suna Palo suna hira ,aunty Mami da tsohun cikinta,saurin Tashi sukai suna kallan ameer da su ashiru daya sha manyan kaya,kamar bai taba yin wani abu shaye-shaye ba,sa,ida tace ta rungume amal tana kukan dadi tare da fadin da gaske kece sister in law,mumushi tai tare da fadin gashi kuwa,ameer ne yai saurin matsawa kusa da su tare da fadin,ke kiyi mata a hankali mana,aa lallai ya ameer dani da kai wayafi kusanci da itta😟,harara ya galla mata tare da fadin matsa ki bata gu, itta kuwa amal gun ummi ta nufa ta gaida ta,amal Ai mun dauka kin mutu,kafin tai magana ameer yai saurin cewa Ai ninasan bata mutu ba,to da kai nake Mara kunya kawai,Susa kai yayi,sannan amal ta juya ga Aunty Mami ,kai Aunty har yanzu baki kawo mana baby bane,murmushi tare da fadin sai kin fara bamu takun,tab Aunty kenan,bayan nan taiwa su ummi introducing din su alhaji ashiru tare da fadin Yayan mamane,yanzu ma zamu wuce gunta,aa kawai kuyi zaman Ku bari driver yaje ya dauko ta,ba yadda banyima ta dawo nan ba taki,Allah sarki Maman,sa,ida CE ta masto kusa ta amal tana fadin,sister in law ,waywancan👉gaskiya ya hadu yama fiki kyau,injiwa yace yafini kyau ,kedai kawai kice kinciki😜,haba sister in law ,kawai naga kuna Kama ne,eh yayana ne,a dai-dai lokacin mama ta Karso,mutuwar tsaye tayi,tana hawayen dadin 😄
by 🙋natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 71🌍
   kara sawa tayi,yayana dama baka mutu ba?Allah sarki zainabu da rabon zamu sake saduwa Ashe,amma ta Yaya ki ka kwace a hannun su,
  bayan kun tafine,Ina zaune Ina ta kuka,sai can nace musu Ina jin fitsari, harda basu yadda ba,sai kuma ogan nasu yace wani yaje ya rakani,haka ya sani a gaba muna tafiya,sai nave mishi ya jira ni anan,ni kuma na dan kara gaba,Ai kuwa Dana diba da gudu, yana juyowa yaga bana nan shine ya biyo ni yana harbi,da gyar na samu na buya a bayan wata bishiya,yagama binci kenshi bai ganni ba Dan dole ya hukura ya tafi bansan kuma ya suka kare ba,haka nai ta tafiya a cikin dajin har Allah ya hada ni da wani bawan Allah a gona, ya tausayawa mun shine ya dauke ni ya kaini gidanshi,yana da da Usman,amma matar shi ta mutu,haka ya hada mu aure da Usman din,bayan bikin mu da sati daya Allah yai mai rasuwa,haka mukai ta rayuwa abinmu har na samu cikin amal,bayan na haihu,amal Nada wata takwas,shima Allah yai mai rasuwa,haka nai ta rayuwa ni kadai da amal har Allah ya raya ta,tai karatu dayake ina yin kosai,har Allah ya hada ni da wadannan bayin Allah suka tai maka min,to kaji yadda tawa rayuwar ta kasance ,nan shima ya bata yadda suka kare har rasuwar babansu,sannan kuma yace tare zasu tafi da itta nasarwa,gadonta yana nan,amal kuwa tai zuru-zuru za,abarta itta kadai,ummi CE ta lura da hakan,to amal kuka zakiyi,to ba gamu ba,murmushin yake tayi tare da fadin baba kuka zanyi ba,.Ashir ne yai saurin cewa,to Ai muna bamu kadai zamu kuma ba,zamuta da wata anan,ameer ne yace dawa zaku tafin,ko kunya babu yace da da waccan,ni INA Santa tamun,in kuma ka hanni:?, dariya ameer yai tare da fadin sai ka shiryu zan baka itta,haba Broz in law ,kalli fa shigar dani,tsabar na canza,dariya kuwyayi😂,amal Ce ta kalli sa,ida sannan tace ,Aunty sa,ida indomie nake so,ameer yai saurin cewa ba watAunty😠,ashiru ma yace to wlh inba tace Aunty ba sai na babballatwa:oops:zaka ballah,amma ba amal ba?itta mana,tab Allah ya baka sa,a.ummi Ai zaki ban itta ko?wani satin kazo a daura aure, sa,ida Ai kina sona ko?ittama ba kunya tace eh,Ai kuwa a ka kwashe ddariya😂,ke sa,ida je ki dafa mata indomie,ashiru ma yace ke amal je ki dafa mun indomie nima, haba Yaya wlh amai zanyi,ameer ne yai saurin cewa,je ki kwanta ki hutawar ki,kai kuma kazu mutafi garby
🙋natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 72🌍
  yau ya kasance,ranar sunan Mami ta zan kadu baby girl,anyi suna taci sunan ummi,.
  sannan kuma ansa ranar sa,ida da ashiru,Aisha da auwal, amal kuma ciki ya tsufa,Dan ako yaushe zata iya haihuwa,.
  suna zaune a Palo suna hira,wayar amal tai ringing, murmushi tai tare da fadin,duk yadda akai nemana taye(nikuwa tsabar kwakwaf sai da na leko sunan da aka samai ,wai my habibi😟),uhmm muma dai mun kusa auren nan nu huta inji sa,ida,😂😂😂haba sa,ida Dan Allah ki tsaya mu kaiki gidan kirki gudu bamu sani ba😜,Ai kuwa gara kuyi saurin kaini inba haka ba wlh zaku Neman Ku rasa,uhmm kinga my Habibi yana kirana,inma my habiba ne INA ruwana,kingaa tafiya ta🚶,da salllama ta shiga dakin,yana ki shingide ajikin gado yana tunani,karawa tayi kusa da shi,tags baima San ta shigo ba,iska ta hura mai a kunne yai saurin bude ido,murmushi yai tare da fadin,wlh na gaji,to tunanin mai kake,ko ka sami wata ne ban saniba,murmushi yai tare da fadin,dama so nake ince miki aure zan kara,:oops:aure to wlh sai dai kaban tkaddara😩,murmushi yai tare da fadin Ai auren mu mutu ka raba ne, Ai kuwa ta kara fashewa da kuka wai saibya bata takardatta,to tsaya kiji wlh da wasa nake miki,ni ban yqdda ba,zaunar da itta yai,sannnan yace kina sona amal?da INA sanka amma tunda zaka kara aure bana,…saurin kissing nata ya fara,tai saurin tureshi tana fadin Yaya ameer cikna
by🙋natty girl💃
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌍DUNIYA LABARI 73🌍
  a rikice yake fadin me ya sami cikin,?Ai kuwa ta kara sakin ihu ,daukarta yayi sai asibiti,bayan nan ya kira su ummi,Ai kuwa tasha wuya,sannan ta zankadu baby boy mai kamar babanshi,murna gun ameer ba,a magana wai shima zai zama daddy,.
  yau ne ranar suna,uwar da ansha kwalliya ,Yan uwa da abokan arziki duk an taru,yaro yaci sunan daddy ameer,.
   bayan wata 1 aka yi auren su sa,ida,su sa,ida ko kukan amarcin nan batai ba,itta da take ma ba,a gari ba,su Aisha kuwa ansha kuka,.
  amal CE taje kaiwa habibi dinta abinci ,suna hira yayinda,abba ya fara wayo,abba suke cewa Dan nasu,ameer ne ke tambayar amal,yara nawa take so ta Haifa,inaso in haifi yara,15,OK Maman 15 kenan,eh dama in kuka ga mata ta fara zama uwa sai Ku daina kiranta da my saidai ,Maman wace:roll:,dariya yayi tare da rumgumeta sannan yace I love you my hobba amal ,itta rungumeshi tayi tare da fadin I love you too my Habibi,
   tom alhamdulillha
anan ba kawo karshen littafi na mai suna duniya labari ,
❤💘💘💗 sadukarwa ga
Hausa novel and other
clever writer
Hausa novel
dandalin matzallah❤💗💖💖
💖
love you Amina tijjani Tashi for your contributions❤💓💗💘💘
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI🌎
   Amal! Amal! Amal!  Naam mama wai ina kika shiga kika barni in ta kwala kira kamar ina magana da yan sama yi hakuri mama wlh ina karatune kuma kinga ba kyau in katse ban kai aya ba ‘to shikenan Allah yayi albarka amin mama  na gode. Yau Amal da ma dalilin kiran shine kinga Tunda kike makaranta muke fadi tashi har allah ya kawu mu kin kusa kammalawa gashi sai an biya kudin weac da neco shine naga wannan sana’a tawa bazata ishemu mu hada kudin makarantar ba shine kawai na yanke shawarar da marka taban  akwai wani gida suna meman yar aiki mai zai hana kina zuwa har Allah yasa mu hada kudin wacce aka kira da Amal naji tace to mama allah ya shige mana gaba amin allah yai miki albarka amin mamana. To yanzu ki shirya inna gama kosan kika ci sai kije gidan marka ta kai ki to mama tana gama fadin haka naga ta dau tsintsiya ta fara share gidan bayan ta gama tayi wanke wanke’alokacin naga har an fara siyan kosai kafin ince a sanmun har ya kare kuma rai na biya nace 😗😗ina juyawa naga Amal har ta canza kaya tayi kyau ba laifi ta karbi kosai taci tace mama na tafi mama tace allah ya kiyaye tace amin. Nidai nace kaga yarinya mai hankali ji yadda take tafiya a nutse  gata kyakkyawa har ta so ta fini kyau
Bye 🙋natty girl 💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI🌎
   Assalamu alaikum! Waalaikumul salam! Aa yau amal din mama ce a gidan nawa wlh aunty marka ina kwana mun kwana lafiya amal lafiya lau  wlh ‘to ya maman taki lafiya qlau to madallah’  dama aunty marka akan maganar nan ne inji mama  “eh jiya munyi magana da itta bari in shirya in zu muje ‘to aunty. (nidai nace nima ina jira) bayan kamar munti biyar sai gata ta fito, to mu tafi ko yar mama tace to muka kama hanya aunty marka na ta faman nasiha akan tayi biyayya matar na da sauki ba ruwanta abin ta bai rufe mata ido ba, itta dai amal tayi shiru sai can naji tace ni kuwa wanne gida ne wannaan aunty marka, ta danyi murmushi tace gidan gidan tijjani tashi mai dala (nidai nace mai dala kuma topa dala manya)  itta dai amal daga nan tai shiru bayan kamar munti goma sai na ganmu a wani katafaren gate shima abin kalla neh  har na so in fadi can naga aunty marka tana buga kofa naga wani murti kekken mutun ya bude kofar yana ganin marka ya bata hanya nace inajin ya santa bayan munshiga har na juyu zan gudu marka ta riko ni nace kardai gidan sai da mutane kika kawu mu tayi dariya iya dariya tace kar ki bada mu mana haka muka shiga gidan, gidan ya tsaru wato muna shiga na yan aiki na fama, can na gano wata na sakko wa daga stair tana ganin marka tai mata wani murmushi tace bari in kira ummin kawai naga koma
By🙋 natty girl 💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 3🌎
      Bayan kamar baa fi minti biyar ba sai gata sun fito itta da wata mata yar madaidai ciya kyakkyawa da itta ga ta sakin fuska tana zuwa da murmushi dauke a fuskarsu suka zauna a bisa kujera, aunty marka ta fara da ina kwana hajiya lafiya qlau wlh y gd, sannan amal ta dauka da ina kwana tace lafiya qlau yan mata ya gida ya karatu lafiya qlau to madallah . Sai naji aunty marka ta fadin dama hajiya wannan maganar da kika ce kina neman yar aiki shine yanzu aka samu gata, a to madallah ina godiya marka allah ya bar zumunci amin Bayan nan marka tace ni zan wuce, to marka sai anjiman amal ma tace sai anjima aunty marka to sai kin dawu daga nan ta wuce sai sannan hajiya tace ya  mata ya sunanki, sunana amal usman ok ko zaki ina ban lbr ki eh nidai ni kadai ce a gun mamana muyan asalin garin nane wato bauchi mahaifina ya rasu ina shekara goma shine mama take da wai niya dani zamuyi exam ne wannan term din in an kuma skull shine zan danyi aiki in samu kudin makaranta, to allah sarki kar ki damu in lokacin jarabawar yayi sai kiyimun magana kar ki damu nan amal tafara godiya ba adadi (nima dai nan take naji hajiya ta kwanta mun a rai mace mai taimako) hajiya ta mike tace to mami kuje ki taya ki girki kafin yarannan su tashi, tace to ummi nan akabarni da wacce akace mata mami, tace dani to tashi muje kitchen ko ba gardama na tashi muna zuwa ta debo dankali da wukake muka fara, ni sunana hajara ana cemun mami ina da kannai biyu amina muna ce mata sa,ida sai sai kamal muna cemai boy sai babban yayan mu wlh in fada miki baida kirki baya san talakawa halin su daya da sa,ida bana san halinsu shikuma sunan shi Ameer mu hudu a gun iyayen mu itta kuma ummi sunan ta maryam sai baban mu tijjani tashi mai dala kin yadda muke, itta dai amal ba tace komai ba sai murmushi da take saboda bata da surutu itta kuwa mami kamar parrot fadi baa tambaye kaba duk dai ma daga gani babbab ce ba yarinya ba
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 5🌎
   What the hell kaiii inalilllahi ummi wace wanne, wlh yaya wai yar aiki aka kawu sabuwa itta zata dinga girki inji sa, ida, hmmm ni ba amatsayain yar aiki na dauke taba sbd yarinyar tana da hankali, kaiii wlh ummi akwai ki da kwashe kwashe, naji sai a sannan amal tace dan allah kayi hakuri wlh ba da sani na bane, to dama taya zaki sani tunda giyar talaici ta bugar dake banza mara hankali kuma wlh kisa a ranki sai na rana mahaukaciya kawai wai kaiii son wannaan kudin da kake takama dashi waya baka yace allah, to allah daya baka shiya hanata inji daddy kuma wlh wannan halin naka da kaiii da sa, ida in baku canza ba wlh sai ranku ya baci marasa hankali kawai itta dai amal kawai murmushi tai bata kuma cewa komai ba hakama mami sai boy da yace haba yaya ameer ka dena mata fada mana kar kasa tai kuka, kaiii dallah rufe mun bakinka a gun kafin in dauke da mari mara kunya (nidai nace hmm)kawai mu kaga ya koma daki kamar iska baa fi minti bjyar ba ya fito lokacin amal ta bar gurinma zama yayi yayi break  a gurguje yace na tafi aiki adawo lafiya suka fada gaba daya bayan an gama break su mami da amal suka kwashe kwani ka sukakai kitchen mami na ba amal hakuri tace ba komai bayan azahar sukai abincin rana aka sawa amal tai musu sai gobe ta tafi gida
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 4🌎
    Amal waike baki maganane tun dazu kin barni ina ta zuba:(, sai a sannan amal tayi magana tace wlh ina jinki nikuwa a wanne skull ki ke? Hmmm ai ni a ATBU nake ina studing biology education ok ashe aunty ce, ke a ina kike wlh aunty a ss 3 nake this year zan gama ok allah ya ba da saa kinga itta kuwa sa,ida addmision take nema ok allah ya rai make mu amin sai a sannan suka gama hada komai soyayyen dankali da kwai suka hi sai rawan zafi dakayan kanshi da suka zuba a flask. Sai a sannan mami tace yauwa saura mukai daining nasan yanzu kuwa ya jira breakfast ai zaki taya ni kaiwa ko? A mai zai hana maje duka debi kaya sai daining suna zuwa kuwa kowa ya hallara daddy ummi sa, ida da boy. Boy yana ganinsu ya tasu da gudu aunty mami ina kwana lafiya qlau my broz, aunty ina kika samu wannaan kyakkyawar aunty gaskiya ta hadu itta kuwa amal murmushi tayi ta wuce ta gaida daddy itta kuwa sa,ida sai wani burtsine burtsine take kamar bugaggen kuno amal ta gaisheta ta wani amsa ciki ciki tana juyowa taga boy yazu kusa da itta yace aunty ina kwana tace lafiya ya ce sunana boy zaki dinga siyamun biscuit da sweet murmushi tai mai tace kar damu , wata tsawa naji sa, ida ta saki dai dallah zu ka zauna kaci  aibinci kaje kana ta bata sai ta shafama talauci to ni ummi ta hau fada itta da daddy itta kuwa amal kawai murmushi tai. Ummi ce tace kiyi hakuri amal karki damu ni a matsayin ya na dauka ki, amal tace ba komai na gode sai a sannan mami tace dan allah amal debomin ruwa  a cup sai na surkawa boy ruwannan, to tace kawai ta wuce tana tafiya naji tafiya a stair  daga kan da zanyi na hango muku wani hangsome guy fari dogo mai hanci yasha kayan  aiki ya farar riga da court  a hannun shi da sai wani kanshi yake zubawa kana ganin shi kasan yana sauri ne , yana zuwa yaja kujera ya zauna. Morning ummi and daddy Morning our son suka fada tare suma kanne suka kwashi gaisuwa sai a sannan  amal ta karasu dauke da cup din ruwa tana tafiya taka step din da xatai kawai kafarta ta kauce ta fadi shi kuwa wannaan ruwa bai tashi zubewaba sai a jikin Ameer 😳
To ya kuke ganin zaai
By 🙋natty girl 💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 29🌎
  Tana fitowa ya tada motan tashiga ta zauna,’ta na kallan waje har suka fito suka hau titi bawanda yace kala,”murmushi naga ameer yayi tare da fadin gaskiya kanwar amarya kinyi kyau har kinso ki fita hadewa Ma, banza tamai,” gashi yauwa take ji,’ nidai ayi sauri a akaini saboda ina da abin yi, murmushi yai tare da tsayawa a wani restaurent ya shiga,’ba,a fi minti biyar ba sai gashi yafito da leder a hannu miki mata yai tare da fadin nasan kina jin yunwa,”da taso ta basar amma kuma gashi yunwa take ji,karba tayi ta bude taga kaza ce,”bude ciki tai taci kayanta ba kunya har ta kushi ta ajeye sauran sannan tasha fantan da ya siyo mata,”murmushi yai tare da fadin wannaan  nawane aka rage mun, 😒uhmmm zaka iya dauka, to na gode,’ lokacin da suka shigo gurin sa,ida ce take tan bayane bayane tana ganin su ta sakko da sauri tayi gunsu, shi kuwa mai bayani ya dau speeker tare da fadin, kaga babban yaya da matarsa kenan kaiii masu daukar hutu dan allah a dauka min hutan babban yaya da matar sa dan sunyi matukar da cewa, gaskiya babban yaya ya iya zabe ai kallo ya kuma kansu, yayin da masu cemara ke ta faman daukar hutu🎥📷📹wow yaya kudan tsaya in muku hutu wlh kun hadu tsaki suka jaa a tare,”amal ce tai saurin cewa sai wani fasa kai kake ko? To wlh kasa a ranka ka tabo bala,i banza mugu kawai kuma allah ya isa,’tai sauri tabar gurin,”murmushi yai tare da zuwa gurin su Auwal (ni kuwa nai😂😂nace kaji mutun har ya daura aure) haba amal me kika tsaya yi tun dazu me dai mu zauna zan baki labari ai wannaan can mugun yayan naki ne, can na gane muku asmee ta duri ruwa kamar zata fashe, fadila ce ke fadin kinga asmee ki hakura da mutumin, tunda shi baima san kina yi ba,”kinga fadila in baza ki taya ni shawo kanshi ba kawai ki min shiru, to allah baki hakuri, ameen.
  Haka dai akasha perty, yayinda amal tasha liki saka makon rawar indian da tayi, har ameer ma ya mata liki. Haka dai aka sha perty a ka watse, Washe gari a daura aure, sannan aka kai amarya gidan mujinta dake unguwar GRA su amarya ansha kuka yayinda su aunty sa,adatu ake wa, azi, su amal ma ansha kukan rabuwa da aunty.
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 6🌎
   Shikuwa bayan fitan ameer ya na ta fiya a motar sa ran a bace inya tuna da amal kawai saida inji ya tafka tsaki (nima nace aikin  banza anbi an damen da tsaki 😗) bayan kamar minti 30 sai gamu a wani kata faren campany a bakin gate naga ansa daimond campany wow kuzu kuga yadda ya tsaru wani abin mamaki shine kunga yadda ake bashi respect duk inda yabi sai kaji ana good morming sir Shikuwa sai dai ya daga hannun kawai inda sabu sun saba stair naga ya hau ya shiga wani office gaba daya office din glass ne ya na ganin ma,aikatan yana zama naga ya dau waya yace i want to see the scatery bai jira amsaba ya ajjiye phone din yana duba file can nagano wata budurwa ta tahu sai wani kararraya take (nidai nace topa) tana zuwa tane good morming sir bai amsaba yace kin aika wannan letter tace yes sir ok you can go ok sir but ko in taya ka hira? Hira kika zu ko aiki get aut plz (nidai nace kaji banza ana kura ta na tsayawa mtwss😗) haka ta fita wai ashe itta sanshi take nace topa tana fita naji ana asmi kin shawu kuwa hmmm kidai bari ai sai na sha dabir tukun to allah ya taimaka yauwa fadila dan allah ki aika letter nan plz yanzu namai karya nace na aika mai ok kar ki damu that my fadila na gode you are welcome (hmmm mudaije zuwa)
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 7🌎
   Salam alaikum, waalaikumul salam aa amal kin dawo wlh mama ya aikin? Da godiya wlh mama matar na da mutunci kuma yaran gidan ma wlh suna da kirki, to allah ya tai maka ameen mama bari inyi wanka zan tafi islamiyya, to bazi tsaya kici abinci ba aa mama naci a can yauwa na manta matar tace in lokacin exam in fada mata zata biya mun to shikenann gaskiya dole inje godiya, gaskiya kam wlh mama akwai wasu yaranta biyu basuyi halinta ba kwatakwata basu da kirki ko halin wa suka daukko sbd baban suma yana da kirki wlh, to kedai ki bisu a hankali to mama, yawwa amal yau yaushe ma yau jamaa gobe  a sabar ok bari inje inyi wanka intafi islamiyya duk da daima munyi sauka kar malan yace mun guji makaranta, to ya dai fi bayan kamar minti 30 sai gata ta fito a shirye to mama zan wuce tom a dawu lafiya amin to ina uniform din? Ai malan yace sun yaye mu sai dai in munje mudinga kula da yara sannan muma mu dinga tulawa ok to adawo lafiya allah ya sa bayan ta fito ne naji ana amal amal kaiii haba wannaan kira haka hhhhh wlh ya islamiyya zaki kawas eh to muje suna tafiya suna hira amal na tambayar aisha shirin da take wa exam din da zasu fara nan da 2week kedai bari har mafarkinta nake hhhhh allah wlh weac fa da neco to allah ya bamu saa amin. Yauwa kawas wlh wani gida nake zuwa aiki haba wlh nan ta kwashe abin da ya faru ta fada ma aisha, aisha ta tabe baki lalllai wannaan guy din bai sanki ba zai jawuwa kanshi bala,i amal ce ta daka mata duka tare da cewa nice bala, in hhhhh to ai na san ki ne wannan murmushin naki na mugunta hmmm to ai baki san wani abu ba wlh tsoran shi nake da gani baida wasa gani nake bazan iya mai komai ba, tab aikuwa kina tsaka mai wuya muddun kika nuna kina tsoranshi ai kawai ki mai rashin mutunci san ran ki hmmm kawas kenan ai bazkiba kenan kodai kodai kodai me aa na sani ko kin fara sanshi 😜 allah kar ka wu ranar nan wlh na tsane shi wanda bai kaunar talakawa mtsww😚😗😗har kin batan rai to yi hakuri kinga mun karasu makaranta haka suka shiga suka shishiga class din yara sunayi suna yin nasu har shidda daidai sannan aka tashi kuwa ya tafi gida
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 8🌎
   Washe gari bayan tayi aikace aikace taci kosan ta ta kama hanyar aiki wajen karfe tara tana zuwa bama su tashiba kawai ta wuce kitchen ta daura breakfast, soyayyar doya da kwai tayi musu da wani sai tea and bread nan da nan gida ya dau kanshi har ta kammala, bayan ta gama tana hada kayan zuwa daining sa, ida ta zu tana wani ya tsina itta kuwa amal cewa tai ina kwata da ban kwanaba zaki ganni kinzu kin wani dami mutane da hayaniyar kwanika a gida ga abinci da gani bazai yi wani test ba mtsww itta kuwa amal murmushi kawai tai ta cigaba da aikinta. Waike dan allah me kika dauki kanki da ana miki magana bazaki tamkaba saidai kiyi wa mutane murmushi banza kawai, murmushi amal tayi sake tace banda abin sa, ida ai indai mai kudi yana magana talaka baya sa baki sai dai yayi shiru ya saurara, oh rashin kunya zaki mun, la ina ni ina rashin kunya wa uwar gida ai ban kai nan ba, ke dallah rufe mun baki wlh ki kiyaye ni dan kuwa kikace zaki shigo gonata wlh ba zakiji da dadi ba mara kunya kawai tana wani juya kamar iska, hmmm allah ya shirya aunty mami ta fada sannu da aiki amal, a aunty ina kwana mun tashi lafiya qlau wlh to madallah, kinga wlh amal indai bazaki tashi tsaye kan sa,ida to wlh zata hanaki sakat  a gidannan kinga ni ba wani zama nake ba ina zuwa lacture in kin ganni to bani da lacture kinga sai ki tashi tsaye, murmushi naga amal tayi kawai suka wuce daining
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 12🌎
  Ina fatan dai kin san ban karya ba ko? Eh na sani, to sai a wuce aje a dafan abinci, to me zaa dafa ma? Towon shinka miyar kubewa ya fada a takaice ok angama. Ta na zuwa daura ruwa a tukunya sannan ta fara jajjaga kayan miya har ta gama sannan ta daura sanwar miyar, ba,afi 1hr ta kammala ta fara kaiwa daining Shikuwa yana palo yana kallo bayan ta gama taje ta ce amai na gama, yuwayai yace nifa na fasa cin wannaan dama bazan iya tashi bane yasa banzu na fada miki ba ni yanzu cos_cos nake so da miya, hmmm ajiyar zuciya amal tai tare da yin murmushi tace an gama ta kama hanya ta kuma kitchine, ya tsuna fuska yayi tare da cewa wai itta yarinyar nan bata fushi take nufi to wlh yau sai na sata tayi fushi,
  Haka amal tai mai abin da yace ta fara jerewa a daining yana ganin haka yan ganin haka yaje yadauko ayaba a frige bayan ya gama ci yaje daining ya zauna yace da itta ta dauko mai ruwa a frige ta nufi frige yai maza ya tashi yaje bakin kofar kitchine yasa ayaba tare da yin murmushi itta kuwa bayan ta kawu mai har zata wuce yace ta dauke wannaan towo da miyan tasan yadda zatai dashi haka kuwa akai ta debesu gaba daya tsabar yawan kololin bata ganin gabanta zuciyar ta daya take tafiya tana zuwa bakin kofar kitchine taji santsi ya kwasheta (hmmm tani na rufe ido)ji kake tatsatsa kololin a kasa bude idon da zanyi na gane muku amal a kasa duk miyar tai mata wanka😬Shikuwa ameer mai yake banda dariya harda rike ciki yace kdan ma kikaga wlh zakisan kin tabo ni
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 9🌎
   Bayan sunkai abinci daining kowa ya kammal amma banda ameer an fara break ummi tace a amal bazi kici bane? La naci nawa ai, aa wlh ummi bata ciba kawai kunya take ji, hmmm kinga amal ki dauka nan gidan ku ne kar kice zaki ji kunya zunan ki zauna muyi break plz, mtswww wai ummi dan allah kice ta wani zauna aci abinci tare kamar wata yar gida, hmmm to da yar maye, haba daddy dan allah kai mata magana mana aa indai akan wannaan ke dashi to wlh na fasa cin abinci, ki fi ruwa gudu inji aunty mami hmmm allah shirya ameen. Wai mami ina ameer ne wlh har yanzu ummi bai tashi ba kuma na san inya tashi zaice sabun abinci zaici wannaan ya mai sanyi zakimai wani aii, haba ummi lacture zani yanzu ma kuwa ok amal sai tai mai ai sai haba ummi sai mace machine ba ga sa,ida nan ba amal ce tai saurin cewa aa aunty karki damu zan yi ai aiki nane haba amal ki dinga hutu mana, hmmm banda abin aunty ai ba wani aiki bane to shikenan ai.
    Ina leka dakin ameer na ganshi kwance yana wani murmushi sannan naji yace na san mami na da lacture sa,ida kuma fita zatai ummi kuwa bazata mun girki ba saboda haka waccan yarinyar yau zata gane kuranta zata san ta zubamun ruwa a jiki  yau saina wahalar da itta wlh
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 10🌎
   Ummi zanje gidan su kawayena, ok jirani zaki sauke ni a gidan sunanan kar suce bana zuwa gidan mutane  inyaso inzaki dawo sai ki biya ki daukko ni ok to ummi ina jiran ki. Yauwa mami kikace zaki lacture ko eh yanzu ma kuwa to adawu lafiya allah ya sa.  Amal! Amal aa aunty harkin fito eh amal yanzu zanje lacture kuma vanjin zan dawu da wari saboda haka kawai ki daura abinci rana, ok to me zaa da fa? Koma maye kikaga dama ni zan wuce to a dawo lafiya ok bye. Hmmm yau kenan ni kadai zaa bari a gidan wlh tsoro nakeji sbd haka da wuri zan gama abinci in tafi ummi ta katse mata tunani amal zamu fita kuma ba zamu dawu da wuriba kawai in kinyi girkin saiki wuce sai da safe ko to adawu lafiya, allah ya sa.
   Shikuwa ameer najin fitan su ya shiga wanka ya fito ya tsaba ado ya fito, a palo ya ganta tana kallo wanda a zahiri hankalinta baya kaiii, keeeee uban wa yabaki damar hawa kujerar masu kudi? Ko wlh talakawa kin kuka sami gu sai a hankali banza kuma wlh wannan ya zama na karshe na kara ganinki a kan kujerar gidannan kiga itta dai amal murmushi tai tare da mikewa
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 13🌎
   Yanzu ya ameer kana nufin kace kai kamun wannan aika aikan? To da mekike tunani ai kadan ma kikaga hmmm murmush tai tare da cewa na gode amma kuma ka sani allah ba azzalimin bawan sa bane, oh  ke ki san wannan murmushi ta sake tare da fadin dama nasan abu mai wuyane kasan hakan, uhmmm kinga tafiya sai inga yau yadda zaai a tafi gida wuri, murmushi naga ta sake tare da fara debe kulolin ta wuce ta barshi shima ya nufi daining.  Haka taje kitchen kawai na gane muku amal tana hawaye tare da fadin duniya ce wataran sai labari, ni yanzu ya zanyi kayana duk sun baci allah ka kawu min mafita abin da fadi kenan ta fara shirin dura abinci rana.
Shikuwa ameer wani dadi yake ji nasan ko bata nunan taji haushi ba aranta kamar ta mutu zataji haka ya gama cin abinci tare da fadin yau ba inda zani inga yadda game din zata kasance.
Itta kuwa amal bayan tagama abinci shinkafa da miya tai musu ta yayyanka cabbege ta jere komai a daining sannan ta dauku hijab dinta da niyar tafiya, Amal har na dawu baki tafi ba wlh aunty aiki ne yau yamin yawa, ok sai da safe yauwa aunty plz in kina da kayan da zaki ban in dan saa wannan sun baci, inalilllahi garinya haka amal, wlh aunty miyace ta zube mun, eyya zo mije dakina kiyi wanka sai kisa wasu kayan, ok
  Shikuwa ameer ya hade girar sama data kasa shiba haka ya su ba, waike mami wacce irin yarinyace banda rashin hankali irin naki ki rasa wa zaki ba kayan ki ya sa sai talaka, haba yaya ameer nifa ban dau duniyar da karfi ba ai allah ma yace ka tai maki na kasa da kai, ke dallah rufe mun baki wawuya kawai sai kije ki ta bata ai, sai kace nace kimun waazi wuce kiban gu kafin inzu gurinnan banza kawai.  Haka suka tafi suka barshi da bakin ciki baa fi 30m sai ga amal ta fito da wasu kayan da na ta a hannu, amal ki kawu kayan naki sai aba mai wanki ya wanke in yaso gobe sai ki tafi dashi, aa aunty wlh na gode innaje gida zan wanke to shikenan ai ,
  Dariya sukaji ameer nayi tare da fadin jibi yadda take washe baki wai itta tasa kayan masu kudi harda wani yin kwalliya danta samu saurayi da kayan mutane banza kawai, murmushi tai tare da fadin aunty sai gobe ok allah ya kaimu amal
By🙋natty girl💃🏾
From hausa novel and other and clevers writters group
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 14🌎
   Amal wai yau maiyasa baki da wu da wuri ba wlh mama yau aiki yamun yawa shiyasa to shikenan allah ya taimaka amin, salam alaikum, waalaikumul salam, yau aisha ce a gidan nawa? Wlh tunda ke kinki zuwa mama wuni lafiya qlau aisha ya mamaki tana lafiya wlh. To aisha zomu shiga da ga ciki, hmmm amal ya karatun muna ta fama wlh kedai bari allah dai ya bamu saa muma mu shiga uni dinnan dai da ake fada kedai bari,,ke yau ban baki labariba wannaan mutumin na gidan da nake aiki nan ta kwashe labarin ta fada mata me aisha zatai inbanda dariya itta kuwa amal ta kulu tai mata shiru kawai sai da tasha dariyar sannan tace gaskiya ya iya mugunta wannaan ya sunanshi? Oho ban saniba haba kawas kar kiyi fushi mana ban sanki da fushi ba dan allah ya sunan shi? Ameer! Karki cinyeni, kaiii ameer da amal zai bada ameeramal sunan ya hau👌ke dallah malama ban san iskanci allah ya rabani da auran shi toni inba kaddara ba ai ba abin da zai kaini gidan suma, uhmmm bari kiga zan wuce gida, to kawas sai na zo to allah ya sa, allah ma zaisa.
Haka dai rayuwa ta kasancewa amal tana aiki a gidan su ameer har allah ya kawu yau zasu kuma skull, haka ummi ta bata kudin registeretion ta biya domin kuwa sun zama kamar yan uwan juna har sun saba da maman amal. Shikuwa ameer yafi kuwa jin dadin amal ta kuma skull ko ba komai ta rage zuwa gidan duk da shima ba wani zama yake ba yana gurin aiki.
Yau ta kasance ran alhamis kuma yau ne su amal zasu gama neco cetering/craft ce last bayan sun fito ne kuwacce daliba na murnar gama makaranta ana ta hutuna sannan kuwa ta watse zuwa gida wannaan kenan.
  To amal tunda har allah yasa kinga ma makaranta kuma dama sbd kudin makarantar kike aikatau kinga yanzu shikenan sai ki daina, a haba mama to in result ya fito fa sannan ace a lokacin zaa fara neman kudin makaranta kinga ba amfani kenan kuma muna samu muna ci da kanmu sbd haka gara inci gaba kawai har allah yasa mu dace, to shikenan amal allah ya shige mana gaba amin mama, hmmm wato ke bakya zancen aure sai karatu nagama ba kula samarin kike ba, kaiii mama ni burina yanzu kawai inyi karatu in samu aiki in tai maka miki to allah yai miki albarka amma gaskiya kina samun addmission zakiyi aure kisa wannaan a ranki
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 16🌎
Haka suka nufi hanya ba wanda yace da kuwa kala itta kuwa amal tunani take wannaan baida imani ko mai zai mata nan gaba kuma oho allah ya kareni daga sharrin sa dai, aunty mami ce tace ni kuwa ya ameer baka da budurwa ne, hmmm budurwa kuma ni har yanzu banga wacce tai mun ba kinsan ya wancin mata tsoro na suke saboda haka na fisan macen da bata tsorona kuma mai ilimi yar uni wacce tasan maye aure wacce ta iya love to indai na samu irin wannaan matar kawai zanyi aure, yau ke bikinki ba saura 3week ba kika sani ko insamu wacce nake so anan hmmm yaya ameer kenan da zaka ban dama dana zabama matar aure, ke din?  Eh mana,  tab ki zabomin kucaka daii allah ki kiyayeni mami inba haka ba wlh sai na saba miki, to yaya ameer me kuma na ma ai bance ga wadda zan zabama ba, ke dallah rufemun baki karki jawa mutun raini kinzu kina magana a gan talaka hmmm yaya kenen, Amal ke kuma wanne irin miji kike so murmushi tare da fadin bari mu dawu daga kasuwan sai in fada miki kinga muna, ok promise? Promise .
  Haka suka shiga kasuwa suka dinga siyayyaya kayan miya, fruit, su kayan kamshi da  dai sauran kaya, shikuwa ameer na gefe can naga ya tako inda amal take saiji tai yace, ki debe kaya yadda zai isa naga kina wani fargaba mu kinsan masu kudi, kudi ba matsalar mu bane murmushi tai tare da fadin ai kasan allah baya san almubazzaran ci sbd kaga sai a debi kayan yadda zaiyi dai-dai da yadda ake bukata, kaga guntun kudin zai iya yin amfani wataran tunda ba kullun ake kwana a gado ba wataran  allah zai iya karbar kayanshi kaga kuma ai ba kanta, hmmm ke wato naga kin wani fara rainani amma zanyi maganin ki, hmmm amma ai nima bakasan yadda nake ba ko sbd haka karya ka sake fa ka kaini bango, kara matsowa yai kusa da itta tare da fadin inna kaiki me zakiyi? Aa dan matsa baya kar inshafi girman kan masu kudi, kaga na gama muje kayi driving namu zuwa gida, wucewa tai ta barshi baki bude, to wannaan me take nufi tana nufin am har driver haba it can,t be wlh sai nayi maganin yarinyar nan(nidai dariya nai nace kadan ma kaga ai) aunty har yanzu baki gama bane aa  a gama muje kawai, yaya we are true, ok let go.
To Amal ina saurarenki to, ok nidai a yadda na tsara mijin da zan aura zan so ace ya kasance mai hankali wanda ya san ya kamata mai kaunar na kasa da shi da taimaka musu sannan bana san kyakkyawa da yawa saboda allah ya zubamun kishi, sannan kuma bana san mai kudi sosai wanda zai dinga jin shi kamar yafi kuwa to kinji irin mijin da naso, wow allah ya baki amma zansu insanshi, la aunty aike ce komai a bikina sai kinfi kuwa sanin wanda zan aura, hmmm to wayama sani ko in hadu dashi ran bikin ki, kinga abin zaizu da sauki, kaiii amma da zaki ban dama kema dana nema miki mijin aura, kaiii dallah malamai kun damen da surutu kuma ma zancen samari wasuma ko samarin bashi da shi ammma har wani zabe yake, kawai ku canza hira ko kuma kuyi shiru in kuma bazaku iyaba in sauke ko, a yi hakuri munyi shiru. Can na gane muku amal na danne dariya amma saida ta fito, a amal maiya faru kike dariya ne, wlh aunty na tuna wata hausa ne, wai na miji da suna hajara kuya abin zai kasance, hhhhh amal kema baki da dama wlh. Shikuwa ameer ya cika sosai wato ma tamai dashi mara hankali dariya ma ya bata lalllai dole in saita yarinyar nan zatasan dani take zancen.
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 17 🌎
  Bayan sun kuma gida sukai aikace aikace sannan aka fara girki, ni kuwa aunty ina boy na dade ban ganshiba? Wlh kanin daddy ne da yazu ya tafi dashi can wai zaiyi karatun acan amma nasan zasuzu ran bikina na, ok (nidai ina gefe ina kallan girki) tab kunga wani cous-cous with egg soup, da scrumble egg, kidney soup, spring rolls da wani abu wai egg in egg dashi da cake din mana nidai zansu inci wadannan biyun, lemo kuwa baa maganar su, haka aka dinga jere su a daining, wai aunty in sunzu a daining din zasu ci abinci, aa nasan bazasu yardaba guest room zamu kaiii, ok, yanzu dai zu muje mu shirya nasan sun kusa zuwa, ok, lala ya ameer ina zaka bayan nace maka insunzu zaku gaisa, mtswww kina da matsala wlh inda bani da niyar tsayawa ai da tuni na fita abuna, kar ki damu yanzu zan dawo ok, ok adawo lafiya, to wai itta waccan yarinyar bata gama abin da take ba ta wuce ta tafi gidansu mana, haba yaya ameer sai ta gaisa da shi ai, ni inda samune ma ta kwana a gidannan, wanne gidan? Nan mana, tab saidai indai bana gidannan amma muddin inanan wlh bata isa ta kwana a gidannan ba, wai yaya dan allah in tambaye ka mai amal ta tsarema a gidannan nan ne, ni kawai na tsane ta ne, hmmm aunty kika ce sun kusa zuwa kuma mun tsaba taba lokaci kizo mu tafi mana, ke dallah kin isa shiga tsakanin yaya da kanwane innace bazata tafi bafa, aunty kinsan wani abu wlh bana so in ban kasa da mutun ba yace zai dauka, hmmm kinga amal zu mu wuce 🚶, hmmm murmushi yai tare da fadin yarinya kenan zakizo hannu nasan sanda zan miki rashin mutunci.
   Bayan shigar su mami ta wuce tai wanka sannan ta fito tayi shafe – shafenta sannan tace to amal ready, wato kuzu kuga yadda amal ta wani zauna tana tsaba mata kwalliya nidai rike bakinai nace to itta wannaan a ina ta san wadannan kayan har ta iya ammafani dashu  Allah masani, wowww aunty kinga yadda kika hau kuwa, ni kuwa amal a ina kika iya kwalliya? La aunty wlh a makaranta ake koya mana, wannaan  wacce makaranta ce ana kwalliya sannan sukuma koyawa ma suke, hhhhh aunty kenan wlh wata malama ce ke koya mana amma tace ban dayi azo makaranta dashi amma tace indai munyi aure munawa mazajen mu, lalllai kam nima zaki koyamun ai, aunty kenan nasan kema kin iya ai, uhmm kinga je kiyi wanka ga kaya can kisa koda kin fito bana nan ok,( wato nikaina da na ga aunty mami sai da na kusa faduwa nace gaskiya ta hadu) wata atamfa tasa mai purple da yellow sai dan baki da fari a jiki tasha daurin mai fanka, kaiii aunty wannan ran biki bansan ya zaki zama ba irin  ado haka, kedai amal bari, ina zuwa bari inje in gama hada kayannan ok, itta ma amal shafe shafe tai sannan tasa kayan ta atampa ce za da racin baki sai dan fari a girki, abin fari da jan kaya sun mata kyau sosai sannan ta danyi light make up sannan ta dauko comb tana gyara gashinta wanda yasha saloon, jitayi an turu kofa tare da fadin mami 📢📢
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 18🌎
Masha allah , amma gaskiya yarinyar  nan ta hadu, amma matsalar talaka ce duk a zuci yake wannaan tunanin, itta kuwa amal duk ta wani birkice, allahumma allahumma ajirni fimasibati, yau shikenan allah kadai ya san muguntar da zai mun, bata kara tsurewa sai da taga ya rufe kofa yana takun kasai ta zuwa inda take yana wani murmishi, na shiga uku ya zanyi in gudu ko in tsaya, kara suwa yai daf da itta, itta kuwa tana jikin madubi ta kasa gudu ji take kamar tayi fitsari a gurin, hmmm wana kama? Mai maita abin da kika fada dazu, t.. O ni.. Me nace? Oh kin mata kenan kara matsawa yai daf da itta, dan allah ya ameer kayi hakuri wlh ni badakai nake ba, ohh gaskiya kinyi saurin bada hakuri kina nufin kurinki sai a gaban mutane ki keyi kenan, shiru ta mai ganin haka ya kafarshi ya taka kafar ta, wayyo dan allah ya ameer kayi hakuri naji wlh sai a gaban mutane  nake kuri na, allah bazan sake ba, hmmm ai duk da kinban hakuri tunda kikazu hannu yai ba mai kwatar ki, amal📢📢muryan mami yaji da alama dakin ta nufu, hmmm you are so locky ki godewa allah amma zamu hadu watarana, bakin gado yaje ya zauna a lokacin mami ta shigo, laa yaya harka dawo wlh banan ne sorry, ni ungo sa kunki kinje kinbar wannaan a gun kaya masu tsada alhalin kinsan data iya amma fi da suba laa wlh ya ameer ta.. Keni rufemun baki saikiyi sauri dan kinsan sun karaso, ok ganinan zuwa, sai alokacin ta lura da amal batama haiya cinta, ke amal📢📢naam lafiya me ya faru ko ya miki wani abunne? Aa aunty sun karaso neh eh mana ke nake jira kizo mukai kayan, haba aunty ke zaki gaba ni kuma sai in kawo abincin daga baya yanzu kije kawai, ok amma fa kiya sauri yanzu kuwa aunty, ok nina tafi sauke ajiyar zuciya tai da godewa allah daya kwaceta da bansan mai zaimun ba da ga nima dan iskane wlh kuma allah ya isana mugu kawai
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 19🌎
  Salam alaikum, waalaikumul salam ina wunin ku lafiya qlau, ya hanya? Mun gobe allah to sannan ku, tashi tai ta fita sai gata da kuloli na abinci sai direwa take suna mata sannu, ta je dauko na karshe ne suka hadu da ameer a hanya ta ganin ta hade rai shi abinma dariya ya bashi tare da fadin sai wani zumudi kike waike kinga samari ko to wlh muddin ina nan bazaki sami mai cewa ya sanki ba murmushi tare da fadin ban da abinka dan samari ai baka san wace amal ba kawai dai kasan tana zuwa gidan ko ne amma ai ni innace ma a yanzu ba wani saurayi da ya data furtan so, ai kaima saika karya ta kasan amal ta wuce nan, hhhhh allah yan mata yo dama ai sai kuca kaiii irinki ne zasu ce suna sanki amma ba irin mu masu aji da isa ba, hmmm yo kuma na nawa irin kune kuke karewa a auren kucakai kaga tafiya ina da abun yi bye sai ka karaso murmushi yai tare da fadin ni bansan dalili na nasan sa,insa da yarinyar nan ba, barinma inta tsorata kamar ba itta ce dazu mai bada hakuri ba hmmm zamu sake haduwa ai.
Haka ya shiga ya gaisa da baki sannu ya zauna suna hira itta ma amal din na zaune, uhmmm amal wannaan shine mujaheed wanda zan aura kenan, ok shine uncle dina kenan, wannaan kuma umar abokinshi ne sai daya abokin nashi aliyu,(gaskiya suma hadu barinma mujaheed din) dogo shiba fariba shiba baki ba suma abokan nasa duk haka take amma ba su kaishiba sannan shima baikai ogo ameer ba, ameer ne yace to bakin mu kuna son gani na gashi mun hadu amma ban hada muku gift ba, umar ne yai saurin cewa laaa wannaan ba matsala bane indai zaku bamu kanwar nan taku ya nuna amal itta kuwa murmushi tai tare da kallan ameer shima murmushin yai tare da fadin eyya ai mun mata muji aurenta ma ya kusa nan da wata 1,haba yayan mu yanzu kana nufin na loser gaskiya ka loser, mami ce tace ya ameer.. Yaushe, laaa karki damu bari mu baku guri keda mujaheed din sau ku dan tattauna, abokai kuzu mudan zaga gari ko, kamar kasan muna san zagawa inji aliyu, murmushin ameer yai tare da kallan amal ya ga shi take kalla baki bude, daga mata gira yai tare da sake murmushin itta kuwa hade rai tayi a ranta tana cewa amma wlh ya ameer bai da mutunci to wai me yake nufi ne umar ne ya katse mata tunanin ta hanyar cewa to kanwar mu ai zaa gaiyace mu biki ko, tsawa tai tama rasa mai zatace, ko bakijina ne murmushin tai tare da fadin mai zai hana, ok aboki mu mun fita sai mun dawo zamuci abincin amarya, murmushin mami tare da fadin adawu lafiya, uhmm aunty bari in wuce, ok plz anjiman ki dawo dake da sa,ida su gaisa ok bye
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 20🌎
Bayan ta fita dakin mami ta wuce ta kwanta a gado tana game da i-pad din mami, baa fi 1h ba taji shigowar mota alamun sun dawo kenan, Gi gaba tai da game dinta, aunty mami taji ta shigo ta fadin, shine kika barni inyi serving abincin ni kadai ko? To aunty ai na san zaki iya ne, na barsu suci abinci insun gama kuma zasu shigo su gaisa da su ummi da daddy, ok, amal kinsan dazu ya ameer yaban mamaki wai anba da ke:mrgreen:to lodai yana ciki ne? Uhmmm aunty ki barshi kawai cewa yai indai yananan ba wanda zece yana sona kuma dama ni yanzu ba bu lamarin saurayi a gabana shine dai da bai gane ba, uhmm to allah ya kyau, haka suka zauna suna hira har saida ta tabbatar sun gama cin abinci, to amal bari inje in shigo da su, plz in sun gama gaisawa ki shiga dakin sa,ida kice tazo su  gaisa, ok aunty amma wlh bana san shiga harkarta wlh, to bani nace kije ba, tom shikenan, haka kuwa akai bayan sun shigo sun gaggaisa da su ummi suna fita ta tashi tasa hijab dinta ta fota zuwa dakin sa,ida, salam alaikum, waalaikumul salam ta ansa ciki ciki, lafiya kika wani shigo mun daki ko ance miki nan dakin aunty mami ne, laa kwantar da hankalin ki sa,ida dama ai kinsan bana shigo wa dakinki amma sai ki tsaya kiji dalilin zuwa na ko, ke ni bana san dogon bayani kawai fadin abinda ya kawo ki, murmushi tai tare da fadin, aunty mami ce tace waiki zo ku gaisa da su uncle mujaheed, to itta maye na dalilin cewa inje mu gaisa ba dazu ta gama cimun mutunci ba sai kace nidin banda zuciya, haba sa,ida yanzu ke kirasa dawa zaki fushi saida yayarki mai kaunar ki saboda wlh gaskiya take fada miki, ke dallacan dama dole kice haka mana tunda kinshiga tsakanin jini biyu, hmmm to dan allah dai kiyi hakuri kizo muje, dan allah, hmmm wlh kinyi sa,a kin risina da wlh ba inda zani, murmushi tai tare da fadin to bari in jiraki a bakin kofa , to cemiki nai ban san hanyar, aa tace dai muje tare ne, kaiii mayya ma haka ta ganki ta bari ni muje ai a shirye nake, suna tafiya ta wani hade raii itta a dole mai fushi, uhmm in bazi damu ba sa,ida ki dan saki fuskar mana zaki danfi kyau ☺;)murmushi sa,ida tai tare da fadi a zuciya ta mai fushi dake ya wahala amal, you are different itta haka allah ya yi ta bata fushi.
Salam alaikum, waalaikumul salam kaiii dama sa, ida ki na gidan saida muka kusa tafiya zaki zo, hhh ina wani ya mujaheed, ina wunin ko lafiya qlau sa,ida manyan mata sai yanzu aka ga damar zuwa kenan inji aliyu, hmmm to ai fushi take dani shine ya shafa harda ku, kaiii amarya akan wanne dalilin zaki batawa kanwar ango rai inji umar, lefi tai aka mata fada shine take fushi, yanzu ke my mami ki rasa yaushe zaki batawa kanwar tawa rai sai ranar da zanzu to ka ki sake.
Kaiii amma abinci nan yayi dadi amarya, to ai kasan muddin amal na nan dole abincin yayi dadi, kaiii aunty wlh itta tayi ya aliyu ni kawai lemo nayi, shiyasa naji lemon yafi dadi in umar, mujaheed ne yai saurin cewa eh sanda ka cinye abinci harda suke kwano aika manta, dariya gaba daya sukai sosai tare da fadin mu zamu wuce, kaiii ammafa sunsha kyauta ba karya, umar ne yace shi tashi kyautar daban zai wa amal, yabata 6k taji karba yayi yayi ammata ki sai aunty mami ce ta karba tare da fadin karka damu zan bata, haka sukai musu rakiya har mota sannan suka koma gida
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 21🌎
  Kaiii amma yau amal a gidannan zaki kwana, a haba aunty yanzu fa 5 saura ai har zan kuma gida, Allah kawai ki kwana, aunty banfa fadawa mama ba amma ki bari ran bikin ton ana sati zan kwana har sai kinbar gidannan  to ai shikenan, yau miko min wancan sakon da ya ameer ya kawo min dazu, gashi, to ki bude mana, wow aunty sabuwar waya kikai amma ta hadu sumsum galazy, uhmm ummi ce tace a siyo miki akwai sim a ciki kisa ammata charge ma saiki kunna, kaiii aunty tsaya mana wai wa aka siyo wa? Ke mana, dan allah kaiii amma nayi murna wlh, bari inje mata godiya jirana moje, ok salam alaikum, waalaikumul salam ummi sannan da hutu yauwa sannun ku, to ummi naga waya na gode allah ya kara budi, to banda abin amal ai kema kin zama yar gida, ummi ni zan tafi gida, ok yanzu zan aiki ameer bari saiya sauke ki a gida, tom ummi bari inje in shirya, yanzu amal bazaki kwana ba Allah aunty kinga ban fadawa mama ba, to intaga baki kuma ba ai tasan kinanan, allah nasan hankalinta ba zai kwanta ba, tom shikenan amma ran biki allah sati zakiyi a gidannan, indai wannaan  ne karki damu, salam alaikum, waalaikumul salam sa,ida wai dama fushi kike dani, aa aunty mami, ai amal tamun waazi (nikaina nayi mamaki yadda sa, ida ta sakko haka hartana safin fuska wa amal yau) amal ummi tace kije yaya ameer yana jiranki, ok aunty zan wuce to muje in raka ki, to amal sai gobe ni daki zan wuce, Allah ya kaimu sa,ida haka suka fito suna hira har zuwa mota ya na tsaye, ke kumun sauri mana, yaya ameer ina kaje my one da zasu tafi sunata nemanka, waye my one kuma, mujina mana, :oops:lailla yanzu kema mami rashin kunyar kika koya kenan a gun yarinyarnan wuce kiban guri ke kuma wuce mu tafi, laaa ya ameer dan allah kutsaya nayi mantuwa banba amal sakonta ba, ke ni sauri nake, dan allah ya ameer ka tsaya ban 5min plz to kiyi sauri, ina jiranki da gudu ta shiga gida baa fi 3m ba  ta fito da kudi a hannun ta lokacin har sun shiga mota, kusa da amal taje, har na manta zaki tafi ban baki ba gashi kudin da umar ya baki, haba aunty yanzu saida kika karbi kudinnan yanzu ya zanyi dashi, kawai na bar miki, hmmm wato kinason maida kyauta kenan alhalin kinsan ba kyau, aa allah aunty ba haka bane kawai na bar miki, amal kenan wai ko kin rana kudin ne to wlh in baki karba ba mun bata, kinga malama gara ki karba tunda nasan baki taba rike kudi irin wannaan sai kisa a tarihi, yaya ameer dan allah kayi shiru , ke kuma gashi nan in kinga dama ki dauka, fuuu ta bar gurin  (ni kuwa nace yau naga fushin mamilo) itta kuwa amal sai taji ba dadi, haka suka dau hanya ba wanda yace kala harya kawuta gida sai a lokacin tace ya ameer dan in kaje gida kaba aunty mami hakuri wlh ban san ranta zai baciba, to ni din dan aiken kine, murmushi tai, ai allah nace, sannan kuma na gode sai anjima
By🙋natty girl 💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 22🌎
  Haka amal ta shiga gida’ salam   alaikum “waalaikumul salam” haba amal, ina kika shiga duk hankalina yabi ya tashi? Wlh mama yau dinne akai baki a gidan”munata aikace aikace kuma basu tafiba sai wajen laasar” kuma ma da wai aunty sai na kwana a gidan nace mata ai ban fada miki ba nasan hankalinki bazai kwanta ba, wlh kuwa kamar kinsan hankalina duk a tashe yake’ laa mama kinsan bakin aunty mami saura 2week wani week din zaa fara shirye_shirye kuma tace acan zan dinga kwana, wlh mama aunty mami nada kirki kiga dai ba saa ta bace amma komai nata tace sai na shiga” to allah ya kaimu bikin, yauwa mama kinga wannaan kudin abokin mijinta yaban wai danna ki karba shine take fushi dani, eyyya in kin koma gobe ki musu godiya, wannaan kuma mami ce ta siyamun wayar, kaiii amma mutanen sunada kirki ba’abin da zamu saka musu saidai fatan alkairi” sannan kuma dole akaiwa marka kudin itta ta samu, to sai a tashi lokacin sallah yayi.
  Haka dai ake ta shirye – shirye  biki, sa,ida kuwa ta sakko daga duniyar masu kudi sun saba da amal sosai (nidai nace su sa,ida ko dama tana da aljanune uhm allah dai masani) wani abin mamaki dunkin anko iri daya akai wa sa,ida dana amal komai nasu iri daya,. Shikuwa ameer yau a wajen aiki ya tara ma,aika yake sanar musu akan cewa yana gaiyyatar duk wani ma,aikaci na wannaan campany zuwa auren kanwar sa, su asmee sai rawar kaiii ake ana rabon card, sannan aka raba gate card na zuwa wajen perty saboda dole sai kana da gate pass za barka ka shiga, wannaan kenan.
  Yau ta kasance laraba ansa amarsu a lalle, ansha kidan kwarya masu rawa sun case. Yayinda amarya da kawayenta suke rawa ana musu liki, nidai nayi iya waiwayena banga amal da sa,ida ba to ko suna ina oho musu, bari inshiga cikin gida inga me ake, wato ina shiga naji kidan wakar india na tashi a  dakin sa,ida nace topa bari inje in kashe kwar kwatar ido, wow wato ina shiga na gane muku amal da shigar india, tana tikar rawa yayin da sa, ida ke ta faman tafi(wato in fada muku ni bansan ina tafiba yadda kasan wata kawata fatima el yakub in tana rawar india amma amal ta fita iya wa) can na gane muku amal tana wani juyi irin na india wa, wlh abin ya birge ni, ji mukai an turu kofa yayinda amal bata san me ma yake faruwa ba sa,ida kuwa sai dariya take, mutuwar tsaye yai” wai dama yarinyar nan haka take jibi yadda take rawa kamar mazari, jiyai an dafa shi shiya dawu dashi daga tunanin da yake amal ta daura hannunta akan girjinshi, irin tana hutawa a jikin bangon nan, yayin da sa,ida ke ta fama da dariya, zatai magana ameer yai mata alamar tai shiru haka kuwa akai, wato ina fada miki sa,ida gibennan da show wannaan rawar ai kadan ce gobe sai kinyi mama ki na, “A kice gobe da kallo ke dai bari, bari kiga in gwada miki yadda kike, kunga wata rawa da saida take kamar muciji, amal kuwa mai take banda dariya harda dukan kirjin ameer itta duk zatan ta bangone, (nidai nayi😂😂nace ameer mai jikin bango) sai a lokacin taji kamar fa baa bango take ba “juyuwar da zatai wa zata gani:oops:
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 23🌎
  Dasauri ta dauke hannun ta tare da ja baya har tana shirin faduwa, dan allah kayi hakuri wlh ban san kaiii bane, to dama taya za ai kisan nine tunda kin zama mazari, dallah matsamun in wuce ” karasa shiga dakin yayi tare da fadin,” mami na kiran ku zakuyi wani aiki,” sannan ke kuma zamu hadu dake ai,” kuma a kawo min abinci part dina saboda nayi baki, tunda naga baku da aikin yi”ni ina da aikin da zan baku, fita yai ya barsu itta sa,ida sai aikin dariya take,’itta kuwa amal ta kunbura iya kunbura bama tasan sanda ta fara hawaye ba, yanzu ke sa,ida kina ganin kin kyauta kenan kinsan ya shigo baki min magana ba 😭alhalin kinsan sai ya fada mun magana yanzu nasan allah ne kawai yasan mai zai faru 😭,” laa yi hakuri wlh zan miki magana yace inyi shiru amma allah ba laifina bane,”yanzu kinsan ya za,ayi ki kaiii musu abincin ni bari inje gun aunty inji dailin kiran,” wlh ba zanje je part dinshiba wato inma kashe ni zaiyi ya kashini kike nufi kenan, laa nifa ina nufin da ga can saiki bashi hakuri, kinga ma bashi kadai bane ba abinda zai miki,” kinji sister;)’naji 😒  haka kuwa akai itta wuce gun amarya itta kuma ta wuce kitchen ta hada musu abinci, sai part din ameer, bama ta taba zuwaba sai yau,” a palo ta tadda su tashiga tare da yin sallahma suka amsa, ina wunin ku, lafiya qlau ya kike ya shirye shirye biki, wlh gashi muna kaiii to ma dallah,” tashi tai zata fita, keee, wa kika bari yai serving abincin,” haba aboki irin tsawa haka ai saika hargi tsata, murmushi tai tare da zama fara zuba abinci a plate,”mikamai tai ya karba raii a wani hade,” sannan ta dauki daya plate din ta mikawa abokin,”itta a zatanta ya rike plate kawai ta saki abincin gaba daya ya zube a jikinshi gashi yasha farar sadda,
By 🙋natty girl 💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 24🌎
:oops:inalilllahi dan allah kayi hakuri wlh bada sani na bane, ameer ne yai saurin karba to ke dama kina da hankali ne komai naki totally na marasa hankali kike,” No ameer ba laifinta bane laifi nane ni ne ban rike sosai ba ina wani tunani ne (nidai da nake gefe nace na harbo jirgin) ke dallah tashi kiba mutane guri, tashi tai ta fita ta kyale su,” haba Auwal naga tunda kaga wannaan yarinyar kake wani abu kamar mara hankali,”kaiii aboki yar uwar kace wlh ta hadu nidai ina kamu,”mtsww😗dama nasan karshen zancen kenan,’zakaje kajawa mutane raini a gun yarinya 😗nidai kuma maye ina ciki,”kaiii to an mata muji bikinta saura 1month,’aa aboki nidai ban yarda ba sai naji ta bakinta kasani ko tace ta fasa wancan;kaga je ka canza kaya mu fita gari plz.
Yauwa amal har kin kaiii, ga su boy can sunzu sai nemanki yake;allah sarki ina yake zu muje, zakiga family din bakin daddy, shima matar shi daya suna da yara biyu duk maza babban shine yaya mansir yana da mata aunty sa,adatu sai kaninshi yaya abubakar shi kuma bai da aure kuma duk yaya ameer ya girme su amma da sati biyu ya girmi yaya mansir ;ok muje,” oyoyo my boy aunty tun dazu ina ta nemanki ban gankiba sorry boy yaushe kuka zu tun jiya, amma kuma ina ta nemanki ban ganki ba, to ai gani;aunty zaki siyo min sweet da biscuit anjima, shi kawai kake so,? Eh to anjima zamu kasuwa sai in siyo maka, boy! Boy! Can na gane muku wata mata tana ta howa tana faman kiran boy! Yauwa amal kinga aunty sa,adatun wlh bata da kirki ko kadan;muyi shiru gatanan zuwa,;a boy ga ummi ka can tana nemanka kaje, da gudo ya bar gurin, kaiii ku baku iya gaisuwa bane, amal ce tace ina wuni, to ke kuma wace? Sa,ida ce tai saurin cewa kawata ce,”ke na tambaya mara kunya kawai baki gaisuwa ba ko wlh saina cire miki girman kannan dayake damun ki, uhmm😟kinga amal zu mutafi aiken da aunty mami tai mana kasuwa;muzo mu hada gift din daza bayar gobe dan ance mu zamu hada, haka suka tafi suka barta baki bude (nidai nai dariya😂nace sai sa,adatun dama)
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 25🌎
Haka suka fita kasuwa sukai siyayya, sa,ida ce ke tambayar amal, amal wai yaushe aisha zata zo shiga ko dinkunan ta bata zo ta gani ba,;to yanzu ko zamu biya mu dauka? Haka ma zaai,;haka kuwa akai su wuce direct gidan su aisha lokacin tana wanke wanke suka jira har ta gama,;aa kawas ce a gidan, eh tunda ke kinki zuwa ga sa,idan dana ke fada miki, sannun ki, yauwa zuwa mukai mutafi dake tunda ke kinki zuwa, laa wlh jira nake rana tai sanyi sai inzu, mu da muka damu ai gashi munzu,, amma fa acan zaki dinga kwana, saidai amal taje ta fadawa umma haka kuwa akai, haka suka kamo hanya, wani dakine a can gefe nan naga sun nufa, ana bode dakin na gane mu ko😋cake, meat pie, lemo ka baa maganar su harda wanda ban taba ganiba,  amal kina ganin meat pie dinnan bazai lalaceba kafin gobe? Baa bin da zai an soya naman ciki ai ;ok gobe kunsan da wuri zamu tashi mu hada kayan ko;eh allah ya kaimu agoben amin.
Can na gane muku, ameer ya zance shi kadai, wannaan yarinyar sai wani rawar kaiii take sai kace bikin gidan su, zan yi maganinki goben allah ya kaimu, ke da zuwa gidan biki sai an kusa kammalawa, (nida nake gefe nace to wannaan fa yanasan wuce gona da iri allah ya kaimu goben inga ya zaai💃🏾💃🏾).
  Washe gari tun bayan asuba sa,ida, aisha da amal ke wannaan dakin suna ta faman aikin zuba kaya  a cikin jakar gift, wai amal kin nunawa aisha dinkin mu kuwa na anko? Wlh aa, aikuwa ina san gani inji aisha, to bari in dauko nawa inyaso saiki ni tunda duk dinkin iri daya ne ok ina jira,:baa fi 5m sai gata da kayan har kala bakwai wai duk ankone, harda nasu nasu uku, wow amma dinkin sunyi kyau wlh amma fa yaci kudi, duk daya 7000, kaiii amma sunci kudin su wlh, amma na gode da wannaan gudin mawar, karki wani damu, wannaan mu mukaga biki, tun asuba har wajen laasar muna waje daya, gashi har yanzu baa kawo fried rice dinba itta kadai ta rage mana mu zuba a take away, amal ce ta ce kwantar da hankalin ki gasu, aunty sa,adatu can suna kawowa ;haba har naji dadi, sannun ku da aiki yauwa sannu aunty, to gashi sai a zuba aje kuma a shirya zuwan perty mudai yanzu zamu mu shirya,, 4:00suka gama aiki, aka zuba kaya a mota atafi dashi gurin biki, yayinda yan biki ke ta faman shiri wasuma har sunyi gaba,. (bari in leka dakin ameer)
  Haba ameer wai bazaka shirya bane  kasan dai 4:30 za,a fara ko to wai ku, ku shirya kuyi tafiyar ku mana ko dole sai dani, kaga auwal rabi dashi kawai kaiii shirya warka mu tafi, dadai yafi muku. (nida nake nace  to yana shirin yin mugunta ba dole ba😒)
  A bangaren su amal kuwa sun yi wanka anci kwalliya sa, ida da aisha sunsa kayansu, amma saime amal ta nemi kayanta sama da kasa ta rasa sunyi binciken har sun gaji, sa,ida ce tace to amal yadda za, ai kawai kisa wasu kayan mana,” haba sa,ida kuwa yasa ankon shi amma banda ni, aisha ce tace to ya zakiyi kawai kisa wasu mu tafi kinga har 4:20, kam mu makara,;aa kawai ku tafi ni zan duba inda nasa kayan inna gashi zan zu amma indai ban gashi ba na muku promise zansa wasu inzo, haba amal taya za ai mu tafi mu barni, ai kawai haka zakuyi kunga duk an wace, in aunty bata ga daya daga cinkin muba zabata taji dadi ba, hmmm tom shikenan aisha zo mu tafi, amma amal dan allah karki bata lokaci insha alllahu, suna fita ta fara kuka ni yanzu ya zanyi, ya allah tunamin inda nakai kayan,;ai ance in kaiii mantuwa kayi alwala in kana sallah saidan zai tunama in da abin yake,;haka kuwa akai tai alwala ta tada sallah takai raka, a ta karshe ta tuna yana dakin da suka zauna, tana idarwa tai godiya wa allah ta dau hijab dinta sai dakin ba kuwa a gidan, sai ameer dana gani yana sauri itta kuwa amal ba ta ganshi bama amma shi ya ganta, tana shiga dakin naga yai sauri yazu bakin kofar yasa mata key yai tafiyar shi (tab kan uban can 😂😂yau amal itta taga idi zindir)
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 26🌎
Tana dauko kayan zata gude kofa, kofa tace bude ni a hankalinki tai – tai kofa taki dubuwa, to me kuma yake faruwa dama kofar nan tana rufuwa itta kadai ne,”Shikuwa ameer har ya shiga mota me ya tuna ya fito yaje bakin kofar, yan mata karki wani damu naga yau kinsha aiki shine naga ya kamata ki huta kawai shiya sa na rufe ki,’dan allah ya ameer kayi hakuri ka bude mun kofar nan wlh su sa, ida sunacan suna jira na dan allah , to tin da kince allah bari arage miki,’ki zauna ki huta har sai angama walima in za, ai perty bayan magariba sai inzo kaiki yana kaiwa nan yai gaba a binshi, itta kuwa sai fama dake dan allah ya ameer ka bude ni plz ya ameer kar kaimun haka, tana jin karar tashin motar shi ta fashe da kuka mai tsuma zuciya tana fadin wlh ya ameer kadau bashi kuma Allah zakasan kamun haka zakasan ka tabo amal haka ta karasa maganar ta na kuka(nima kukan nayi nace wlh ameer you will regrect for this).
  Acan bangaren biki kuwa, kuwa sai farin ciki yake yayinda sa,ida da aisha ta zaman jiran amal, amma shiru, an kira kawayen amarya sunyi karatun alqur, ani mai girma, yayinda da amarya ma tai nata karatun sannan aka juyo kan kanne amarya sa,ida taje tayi, aka kira amal amma shiru bata nan sai aisha ce taje tayi, bayan aisha ta dawo ne sa, ida ke cemata kodai amal ta fasa zuwane,? Kuma sai kiran wayar ta nake tana ringing amma ba answer kina ganin lafiya dai ko,’ eh watakil ta fasa zuwane amma indan aka gama walima bata zo ba sai muje muga ko lafiya, ok allah ya kaimu anjiman,” alokacin ameer ya dannu kan motar shi, direct gurin su Auwal ya wuce suna zaune da abubakar suna hira,’ yauwa aboki ni tun dazu banga  wannaan kanwar taka ba gashi har an fara walima,” nima bansan inda take ba kayi shiru ka sau rari wa,azi.
Can na gane muku asmee da fadila nace bari inje inyi abun, ina zuwa naji fadila na fadin ga your one dinki can, hmmm na ganshi so nake inga yaje wani gun shi kadai inje in same,. Haka akai ta walima har magariba tai sannan aka tafi sallah aka dawo aka raba abinci akaci aka koshi sannan aka fara perty, hankalin sa,ida da aisha duk a tashe,”yayinda ameer ya manta da amal ma shi sai harkar gaban shi yake,’ can nagane muku sa,ida da aisha sun nufi mota, ameer naga ya taso ya kiran sister ina zuwa? Kamar zatai take fadin yaya ameer wlh amal ce, tana fadin ya ce shatttt 😁😁, to yanzu ina  zaku? zuwa zamuyi muduba ko lafiya, aa kubarshi dama nayi mantuwa gidan zani, ok dan allah ya ameer kayi sauri,”asmee na gano ta tahu ta kiran sir ameer, yayinda bai ma san tana yi ba,” haka ta karaso gun su sa,ida tai musu sannu saka amsa ba yabo ba fallasa, amma ku kanen shine ko,” eh kawai suka ce suka wuce suka barta a gurin.
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 28🌎
  Itta kuwa amal bayan tasha kukanta har lokacin sallahr magariba tashiga toilet din dakin tai alwala tayi sallah tare da yiya ameer allah ya isa. Tahau kan kujerar dake takin ta kwanta sai bacci tanayi tana shashshekar kuka abinta,”Shikuwa ameer jiyayi duk bai kyautaba, tafiya yake amma gani yake kamar ba tafiya yake ba,;haka ya karaso gidan ya dauko key din dakin a mota;ya bude ya shiga, itta kuwa baccin ta take rannan a hade gashi fuska a kunbure gashin kanta ya bazu wani ya fure mata fuska,;murmushi yai tare da dukawa kusa da itta yana kallan kyakkyawar fuskarta da gashin kanta;hannun yasa yana gyara mata gashin kanta, itta kuma ji tayi kamar ana taba ta a hannankali ta bude ido:oops:a zabure ta tashi tana mai mugun mugun kallo, maye haka malan? Ko ancema ni yar iska ce? Mtswww ai kin banza kawai 😗”to duk naji yanzu ki tashi kije ki shirya mu woce kinga time has already gone;gidan uban wa zani? Ba gidan uban kowa zaki ba gurin bikin zamuje,, hmmm ai bikin ba nawa bane saboda haka na fasa zuwa kawai ta fashe da kuka;look amal am sorry na san ban kyauta ba amma dan allah kiyi hakuri, naga ke bakya fushi ma “, malan nace ma na fasa zuwa ko ana dole ne dallah ka fice mun a daki,;aa kwantar da hankali yan mata ba,a dole amma inta kama anayi, wlh indai baki tashiba daukarki zanyi in kaiki haka,;wani mugun kallo ta mai,,to bismillah,;fara gyara hannun rigar yai,;wannaan fa baida hankali sai yace zai dauken din fa;ai kuwa hannun ya  kawo alamar daukan nata zai yi,;aa tsaya malan wai kaiii dama da gaske kake,? Ai da kintsaya kinyi kallan ikon allah,;Mtswww ni matsa min in wuce,, zuwa ina kuma? Kana nufin haka zani bikin zaka iya jirana inje in shirya ai,;bata jira amsar shiba ta wuce cikin gida,;murmushi yai tare da fadin wlh yarinyar nan ta raina nani da yawa.
Tana zuwa daki ta shiga ta sake wanka, sannan ta dauko wayarta taga 50missed call daga sa,ida;allah sarki sa,ida wannaan banzan yayan naki sai a hankali “ba,a ta shiryaba sai da akakira sallar isha,’bayan ameer ya dawo daga sallah,”  kawai yace bari yaje ya duba ko me take yi oho mata ga sa,ida ta dame shi da kira,”yana shiga ya taddata gaban mirrow tana daura dan kwali tasa jan material dinta ta baza gashi ta cikin dan kwalin ya fito,, ta na dauri tana waka bama ta san ya shigo ba, tana dagowa ta ganshi a bakin kofa yana kallan ta,; Mtswww malan lafiya zaka wani biyo ni daki,”baima san tanayi ba tsabar kyan da yaga tayi tasha kwalliya (gaskiya ta hadu ba karya) a ranshi cewa yake masha allah,”sai kuma yayi tsaki tare da fadin control your self men kana abu kamar mara aji,’itta ta dawo dashi daga tunanin da yake ta hanyar cewa, to tinda baka da amsa zaka iya fita kasan guri insha iska,”waike me yake damun kine tun dazufa nake kira ga waccan sister sa,indan ta damen,”😟uhmmm sai kaje ka jirani yanzu zan fito,;to dan allah kiyi sauri, nace naji haba, yana fita tai tsaki tare da dauko takalminta ja mai kalli da mayafi, wow kuzo kuga kyau gaskiya ta hadu hartaso tafi amarya kyau, amma da yake amarya ce ba,a ta fita kyau ba
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA DUNIYA 30🌎
  Yau sati daya da yin bikin mami, amal tun jiya take jin mararta na mata ciwo amma bata mayar da abin serios ba kasancewar bata ciwon marar, abu kamar wasan yara da dare yayi tazu bacci, mara tace batasan zance ba,”tun tana iya tashi har ya kawo bata iya tashi, kaiii har ya kawo ma tarasa inda zata sa kanta,’kuka ta fara yi a hankali;tana kiran mama cikina,;muryar tata ma bata fita sosai;itta kuwa mama tana dakinta ta saki baki tana shakar bacci wajajen 10:30pm,;wani juyi da marar ta tayi bata san sanda ta saki wani uban ihu ba sai ganinta nai a sume,;itta kuwa mama ji tai kamar a mafarki, tashi tai tana addu,a har zata kuma sai kuma naga ta tashi ta nufi dakin amal, subhanallah,! Amal me ke faruwa kardai ta mutu, jijjigata ta fara yi ta kiran sunan ta,;tashi naga tayi ta fita waje,;makotan su taje tana buga kofa, wata naga tazu ta bude mata kofar,, aa amal lafiya? Dan allah kande ki taimaka min amal tana can bata motsi kuma bata nun fashi ki taimaka tunda mijinki yana da mota ya kai mu asibiti, inalilllahi mai ke damunta? Wlh ban saniba, to bari in kira mai gidan, tare suka fito dashi, aka zarce da itta asibiti;, doctor on duty ta kar beta aka emergency da itta,”an dau kusan 30m doctor ta fito tare da fadin ina iyayen yayarinya,;gaba daya sukace gasu (nidai nace kaga makota masu mutunci kenan)  su mama a gun doctor tana zuba bayini kamar haka, yarinyar da inzatai al,ada tana ciwon mara ne? Aa likita wlh bata komai “to a gaskiya yarinyar wannan ciwon nata babba ne hanya daya za,abi asamata mata sauki, to likita wacce hanya kike ganin za,abi,;aa hanyar ba wata mai wuya bace kawai abinda ya dace ai mata aure,;aure kuma likita? Ina amal ina aure yarinya ce fa,;to ai mama itta matsala irin wannan bata lura da karancin shekarun mutun, kuma nasan dai ta wuce shekara 15,; eh shekarun ta17,;ai kuwa ta wuce ace mata yarinya, kawai dai hakan zakuyi,;to mun gode likita,;you are welcome
By🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 31🌎
  Haka sakaje dakin da take suka zauna,”ansa mata drip,’to Yanzu maman amal,”itta amal din tana da wanda ta tsayar ne? Wlh kandeh itta babu ma lamarin aure adan gane da itta kawai taga tayi karatu shine a gaban ta,” to yanzu ya kike ganin za,ai maman amal? Eh to bari in ta tashi sai muji ta bakinta,”haka sukai ta zama har gari ya waye bata tashiba,”kande ina ganin kawai ki kuma gida abinki kawai inyaso ni zan zauna anan din,”aa ba,a yi haka ba maman amal yanzu dai bari inje in sami mai gida sai in tafi in yaso zan dawo da la,asar saike ki kuma kema sai huta,”to shikenan na gode allah ya bar zumunci karki damu.
  Acan gidan alhaji tijjani tashi kuwa suna zaune da matarshi da kaninshi alhaji kabir shima da matar shi ana hira saboda basu koma amma yau da yamma zasu kuma,”yanzu yaya abin da kukai kun kyauta kenan,”to kabiru me kuma ya faru? Yanzu ace kusa ameer a gaba shi baiyi tunanin yayi aure ba sannan kuma bakuyi tunanin takurashiba,’wlh kabiru ba yadda banyi da yaron nan ya yi aure ba amma in mai maganar sai yace komai dan lokacine,”in lokaci yai ai ba,abin da zai hanashi yi,”to shikenan yaya amma gaskiya a duba maganar nan kaga har mansur yayi aure ya barshi, ummi ta ce laa karka damu nan bada jumawa ba zan nemai aure tunda shi yaki mai da kaiii, ni ai inaso inga jikoki na,”gaskiya abar shi ya zabi wacce yake so ai yanzu an daina auren dole inji matar alhaji kabir kenan,”to yaronne sai a hankali, to mudai allah ya nuna mana ranar auren nashi duk suka amsa da ameen.
Aunty sa,ida yau banga aunty amal ba kuma tace zata zu muyi sallama kafin in tafi, aunty sa,ace tai saurin cewa dama nima ina son in tambaye ki ko lafiya yau ban gantaba,”wlh nima aunty ban sani ba amma anjima zan kirata a waya watakil da abin da yarike tane. To allah yasa lafiya ameen.
Acan asibiti kuwa har la, asar amal ba ta farka ba, har kande taje ta dawo, mama ta tafi gida yin wanka.
   Acan gida kuwa har su alhaji kabir sun kama hanya, sa,ida ni yau banga amal ba ko tana hutun biki ne, laa wlh ummi dazu nace zan kirata inji ko lafiya, dauko wayarta tai, tai dailing sister amal yana ta ringing har ya kusa katsewa sai aka dauka tare da yin sallama, aa mama ina wuni, Acan akace qlauu sakadai gaisa, mama yau banga amal ba ko lafiya,? Nan mama take fada mata ai tana asibiti tun jiya da daddare, subhanallah wanne asibitin nan ta fada mata sannan sukai sallama,”ummi ce ke tambayar lafiya,”ummi wai amal bata da lafiya suna asibiti tun jiya da daddare kuma wai har yanzu bata farfadu ba,”A kice ba muga ta zama ba dauko key din mota muje ki shiga dakina ki dauko min hijab dina, haka kuwa akai,’sun fito suka hadu da ameer zaije aiki,”ummi ina zaku haka kuke sauri,”wlh asibiti zamu, subhanallah waye ba lafiya? Wlh amal ce,”gashi ina sauri nima da naje dubiya any way naje daga baya, haka sukaje asibiti lokacin mama amal ta dawo suka shiga tare, sukai dubiya,;ummi ce ke tambayar meke damun ta nan maman amal ta fada mata, to kuma mai likitan tace nan ta fada mata,;to maman amal, itta amal din tana da wanda take so ne, wlh nidai iya sanina bata da wani wanda take so, to shikenan karki damu zan bawa daga ameer itta kuma nasan zai amunce kuma zai riketa hannun bibbiyu, to yanzu kina ganin baza, a shiga hakkin shiga? Laa karki wani damu yau da babanshi dama muka gama maganar samamai mata kawai kedai ki musu addu,a itta kuma nasan zata yarda ai, nan mama tai mata godiya harda kuka. To mu zamu wuce, anjima sai sa,ida ta dawo, to mun gode allah ya kiyaye hanya (😂😂kwai drama fa) ku biyo ni
By 🙋natty girl💃🏾

Taku har kullun hajara muhammad falalu (mami)

Nake ce muko
Intermission

Love you all 💗💙💜❤💘💞💖💕💓
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 32🌎
Bayan sun kuma gida ummi ta kira daddy take sanar masa,”to allah ya tabbatar da alkairi amma kafinnan ki kira shi ameer din ki fada mishi duk da dainasan bazaice aa ba,’haka sukayi sallahma,’sannan tai daining number ameer din bugu daya ya daga tare dayin sallahma ma,”ameer ka gama meeting dinne? Mun kusa dai ummi’to in kungama kadawo gida da wuri inasan magana da kai, ok amma ummi lafiya dai ko? Eh lafiya qlau inka dawo ai zakaji, ok bye.
A bangaren su amal kuwa ba itta ta farka sai wajen 5:30 tana farkawa aka kira doctor tai dube dube , sannan ta tambaye har yanzu marar na mata ciwo ne, eh tace mata amma ba kamar na da,”ok allah ya sauwake ameen suka ce gaba daya. Amal ce tace mama dama haka ake ciwon marar ni ban taba yiba,”eh ai daga wannan ma kindai in allah ya yarda,”kaiii amma mama daga ni maganin wannan ciwon zaiyi tsada, (kaji mara lafiya da surutu 😂😂) eh kawai tace mata. Wannan kenan.
  Acan ban garen ameer kuwa bayan ya dawo yayi wanka, sannan yaje masallaci yai sallah magariba,”yana dawowa ya wuce dakin ummi,’aikuwa sa,ida na jin shigarahi tai maza ta tashi tana fadin agabana za,ai draman nan(nace kaji sa,ida da gulma) salam alaikum, waalaikumul salam! Ina wuni ummi,? Lafiya qlau, a lokacin sa,ida ta karaso ta samu Gu ta zauna, ummi gani kince kina san ganina,’ eh son,ina so zamuyi wata muhimmiyar magana ne, ok inaji, nasan dai kana min biyayya son, kuma ina alfahari da kai, kuma ina so ka dure da hakan,’to nagode ummi inajin ki dai,’dama son ina so in fada maka nama mata, ina fatan zaka amince da wannaan magana tawa,”:oops:mata kuma wacce irin mata kuma ummi? Wacce irin mata akeba na miji,? Matar aure mana ummi? To irinta nake nufi,”😥to ummi wace Matar,? Sai ka dauka min alkawarin zaka amince, shiru yayi na dan lokaci, sannan ya dago yace, ummi na aminci😒tun da nasan baza ki min mummunan zabi ba,”yauwa shiya sa na sanka son,” to ba kuwa bace illah amal,’amal:oops:😥😰kuma ummi? Eh itta, juyawa yai ya kalli sa,ida tamai murmushi tare da daga mai gira,’ko bata ma bane?aa ummi ba komai allah ya tabbatar da alkairi,’murmushi tare da samai al barka, sannan ta fada mai taimakon zaiwa, itta amal din, to shikenan ummi, tom yanzu ka shirya kai da sa,ida kije asibitin, tom ummi.
By 🙋natty girl💃🏾
[5/19, 1:07 PM] 🙋Hajara  Mami 💃: 🌎DUNIYA LABARI 24🌎
  Yana fita sa,ida tabi bayanshi tace dan allah yaya ameer karka dake, hade rai yayi, tare da fadin wlh sai ma in fasa,”afuwa big broz;, wucewa dakinshi yai yaje ya shirya,”yana fitowa ya taddata har ta fito tana jiranshi da kololin abinci,’mtsww waike dan allah sa,ida mai yake da munki? To yaya ameer me nayi kuma? Na ga kin wani damu da yarinyar nan anya kuwa bata miki wani abuba,” to yaya ameer me kake nufi ne? Dallah wuce mu tafi haka suka shiga mota saka kama hanya,”yaya ameer ina fada maka wlh in ka ganta saita ba tausayi duk tayi wani zuru – zuru da itta,”laaa yaya ameer wlh kuma kun dace, har na tuna wannan mutumin na bikin aunty mami kamar ya san zata zama matar ka, kaiii gaskiya nafi kuwa murna,’kuma in kukai aure…..  Bata karasa ba taji ya taka wani uban burki,har seda ta tsorata, yaya lafiya,”ke na taba ci miki mutun ci,’aa yaya mai yai zafi? To wlh na kara jin bakinki har muka je muka dawo wlh sai na saba miki,”mara kunya kawai (nidai nai 😂😂nace muje daii) har suka karasa bata kara cewa komai ba, suka ciga dakin da take,”itta kadai ce amma idonta biyu,”tana ganin sa,ida tai mata murmushi,’itta ma murmushi tai mata tare da fadin sister in law kin tashi,’to wannan kuma wanne sabon sunane ta fada a ranta kudan sa,ida akwai tsokana allah ya shirya,’wai tunanin mai kike ne? Babu komai;allah sarki sister amal har kin fada ya jikin, da sauki wlh, Shikuwa ameer da yaga sa,ida bata da niyar matsawa yai mata ya jiki, kawai ya ja kujera ya zauna, amal ina maman take, ta danje waje shan iska,’gobe ma za,a salleme mu, ok bari in danje waje in siyo kati, to a dawo lafiya. Itta sai yanzu ma ta lura da ameer din, yaya ameer ina wuni,”lafiya qlau ya jiki,? Da sauki, to allah ya kara sauki, shiru ne ya biyo baya,”yayinda yake kallanta yana fadin allah sarki ta rame, itta bata sanma yana kallanta ba;juyuwar dazatai suka hada ido, saurin kauda kai yayi,;(nidai nace kodai – kodai😜😜) mama ce ta turu kofar tare da fadin ameer harkunzu ne? Eh mama ina wuni, lafiya qlau ameer, yamai jiki? Wlh jiki da sauki tunda gashi tana iya tashi,”kuma ma dai gobe za,a sallah memu, to allah kara sauki,”sa,ida ce ta shigo tare da fadin amma ya ameer sai bayan isha zamu koma ko?eh kawai yace mata,”yauwa ni zan fara wa aunty mami albishirin zakai aure aikuwa tuni tai daining number ta, tana dagawa tace suprices sister yaya ameer zai yi aure,’dan allah dagaske? Wlh kuma kinsan da wa, da mutuniyar ki, jinai tace eh itta,;tom allah ya kaimu goben saikinzu, bye. Yaya ameer kaji yadda sister take murna kuwa, tace gobe zasu shigo,’itta dai amal cewa take a ranta garama yayi auren kuwa ma ya huta., tashi naga ameer yayi yacewa sa,ida ni zan wuce kishirya tara zanzo mutafi, tom yaya a dawo lafiya”haka sukai ta hira, har ameer din ya dawo sannan suka wuce gida.,
  Washe gari kuwa da safe aka sallamesu tare da bata mugunguna., bayan sun kuma gida ne bayan tayi wanka ta ci abinci, mama tace tana da magana da itta, zama tayi ta nutsu sannan tace mama ina jinki, to amal kinsan dai rayuwa, wannan matar tai ma  abinda bazu iya saka mata da shi ba,”sannan kuma kinsan matsalar dake damunki, likita tace mafita daya ce ai miki aure shine mafitar wannan matsalar, :oops:mama aure kuma? Wlh zan zauna da cutar haka dan allah mama karki mun aure 😭, ke dallah yi min shiru ingama miki bayani, bari ma in tambaye ki a wanne matsayi kika dauki ummi, a matsayin uwa, to a matsayin ta na uwa ta baki ameer a matsayin mujin aure
By 🙋natty girl💃🏾